HAUSA NOVELKUSKURE Complete Hausa Novel

KUSKURE Complete Hausa Novel

Inna t Fara Mai nasiha d yayi Aure Dan samun Nutsuwa d kwanciyar hankali d iyali nagari ….

Shidai sai murmushi yakeyi ,suna cikin Hira aunty zainab tayi sallama t shigo batasan yazo bama tayi kwaliya tayi Ado tayi kyau dake juma’a ce ranar ,Koda y kaketa y amsa salamar sai taji wani matsanaicin kunya y ratsata ,Inna t Mata iso t shigo …

Mlm nata kalonta Yana murmushi ,Inna n lura dasu sosai ,har tace musu ALLAH y tabatar Mana d Abin d yake Alkhairi ,gaba daya sukaji nauyin Inna suka kasa amsa Amin din sai ita t amsa Inna har d’akin t barmusu ….

Sun Sha Hira sama sama aunty zainab nata jin kunyar mlm d nauyi ,shiko y Dan sake dake namiji ne ,kodan Aishatu yaci ace yasota kaso me son naka ,matar d tun besan yarsa ba yasan son d takema jinin sa karshe kusan itace sillar sanadin had’uwa d gudan jinin sa,Kai baida matar aurema sai ita Amman d yarsa ze Fara shawara yaji kafin …..

 

Aishatu ,nata nunama mijinta kulawa d dansu d yarsu Noor Mahaifinta kuwa shima kulin cikin waya d nuna kulawarsa agareta yake g Kaya d yake jikasu d shi ita d Noor ko yaran larabawa sai Haka ,gashi kulin cikin tmby t kotanada matsala t kudi ko wani Abu ashirye yake Dan yaye Mata damuwarta indai befi karfin Shiba ,Dan Haka takejin b wata mecce a duniya Mai gata kamarta t samu gata kashi Kashi t Miji t uba t Kaka gata ‘Yan uwanmiji d jama’ar gari makiyanta ko Bata tasu Sam bare su dameta …..

Cikin kwanciyar hankali take Shan Kan safwan t salonta d dabarunta na kwarariya agun mijinta ,Tana kula d kanta sosai Dan har mamaki nawara take akan yadda Aishatu tasan takan iya sarafa miji Haka ,aunty zainab m n Bata wasu sirrikan har nawaran ma ,sosai suke bin mazajen su d nunamusu kulawa d kaunar juna ….

NAWAL n takurama safwan d chart ,magiya d kalamai masu son sa shi karaya ,kariyar son Aishatu Mai karfi d take sake samun matsuguni a zuciyar sa kulin cikin nunamai sabon salon kulawa take ,uwa uba biyaya inyace yi sai tayi inyace Bari sai t Bari ,yanzu mgn karatun t tunda y umarci d t yi hakuri harse t haihu tanason karatun Amman Haka t hakura Dan biyaya y ji Dadi ayanzu y shirya Mata komai ma n cigaban karatun Bata tunda t sauka lpy har ansami wata Yar uwar iya kakar heedaya t Nemo musu wata datijuwa d zata dinga kula d haneef a makaranta Dan tare zasu dinga tafi d Aishatu komai y Kamala yau y Gaya Mata ,murna d Addu’a seda yaji Dadi matuk’ar Dadi ,t dinga farin ciki on Monday zata Fara zuwa d ze dinga kaisu d Noor ita Kuma baban zata dinga zuwa Tana samun su a makarantar ……

 

Komai Yana tafiya yadda akeso ,NAWAL naci tanata fama d safwan shide bangaren shi baya wani kulata Kuma bayaso Aishatu tasan me ake ciki duk d Yana tunanin bashi d matsala d ita Amman yayi imanin zata iya nuna kishi duba d so d kulawar d take bashi ,to bayason wata matsala t gifto cikin zaman su Dan Haka yake goge chart din Dan y blacking d’inta t sake biyoshi d wata number ……

Ita Kuma sai wasu abubuwa takemai ,yau harda Kiran waya ta dinga Mai magiya d rarashi d ban hakuri akan y maida ita dakinta t Gane *KUSKURE* y zama lbr insha ALLAH ,y talafi soyayar su shida ita Kar y zama butulu y Mata halaci y auna irin son d takemai y sani tanason shi so tsantsar so ,y Mata Alkalanci harda kuka tayi tayi yayi magana Akan taji t bakin shi yaki cewa komai ,d ta dameshi yace ze duba y gani t dinga Mai magiya Tana had’awa d yarsu Noor har Haneef d y rasu duk t karyar Mai d zuciya harse d yaji tausayinta ,ganin karya furta Abin d beze yiwu ba y kashe wayar ……

A washe garin ranar y ji Kiran wayar Abban NAWAL ,seda hankalin shi y tashi,d yaso kin zuwa Amman ganin rashin girmama babba b dabi’arsa bace kawai y hak’ura yace zeje ,Amman yasan tatsuniyar gizo Bata wuce t koki ,yasan maganar NAWAL ce ,Dan Haka seda yayi shawara d Ammy d Yaya kafin ,Ammy dai t bashi umarnin girmama nagaba akodayaushe ,sanan Mata Kuma shiyafi sanin wacece NAWAL ,yayi abinda yake ganin baze maimaita karatun baya ba ,ya Gane manufarta atunanin t haryanzu yanason NAWAL Dan Haka Bata bashi shawarar kin Amincewa ba …

Shidai Yaya cemai yayi ,inyaga b matsala to ,Amman fa y sani me Hali baya fasa halinsa ,wani Kuma yakan canja ,Amman y kasance adali baiwar ALLAH Nan Aishatu Yar halak ce t cancanci azauna d ita ita kad’ai har wani lokaci duk d basunan yin ALLAH ba ,Amman fa yayi abinda y Dace Kar tsoro ko ganin girma ko tuno wani Abu d ya wuce yasa kayi yunkurin aikata Abin d ze dameka y damemu ,kadai fahimta ,duk safwan y fahimce su sosai….

 

Bayan safwan y Isa gidan su NAWAL ,mama tamai tarba Mai kyau NAWAL anci kwaliya ta kece sa’a ,anata wani murmushi d kalon so d tatali tun zuwan safwan har wani mgn d ido take Mai ,shiko ko kalon kwayar idon ta bayason yi ,hankalin shi n gida wajen Aishatu d yaranta duk wai Dan ya karfafama kanshi gwuwa Kar y samu tazgado NAWAL din taci nasara akanshi …

Har Abba y umarce d takaishi parlour Baki ,ba Wanda y Bata umarni t cikamai gaban shi d kayan motsa Baki , ganin yaki Mata mgn t Fara janshi d Hira Yana amsa Mata sama sama ,Tana cewa Dan ALLAH y saving life d’inta ayau karya juya Mata baya ,badan itaba badan *KUSKURE* d ta aikata a baya b y fuskanci rayuwa Mai cike d anushiwa d zasu samu anan gaba shi d ita ,yayi murmushin takaici yace ke ai cikin *KUSKURE* kike sake aikata *KUSKURE* bakya lura ,Bata gama Gane mgn Shiba ,amman tace insha ALLAH anyi final …..

Yace ,hmmmm da kanki Zaki wargaza komai ….

Sai ga Abba y shigo Bayan dogon milki d y zauna yi,cikin girmamawa safwan y gashe shi ….

Bayan gaisawa ,NAWAL nata sunkuyar d Kai tunani nata adabarta Dan sanin makomarta komawa gidan safwan ko Auren faruq??

Abbanta yayi gyaran murya yace ,safwan n kirakane Don mgn t fahimta d Kai ,Akan NAWAL duk d aka’ida Kai y kamata kabimu b mubika ba ,duk d Haka yanzu b binka mukayi ba ,Albaekacin yarka Kuma yarta mukuma jikarmu mukeson gyara zamanku d ita uwar ‘yar ,nace meye shawarar ka akai?

 

SFwan ji yayi kamar andora Mai wani nanauyan Abu andanne shi ,Yama kasa cewa komai …

NAWAL dagowa tayi idonta y ciciko jiran amsar sa take t rushe d kuka ,Tana Mai wani irin kaltaa daA baze manta d irin kalon ba Dan y gama tunowa dashi sosai ,ganin Taki d’auke nata idon ,shi sai y d’auke idon shi yace….

Abba Ina bukatar shawara tukunna ,karna yanke hukunci …..

Abba katse shi, yace safwan kaikeda komai a hanun kafa ,amsace daya tal eh ko aa …

NAWAL t sake kalon shi ,Tana Mai magiya d idanu …

Safwan y sake cewa ai bawai ban amince bane Abba ,kawai dai zan Kara shawara ne …

Abba yace kadai amince d komawar gidanka ? Safwan baida zabi sunmai yawa g wani kwarjinin Abba ,duk Yama Rasa yadda zeyi ,ga wayarshi n ringing Aishatu n Kiran shi a waya Nanda Nan y rikice kamar Mara gaskia har wayar t katse ,Dan Haka besan lokacin d y amsama Abban NAWAL d eh y amince ba ….

NAWAL d sauri d murna t juyo tana kalon safwan ,shiko burin shi y Mike y tafi sun hanashi ,Dan Haka y Mike ,Abba d NAWAL suka dawo dashi t hanyar ai ba’a Gama magana ba ,kira mamanki ,d sauri t tafi Tana murna watan zayano dokarta t Kama dake tunanin NAWAL ragage ne …

Bayan sun shigo d mama ,shiko safwan kamar jikaken tsumma y koma y zauna ….

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button