HAUSA NOVELKUSKURE Complete Hausa Novel

KUSKURE Complete Hausa Novel

Shikuma gaulan Jin tace zata yadda se kawai y dauko makulin zasuci amanar ganin d’akin Mata kawai ,sai y jata Yana rarashi y bude ,Aiko abunda y Fara Mata oyoyo maraba d NAWAL makeken hoton huzzara d Faruq suna tsaka d mikama juna furen soyyaya ,Wanda sukayi matuk’ar kyau kamar kafito dasu ,hawan ruwantane y Fara Hawa kafin n jinin y biyo baya …

Har zata juya t koma t fasa shiga ,faruq y janyota y had’a d jikinta Yana binta d kalaman rarashi ,ai y korata Dubai sunada ragowar sati daya har yanzu ,t dage t shiga ta sake tozali da nasu hoton gaba daya shida ita d yaransu sunyi kyau matuka ,sai NAWAL t sake Hawa sama yaran masu kyau Amman hayakin kishi y hanata hango kyawun yaran sai Muni d d’aukan awakai d take musu …..

Har dakuna seda y bubude Mata y nuna Mata komai kamar natane b banbanci t kwantar d hankalinta indai Yana gidan Babu ita Babu tozarta shidai t tayashi kwantar Mai d hankali zataji Dadi sosai …

NAWAL duk ba sauraron shi takeyi b ,Dan Haka t fizge hanun t ta koma part d’inta ,d sauri y rufe ko Ina y biyo sawunta …

Harta d’auki gyale wai tafiya zatayi ,shiko y dinga rarashi yace itafa tamai Alk’awarin inde y bude Mata t gani zata hakura zata yadda Kuma …

Amman tace Inna ,ta fititike Tana masifa d bala’i ,yin duniya har masifa y Fara yi Mata Amman Ina d yaji haushi yace taje tayi duk Abinda zatayi aikin banza ….

Aiko tace Haka kace ? Yace eh uwar mutane ,sai ko t shuri takalmi sai gidan Abba d mama ….

Ganin d gaske take ,yayi murmushin mugunta y dauko waya y Danna number Abban NAWAL y gayamai karya d gaskia yadda Dole y yadda ,y kumaji babu Dadi indai datijon gaskene yarsa daga yin biki d sati harta koma gida ……

Faruq yayi kwanciyar shi y Kira uwargida suka dinga Hira harda shewa ,itama kishi y Fara cinta tanata cemai y fafara shareta tunjiya be kirata ba se yanzu Amarya yasa agaba ko?

Yayita Bata hak’uri wai aikine y Masa yawa ,Yana Kara nuna Mata yadda yayi missing jikinta Mai taushi d kamshi ,tace b wani kana murna nabarka d Amarya sabon jini dai Kuma Ina dawowa ka gudu ,yace haba t daina wanan mgn ai sati 2 kawai zasuyi watakila ma 1 kodan y dawo y ganta ,sai taji Dadi ,yace inya dawo Kuma Yana tare d su d yaran shi ze jima bebar kasar ba ,sai Dadi y Kamata ,tace d fatan yarana basu da matsalan mokai daga gareka ?

Yace basu dashi ko sun Gaya Miki wani abune ,nidai Koda yaushe muna waya basuda matsalan komai Dadi sukeji ma ,tace ai nasani sun Jima rabon su d ziyara irin Haka yadda dangi sukecewa bama barin su ziyara bana dai ka wanke mun awajen su ,shiko d biyu yayi Basu sani ba ” yace eh wlh mun wuce korafi Kam ,sun Jima suna waya kafin y kashe yanata yima NAWAL murmushin keta …..

*********Safwan d Aishatu anata murna Abbanta d aunty zainab sunkusa zama inuwa 1 Nanda kwana 2 Dan Haka sai shiri takeyi Dan acan zasu kwana d kyar safwan ya yadda ….

Washe gari Ana gobe d’aurin Auren mlm d aunty safwan y kaisu gidan Inna gidan Inna y Sha gyara d taimakon safwan d mlm har funitures suka sakemata d tyels d fenti komai dodar suka siyamata gas karami ,Inna Tasha gyara aunty zainab anzama surikar Inna yanzu kunyar Inna takeji sosai ….

Aishatu d safwan susuka buga lV suka had’a walima Mai kyau d tsafta ,Dan Haka Aishatu tayi gayata sosai Dan tuni t ajiye kunya ko gulman mutane t saka farinciki gaba d komai a lamarinta ….

Shima All su Saleem Wanda mlm mamman hafeez yake zaune a gidan shi y bashi aron gida madaidaci Mai kyau ginin zamani ,shine waliyin shi Kuma su Saleem d sadeeq sai murna sukeyi n kawunsu Wanda suke zaman Amana d mutunci zeyi Aure sunmai Kara sosai ….

Yau aka d’aura Auren HAFEEZ MAMMAN D ZAINAB IDRIS AFINI ,ansha sweet d goro n d’aurin Aure Kuma ansamu halatan dumbun jama’a sosai wajen Dan Haka kowa y yayi mamakin mutanen d suka halaci wajen harda su Alh safwan d jama’ar safwan d jama’ar su Abban nawara ….

 

Biki y karema maza saura Mata Dan Haka ,su Aishatu Amara Yar Amarya Yar ango ,uwar biki anata kaiwa d kawowa Abbanta d safwan sun sakar Mata kudi Dan Haka komai cikin bajinta suka gabatar Abin su komai nasu dodar ,su nawara su twins aunty suffaya su Ammy duk sun halara b Wanda be zoba ……

Sunsha Hira sunci sun Sha anyi walima d dadare akai Amarya b wani tariya daga baya inji Abban nawara Dan haka kowa y amince ,Amarya ansha kyau tsofai tsofai amman tayi gyara abinta sosai …

Wasu tun yamma suka tafi kuwa sai ankai Amarya ,Bayan isha’i motoci suka halara harda su safwan d su Yaya d su Saleem d su sadeeq d sauran masu motoci suka kawo motocin su Dan Kai masu zuwa gidan amare ….

Ankai kowa daga gidan Amarya safwan y wuce d su Ammy gida y dawo yaje y dauko Aishatu y dawo d ita gidan Inna Dan se gobe zezo y dauketa ..

Taro y watse lpy dg Amarya sai ango ,datijai abinsu …..

 

Aishatu d Inna b Wanda y kaisu murna kwana sukayi suka tashi suna Hira d farin ciki ,sunata karama ALLAH godia d y kawo farin ciki d kwanciyan hankali cikin rayuwan su Abin su sosai sukejin Dadi …..

Washe gari Aishatu t gyarama Inna ko Ina suka wuni suna hira t Jin Dadi ,d yamma safwan yazo y d’auke su suka koma gida …..

 

Safwan tun kafin tafiyar Aishatu bikin Abbanta y ga hotunan NAWAL nata yawo a media itako Bata gani b seda t Zo bikin Tana Hawa t gani anata Mata murnar Aure ,sanan su twins d nawara ma suka dinga hirar harda masu Mata dariyar Mai matane ,itadai Aishatu addu’a tayi ALLAH y basu zaman lpy …..

Suna zaune d safwan take gayamai mgn bikin nawal din Aiko yace shima y gani ALLAH y temakeshi wani y kwasa ,tace sekace kwarkwasa ?

yace ai cinakace ma kinfi kwarkwasa iya cizo ,tace b waninan ,Aiko yace to d y sani y dawo d ita d tazo takemai zawarci Aiko , Aishatu tace d ka dawo d itan ma d n samu aunty ,yace Banda cika Baki fa ?

Tasa dariya t hararesyi irin n wasan Nan sanan tace hummmmm to wani y rigaka ,y rungumota yace matsoraciya kawai ……

 

Sunata hirar su Mai cike d nishad’i d Raha ……
[6/3, 7:17 AM] Mmn Shaheed: ???? *WRITING*????

 

BY
“`MAMAN SHSHEED“`

 

*KUSKURE* ????????‍_????????
( _’Yar Aiki Ko Matar Gida_)

 

_shafi na saba’en d daya_

“Haka safwan y dinga tsokanar Aishatu akan NAWAL t haka y Fara hango kishinta n boye yanata murna Ana kishin shi ”

 

“Cikin birgewa d kwanciyan hankali suke gudanar d komai nasu mlm d aunty zainab ,Tana kula d datijon mijin nata sosai shima Yana Bata kulawa yadda y kamata Dan Haka su kadai cikin gidan su suke fama d datijuwar soyyayar su abinsu gwanin Sha’awa ,su Aunty zainab anmantar d mlm komai n kuncin duniya sai Rayuwar Jin Dadi d walwala d yake ciki a lokacin …

 

“NAWAL an Isa gida ,kusan tare suka iso d Abban ta ,tun d taga yanayin shi d kalon d yake Mata tafahimci t kawo kuka gidan mutuwa ,Dan Haka jiki b kwari t kasa furta komai t rabe jikin mama …

Mama ma tun shigowar ta ta Gane tayi tsiyar zuwan beyi Kama d n Dadi ba ,Dan Haka t Fara tmby lpy?

NAWAL nason yin bayani ,Tana shak’ar Abban t tun fadan d y Mata take tsoron y sake yi Mata fada makamancin sa ,Dan Haka tace b komai tazo gaishe su ne !

Mama tace aa NAWAL din Abban ta ,kwana nawa d bikin ki zakice har kinzo gaishe mu?

Kafin NAWAL take komai ,Abban t y d’aga waya y Kira faruq ya amsa ,yace yazo y tafi d matar SA yanzun Nan ……faruq y saki wani killer smile y zari makulin mota y nufi gidan su NAWAL…

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button