HAUSA NOVELKUSKURE Complete Hausa Novel

KUSKURE Complete Hausa Novel

Jin an alakanta Indo d Aunty huzna t wani zaburo Tana tmby su Noor indon CE Auntyn ku?

Kafin kowa y Bata amsa ,safwan cikin kuluwa d jin haushin kalmar huzna yace yess ko Bata Kai Ace Mata ba , ko Bata girmesu ba ?

Ganin y hayayako Mata g jerin tamby y yasa ta kasa mayar Mai da amsa sai wani muguwar harara d t wurgama indon ….

Ammy ce ta Kara d cewa ,inbanda abinki huzna ai bin nagaba bin Allah ,girmama Wanda y girmeka ai tarbiya ce , Kuma indon Nan basu d matsala d ita dad’in zama yasa suka kirata d hakan inda Tana musu wani Abu bayadda za’ayi su kirata d hakan ,

“Yaya ma yace gaskia dai Kam ko acikin family gidan Nan ba me matsala d Indo mu kamar ‘yar uwarmu muke d’aukan ta ma ,hasana d hussaina sukace sosai kuwa Yaya Almuslimu akul muslimu ai duk daya muke b banbanci ,sufaya ma tace kwarai kuwa we are oll to gether……

Maganganun su sun daki zuciyar huzna sun faranta ran wasu da dama Kuma mussaman Indo d safwan taji dad’in karamawar d suka Mata ta sake k’aunar su fiya d tunani ….

Itako huzna ranta kamar y fito Dan suga baccin d yayi ko zasu gane halin d take ciki ,Amman Ina b Hali ,Dan haka t bar musu wajen ma gaba daya…..

 

Shiko safwan y hak’ura y barsu har Indon ,Indo tafi su Noor d’in ma farin ciki ,ya musu Alk’awarin kawo musu kayansu gobe har uniform din school d’in su tunda exam suke sa kare hutun su gaba d’aya ,shima yace sai yayi sallah Isha zai koma gidan Dan yasan baida girki a gidan tunda Bata San aikin t ba ita wacce ze koma y tarar a gidan atunan sa ….

 

“Bayan Isha SAFWAN yaci y k’oshi d girkin su Indo yayi Kat harda guzirin na ci da safe y tafi cike d kewar yaran sa ,Suma sunata Mai bye bye suna bashi sak’o ga momyn su ,Indo ma cikin wata kasalaliyar muryar d yau SAFWAN y taba jinta d ita cikin sigar d ze jima kafin y manta d muryar tace “dadyn su Noor fatan Alkhairi Allah y kiyaye maka hanyar ka ta komawa gida har ka Isa kida cikin Amincin Allah ” kowa yaji dad’in Addu’a har Ammy kowa y ansa d Allahummah Amin,

sanan ta ma su Yaya d sufayya Allah y kiyaye musu Suma hanyar su Allah y kaisu gida lpy suka amsa d Amin ,suna masun yabon hankali d nutsuwar indon d Sha’awar dama acikin su take ,

da haka safwan y nufi mota Dan zuwa gida ,bayan sunyi salama d yayan shi d Amarya ,itama Amarya tayi sallama d su Ammy d kowa suka nufi motar su anata musu Allah y kiyaye …

 

 

*Hmmmmmmmm*

Isar safwan gida ,y wuce d’akin shi bayan y watsa ruwa yad’anji iska y fara amfani d laptop d’in shi Dan duba wani sak’o a Gmail d’in shi ……

 

 

“safwan n tsaka da aiki cikin laptop d’in sa ,wani abu y bijiru masa yaji zuciyar sa kamar ta fito Dan haka y rufe ta y doshi bedroom d’in NAWAL Dan tabatar d ZARGIN sa ….

Koda y bude d’aki ba alamun ta ,y bude bathroom d’inta ma still Bata Nan har rooms d’in su Noor d Indo har kitchen kawai y tabata NAWAL ta sa kafa ta haure dokar sa ta nuna Mai be Isa ba kenan ,gaban sa ne y bada daram!!!

Y doshi compound din gidan y isa wajen Mai gadi y tmby shi tunyaushe momyn su Noor ta fita ?

atake y sheda Mai suna fita itama Tabi bayansu ,ze cigaba d magana safwan be tsaya sauraren sa ba y koma cikin gidan …

Yana shiga ,ransa y gama bacci ,zuciyar sa na k’una Yana tuna y ma akayi NAWAL t rainashi haka ? Meyesa ta kejin ta Isa me take takama dashi d take nuna Mai be Isa da ita ba?,anzo karshen game din zeko nuna Mata y Isa wlh Koda sonta zeyi ajalinsa mazantakar sa za tayi Aiki a gidan sa ayau Kuma yanzu Nan..

 

Ya d’auko wayar sa gashin jikin sa duk sun tashi jijiyoyin jikin sa sunyi rud’u 2 ji yake dama zeganta ayita ta kare ,y dailing number ta *Shona* kamar yadda Naga yasa y nata ringing har y katse Bata pecking ba ….y sake redailing …….

NAWAL tun d ta ga Kiran shi hankalin ta y dagule ,tsoron t y bayana k’arara ,Amman Tana ta tataro jarumtar ta Dan batajin tsoronsa ze iya hanata cimma muradin ta Dan t sake samun goyon baya daga Abban ta ,Dan haka bata yadda tayi nesa da jarumtar ta ba ….

Jikinta n rawa t d’aga ,akira na biyun , ta Kara a kunnen t Tana so taji ko yazo da masalaha ne su daidai ta inko d akidar sa yazo ta shirya Mai itama ..

Yana Jin ta d’aga dama jira yake ….

Yace “NAWAL kin tabbatar min yau bakida hankali d tunani nayi *KUSKURE* da har na sake Miki ,na Kuma Amince dake na sake Miki ,saken har kikejin kin Kai ki Raina umarni na amatsayina na mijin ki d har muka haifi yara biyu d ke Wanda Aljanna ki take Karkashin digadigan sa wato Ni…

Kinyi iya naki playing din yanzu nawa ze Fara ki rubuta ki ajiye ,daga inda kike yanzu ki wuce gidan magabatan ki karki sake ki dawo cikin gidanan tunda har nayi kad’an n Baki umarni kibi ahaka kike tunanin zamucigaba d rayuwa ,irin t jahilci ……

Be k’arasa ba t Fara Mai masifa murya n rawa jaruntar ta d taimakon shedanin ta suna karfafa Mata zuciya akan Kar ta saurara Masa ko kad’an…

Dan haka tace Mai , karka Kara kirana jahila ,inba hakaba harda Kai ajahilan Wanda bayasan farin cikin iyalin sa kana bak’in ciki da future na ,wlh ba gudu Babu ja d baya akan damarar d nayi na gudanar d Aiki a rayuwata ,saidai komai y faru sai me bayan nasan bazaka iyaba in bani….

Shima y dakatar d ita ,d cewa karya kike wlh kece dai bazaki iya ba in bani ,kin yi “KUSKURE” Kuma wlh mafi Muni wlh Ina tausaya Miki ranar nadama ….

Aiko tace Allah y sawake ,”nayi nadama wlh jaruma nake b raguwa ba d zuciyata nake komai kasani , Kuma Kaine kayi *Kuskure* wlh mu zuba mugani wazeji jiki …….

Safwan yace wlh NAWAL kin haukace kwakwalwar ki ta Sami rudani , iliminki bemiki Amfani ba ,tirda halin d Kika jefa kanki indonki biyu b makancewa kikayi ba ,wlh Zaki San d safwan kike …….kit!…y katse wayar y jefar d ita a kasa seda screen y fashe ……

 

Itama wani irin kuka ta rushe dashi t rasa a duniya take ko a lahira kanta y kulle kuka take b kak’autawa ta manta a hospital take ma ………

 

*Tab ….d’ajam……*????????‍♀????????‍♀
[12/28, 7:06 PM] First Lady????: ???? *WRITING*????

 

“`MAMAN SHAHEED“`

 

*KUSKURE* ????????‍♀_????????
( _’yar Aiki Ko Matar Gida_)

 

_shafi na Ashirin d uku_

 

“NAWAL kuka takeyi bil hak’i da gaskia cikin zuciyar ta Kuma Taki yadda Akan koranta d SAFWAN yayi ne take kuka har ga Allah tanajin ba dad’i akan sabanin d y shiga tsakanin su .

Amman kafiya ,taurin Kai ,tsatsauran ra’ayi ,d taimakon shaid’anin da yake buga Mata gangarsa Mai zakin d ita kadai takeji ,yasa Taki gane tayi badaidai ba bare ta lalubo hanyar banhak’uri …

 

Tana cikin kuka doccas d wata k’awar t sukazo suka Fara rarashin t ita k’awar doccas d’in musulma ce ,Amman musulinta tayi ,lender sunan ta daa,

bayan ta karbi shahada sakamakon wani sugar daddy d takeson Aure shi Kuma musulmine usul,yaki aurenta seta musulunta ,ganin y Tara Abin duniya zata more rayuwa yasa ta karbi musulunci ta canja suna zuwa laila wai shi take so,shima Yana bala’in sonta Dan tanada sura Mai kwai shiyaja hankalin sa ma (Auren sha’awa) ..

Da NAWAL Bataso fayace ma doccas komai b sbd ganin laila bak’uwar fuska ,sai da docass t gano ta sanan tace Mata abokin kuka ba a boye Mai mutuwa ,oll we are 2gether , one love muke ,itama d nata matsalan tazo kin ganta Tana nunama NAWAL ,laila,Tana cewa itama discuss zamuyi akan problem d’in ta tare d idear mu zamu samu gano Mata soluntion ,so feld free ,sis …..

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button