HAUSA NOVELKUSKURE Complete Hausa Novel

KUSKURE Complete Hausa Novel

“”””””

Bayan kwana biyu zama yanata wakana tsakanin NAWAL d mama ,maman bin duk wani taku d salon NAWAL Dan shawo Kan gaskia Dan tayi komai d hujja….

Haka ma su twins sunata karatun su Noor ko sun gama exam Noor t dau first position Haneef ko n 3rd position y d’auka yanata murna Noor nata tsokanar s wai bayi kokari b baza a siyamai komai b ,Aiko y dinga rigima Yana kuka da kyar Ammy d Alh suka shawo kansa d Mai Alkawarori sanan yayi shiru …

Dadyn su ma d yazo sai d y babashi hakuri , y cika musu Alk’awarin d y musu y kaisu Shan ice_cream y musu siyaya d kaisu wajen wasa suda Janna kawai haka suka dawo gida d Kaya Niki Niki ..

Kowa sai d yaci har huzna uwar Shan kamshi d fi’ili …

Ranar d dadyn nasu y dawo dasu Noor t karbi wayar dadyn su nata gyame sanan t Kona wasan pix Tana daukan Haneef d Janna har su aunty twins har Indo t shigo cikin pix din har janna taba wayar wait d’auke su a aunty Aishatu su ,Haneef a gefen dama Noor a gefen hagu ,Indo batasan wayar waye ma d bazata Bari a d’auke t ba ,ganin yaran n cikin farin ciki yasa t biye musu Dan tayasu farin ciki ta tsaya aka musu pix din kusan guda 5 sunyi kyau sosai a hoton Tana sanye d wani Riga d skirt d hassana t Bata masu kyau daidai jikin t d’inkin y zauna Mata sosai ….

 

Sun Sha hotuna sosai har su aunty twins sai d Noor t d’auka t d’auke su d indon ma indon duk t fisu cinye hoton har huzna Tama 1 pix a badan halinta ba ,baza ace tayi kyau b baza ace batayi kyau ba hhhh , haka t gama cikama dadyn t waya d hotuna na zabe d na zubarwa ,sanan t mayar Mai …

Shiko ,Yana gidan Dan Taya yaran shi murna Dan ganin su cikin farin ciki ,ganin huzna ta Fara shishige Mai yasa y bar Mata sashin Ammy y koma inda yake zama y huta inyazo gidan …

Can ma t bishi ,ganin iskancin t y fara karuwa yasa shi barin gidan ko sallama bema su Noor ba ….

Washe tari Indo ta tmby Ammy zata gidan Inna t kwana biyu Dan Allah !

Ammy tace b komai taje ,Indo murna kamar tayi ihu , t shirya ‘yan kayanta ta zuba a wata jaka d ussaina t Bata , kodan t nisanci wulakanci d kalon raini irin n huzna taso barin giran n wani lokaci Dan zaman gidan Ammy yafiye Mata zaman gidan su Noor ….

D rigima d kuka d dabara Indo t rabu d su Noor d haneef hatta Janna t Saba d Indo yanzu itama Bataso tafiyar indon ba , d wayo d dabara d su Hassana d Ammy suka dingama su Noor sanan Indo t samu t bar gidan zuwa gidan inna….

 

“Washe gari SAFWAN bezo gidan Ammy ba d wuri y dawo daga office Yana gida …

 

Yana hutawar shi yanata Aiki a laptop din shi , yaji Ana nowking a k’ofan parlour y zata Bala driver ne Dan yace ma Mai gadi y kirashi inya shigo Dan y siyo Mai Abinci y zama gwauron Dole …

To y zata Bala driver ne y tafi y bude k’ofan Waze gani ?

 

*HUZNA* Ya k’ani cikin wata matsiyaciyar kwaliya komai a bayane aci makeup kamar wata Aljanar dare …..

Takaici d bacin Rai ko magana be iya Mata b y dawo y zauna a kujera y Cigaba d aikin shi..

Ganin y Bata hanya t zaci Yana maraba d ziyarar bazatan d t kawo Mai ne ,gashi Dadi y rufeta taci sa’a Yana gida dama tazo gaishe d NAWAL ne …

 

Ganin ko kalon inda take beyi ba , gashi bataga NAWAL b yasa tayi magana cikin wani salo ..

Yaya safwan Ina Aunty tawa?

Sai d ta maimaita sanan yace Bata Nan t fita yanzun Nan ….

Wani dadine y Kama ta ,gani daga ita sai shi zataci karanta Babu babaka …

Ta fara zame gyalen ta ,Tana wani Mika , shiko basan tanayi b attention dinsa Naga aikin shi …

Can tace Yaya nifa ita nazo gaisarwa ,yace toh ai sai ki bita gidan su taje kinsan gidan ai ?

Tace n sani Yaya Amman wlh yanzu bazan iya ganewa b Dan Allah ko zaka kaini Dan Ni ita nazo gaisarwa dama ..

Yace baki Kai b gaskia ,inada Abin yi ,Kuma m Ni aike zanyi yanzu zuwa siyo min Abinci ..

Huzna akace lass Yaya batama girki b ta fita ?

Ganin shishigin zaiyi yawa yace ,ninace taje ba matsala …

Aiko huzna t Mike tace toh Yaya barin taimaka ma , mekake son ci nadau nauyin girka ma komeye shi komin wuyan shi kuwa Wajen dafawa ..

Safwan y gama gajiya d gani d sauraran ta uwa uba b Abin d yafi bukata d y wuce t bar gidan yasa shi cewa ..

N hutar d ke kinsan b kowane Abinci nake ci ba ..

T yatsine fuska ,haba Yaya Naga har girkin kucakar yarinyar Nan ci kakeyi har d Kari !

Yace wace Kuma kucaka?

Kafin y ajiye maganar tace house girl dinan gidan Mana kazama ,kucaka wai har Tama girki kaci ..

Y d’ago Karo n farko d y kaleta har y Lura d irin tufar d tasa y hango rashin tarbiya karara atatare d ita ….yace indon CE kucaka? To ai tafi Mata d dama wacce Kika Raina Dan ta iya Abin d Mata d dama Basu ita b ta tatara abubuwa d dama d wasu matan Basu malaka ba ….

Maganganun sun taba ran huzna t Fara zuwa wuya , tace Amman dai Bata fini b ko Yaya S?

Y Wurgo Mata wani kalo yace kewa?

Tace Ni huzna jinin ka Mana Tana Mai wani shu’umin kallo.

Yace sake dubawa dai ,nidai n gama magana t Dara Mata d yawa Yar Aiki Mai share2 d goge gogen d wasu suke rainawa tunda suna ganin wayo ko dabara su ce yasa Allah yayisu a haka ita Kuma yayita a Karkashin su…..

Can huzna tace wai Yaya me kake nufi ne?

Yace duk Abin d tunanin ki y Baki shi nake nufi .

Tace nifan ba fahinci inda kasa gaba ba kodai kana cikin…….ta kasa karasawa Tana karyata kanta haba indon banza meze ci d wata Indo meye Abin kalo ko gani ko Aure a tare d ita d har safwan zai dinga ………Bata karasa b aka yi sallamar a k’ofa .

Safwan ne yace shigo ..

Dan Bala y shigo cikin salama yace Alh gani ….

Safwan y miko Mai 2k yace Dan Allah k min takeaway irin n ranar Nan ka kawo min yanzu ….

Huzna CE tace haba Yaya kabari aunty NAWAL din t dawo Mana sai t girka ma ko Ni yanzu n girls ma yafi fita siyo Abincin wajen ai …

Sai a lokacin Bala y Lura d huzna ,har y gaishe t Yana cewa toh Alhj asiyo ko a barshi ?

Huzna t mikama Bala hanu y Bata kudin ….

Safwan y zaro ma Bala driver Ido Yana cewa zakaje Aiken ko nazo naje d kaina?

Har zai mikama huzna kudin , ya zake cewa ita t aike ka koni,?

Bala yace Amin Afuwa yalabai barinje y fice y bar huzna n miko hannu kamar Almajira t sadaka ta lekoma ta koma…

Sanan y ajiye komai d yakeyi y nuna Mata gyalen t d t ajiye Kan kujera yace d’auki abunan naki ki koma gidan Ammy ko kibi wacce kikazo nema Yana nuna Mata hanyar waje ……

.ganin b wasa atare d shi Bata d Alamar cin nasara akansa yasa ta d’auki gyalen ,tace yanzu Yaya Ni Keke Kora a gidan ka ? Taimako y zama laifi?

Yace kiranki nayi ?inke Baki ilimin sanin cewa duk inda mace d n miji suka kebe to Akwai n 3 su “shaid’an” to Ni nasani Ina neman tsari d Allah n…

Huzna tace to sai me Yaya ai ‘yar uwar kace Ni sai Mai ,kome kamin ai jinin kace Ni ….

Ganin batasan me takeyi ba ,son ranta y dana neman danne donar Allah d annabin sa yasa y Mata fata fata y Mata umarnin gagawa d ta koma gidan Ammy ko Tabi NAWAL gidan su ….

D bacin Rai d takaicin Abin d y Mata tabar gidan tare d wani yanayi d yaketa Mata yawo a ilahirin jikin ta ….tare d cin Alwashin sai t cimma muradin t akan sa sai y shiga halin d ta shiga ayau d suka kebe daga shi sai ita, shi sai y shiga Wanda yafi nata ma d ta shiga gashi b biyan bukata …..

Bayan fitar t y dauko wayar sa Yana Dane Dane bemasan inda yake shiga b hannun shi y Kai gallery din wayar sa besan sanda y shiga b y shiga wajen hotuna ..

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button