KUSKURE Complete Hausa Novel

Ammy ma ganin safwan y kwana biyu be Zo b gudun rigimar su Noor Dan shi sukema rigima wai sai y kaisu wajen Aunty Aishatu yasa y Dan Dena zuwa akai akai …..
Koda Ammy t kirashi tace Tana son ganin shi zasuyi mgn akan NAWAL y shiga tashin hankali yasan shikenan Abin d y saya ze budu Dan haka ya amsa d zaizo indai Aiki yamai sauki ,ammy tace Allah y kawo shi lpy ,y amsa d Amin ..
Ranar safwan d NAWAL kwanan tunani d Abin d zeje yazo suka kwana Dan an birkita kwanyar su sun shiga Rudi d gudun Abin d sukaki sanar ma kowa duniya zata sani yanzu ,kowa na ganin lefin Dan uwansa ,ita Tana ganin shi y jefata a cikin halin d take ciki shima Yana ganin taurin Kai d juyama so d kaunar d yake Mata baya y jefashi a cikin halin.
*Maman shaheed*????
???? *WRITING*????
BY
“`MAMAN SHAHEED“`
*KUSKURE* ????????♀_????????
( _’Yar Aiki Ko Matar Gida_)
_shafi n talatin d biyu_
Safwan y kasa zuwa gidan Ammy har aka kwana aka hantse..
NAWAL ma t ki idar d sak’on mama ,Yar sai d mama tace wai baki fada Mai sakona bane NAWAL shi dadyn su Noor din?
“NAWAL tace laa mama n sha’afa Kuma munyi waya dashi f Amman ze kirani anjima zan Gaya Mai ,Koda bana gidan Nan Dan yau zanje gidan kawata lailai daga can zan wuce Aiki ..
Mama tace karkiga Dan mijin ki y barki ki dawo gida kafin y dawo ki dinga tafia sakaka kamar tinkiya fa ,kin Gaya Mai Zaki gidan natane ko aikin Nan d kike zuwa fa kulin sai kin sanar Mai in Zaki fita banason shashanci irin naki fa NAWAL ..
NAWAL d Fara dibibicewa Alamar asirinta gab yake d tonuwa tace ,eh mama Ina Gaya Masa ,Kuma y San d zanje gidan shi y ce najema y amince d bazan Miki mgn ba..
Mama tace to ai shikenan ,Amman dai karki sake ki sake cemin kin manta d sak’on d nace ki Gaya Mai .
“NAWAL tace zan Gaya Mai mama bazan manta ba ..
Mama tace to Allah yasa ki manta ai inada number shi nadai fi so y kiranin ne ….
NAWAL jikin t y Kara sanyi , t tashi taje t shirya Bata tsaya ko Ina b sai gidan Laila kawar su ita da doccas Dan jiya bataje Aiki b Bata d lpy kunsan Mai yaron ciki..
“Safwan bashi d zabin d y wuce zuwa gagawa g Kiran Ammy Dan baya Saba umarnin ta NAWAL ko wani Abu d y shiga tsakanin su baze say fara Saba umarnin ta ba Dan haka yayi shahada ya je bayan y dawo daga Aiki…
Koda y shiga su Noor sunata tsale d murna dama Basu Jima d dawowa daga gidan su Indo ba suda hassana sunje kaimata kayanta d suka d’ebo Mata a gidan su Noor dawowan su kenan..
Aiko suka dinga b dadyn su lbr ,ga wani farincinki da anushiwa d y hango a tatare d yaran nasa Yana sake jinjina k’auna dake tsakanin su d Indo ..
Ammy dai hakuri tayi d mgn d takeson Masa sbd su Noor d huzna d suka ki Basu dama ,ita huzna t kafa t tsare Taki barin wajen ,su Kuma sunata bashi lbr sun hanashi sauraron Kiran Ammy ga haushi dama duk y cikashi agane d kalon e huzna take Mai …..
Saida Akayi sallah magriba Ammy d safwan suka Sami damar ganawa a parlour Alhajin su ..
Safwan duk yadda yaso dojewa ko gyara Al’amarin tsakanin shi d NAWAL ,Inna mafi a’ala y fada Mata gaskia kawai ba boye2 tsakanin sa d mahaifiyar shi Mai share hawayen shi Dan haka y Gaya Mata komai tun farkon faruwar lamarin har umarni d taje gida d y Mata har maganganun d t gagabza Mai d tazo diban kayan ta ..
Ammy t jinjina Al’amarin matuka ,t yi mamakin yadda NAWAL din t canja takuma yi mamakin d iyayen NAWAL din Basu taba zuwa Dan Jin ba’asin maganar b amatsayin su n Wanda sukafi NAWAL tunani da hankali ,tunda su basuje ba aisu kamata yayi suji dalilin komawar yarinyar su gida ko t waya …
Kusan minti 10 b Wanda yace komai sa daga baya Ammy tace yaje y ci Abinci kafin Alhaji y shigo ,bazasuce komai b sai Abin da sukaji daga gidan su NAWAL din ..
Safwan ji yayi kamar y sauke wani dutse Mai nauyi akan sa ,Amman zuciyar sa namai daci sosai …
Bayan safwan yaci abinci ,Alhajin su y dawo Ammy t labarta Mai komai kamar yadda SAFWAN y sanar Mata…
Shima Al’amarin bemai dadin sauraro ba ,dake datijon arzikine yace gobe zeje gidan su NAWAL din da kanshi Dan bambance daidai d rashin daidai ….
NAWAL sunsha Hira d Laila Mai Amfani d Mara amfani batabar gidan b sai d taci Abincin dare ,dama kayanta Yana Jakarta n Aiki daga can asibiti ta wuce suka hadu d doccas suka Dora daga inda t tsaya …
Washe gari Koda NAWAL t koma gida tun d ta shiga dakinta Bata Bari sun had’u d mama ba ,mama n Lura d manufar t Dan haka t fita hanyar t tunda tasan tare zasu wuni a gidan…
Bayan Abbah su NAWAL y gama shiryawa Yana Shirin fita …..
Alhajin su safwan y kirashi a waya yace Yana gidane?
D mamaki yace eh Yana gida !
Alhajin su safwan yace gashi a kofar gidan.
Abbah su NAWAL ya fita y shigo dashi yamai iso a parlour shi ….
Bayan mama tazo sun gaisa jikinta y gama Bata Akwai matsala sanan t tafi d’akin NAWAL..
Koda NAWAL taji zuwan Alhajin su safwan tuni t rikice tasan yau kashinta y bushe …
Mama ma t gama hango tashin hankali a tare d NAWAL din t umarce ta d taje t gaishe shi …
Hali d taurin Rai d rashin nadama ,Yana tatare d NAWAL t shiya fito n fito d kowaye Akan safwan Dan atunanin ta shi y kasa jure rashin ta ya Aiko bikon ta ita Kuma wlh sai ta gasa Mai gyada a hanun ta ko zata koma Kuma sai ma tayi shawara in zata koman tasani baze taba iyawa ba idan ba ita a Rayuwar sa Kuma Tana Nan Akan ra’ayin ta iya Rai d mutuwa Aiki tundaga Nigeria har outside in hakan y Sami iya Tama sadai y ajiye nashi ra’ayin …..
Da wanan tunanin t Isa parlour t tsuguna t gashe d Alhajin su safwan bayan y amsa t fito t koma d’akin ta Tana Jin kanta Yana wani Kara girma ita g wacce akazo Biko.
Bayan sun gaisa , Alhaji su safwan ya ce dama maganace akan yara muna zaune bamusan meke faruwa b sai jiya d mahaifiyar shi take tmby shi ,sbd kyakyawar fahimta d Kuma basa boye Mata duk matsalolin su Dan kafin su tinkareni d matsala su sun sanar Mata wani Abun sai a wajen ta zanji kamar yadda wanan ma daga gare ta naji..
Abbah NAWAL yace fito min amutum Dan n fahimce ka ban fahimta b har yanzu ..
Alhaji su safwan yace to ,ita Yar taku bakusan dalilin zuwanta gida ba Amman kuka barta t ke zaune a matsayin ki wadanda kuka fita tunani d hangen nesa bayan kunsan tun aurenta Bata tab’a zuwan muku gida harda kwana ba sai a wanan lokacin Kuma baku tumtube mu ba har sai d tayi wari yanzu mukaji muka biyo danjin duka bangarori biyun?
Abbah y fara hasala d maganganun Alhaji …..
Yace nifa idan n fahimce ka kana nufin matsalace t gifta tsakanin NAWAL d safwan?
Alhaji yace kwarai kuwa Kar kace min baka d lbr Mana?
Abbah yace gaskia bamu d lbr nasan dai kwanaki tazo har muke hirar aikin t Akann safwan din bayason tayi Aiki nake cewa hakan b daidai bane Dan ai duk rufin Asirin sune d yaransu ,Amman Bata ce mana matsala suka samu b tadawo gida …
Kafin Alhaji y yi magana ,Abbah y kwalama mama Kira su taho d NAWAL…
Nan mama t Kira NAWAL suka zauna , Alhaji su safwan y fara Basu lbr kamar yadda dansu y sanar musu wato safwan ..
Aiko ,ba mama ba d hasashen ta y zama gaskia ,har Abbah NAWAL din beji dad’in boyewar d yarsa tamai ba ,..
Y Kuma sanar ma da Alhajin su safwan cewa t rufesu cewa tayi yayi tafiya ….
Aiko mama t Fara yima NAWAL fada sosai Kan Bata kyauta ba ganin mama zata wuce gona d iri yasa Abban NAWAL dakatar d ita……