HAUSA NOVELKUSKURE Complete Hausa Novel

KUSKURE Complete Hausa Novel

 

BY
“`MAMAN SHAHEED“`

 

*KUSKURE*????????‍♀_????????
( _’yar Aiki ko Matar Gida_)

 

_shafi n talatin d hudu_

“Ba Alhj ba hatta Yaya y tsorata d kalaman safwan”

“Shiko Alhj cewa yayi ya tafi resting room y huta tukunna sayi mgn ,safwan ba tare d y firta ko ufan b y nufi inda suke hutawa shida yayan shi inshnzo gidan..

Ganin yanayin d k’anin shi yake ciki yasa y bishi Dan kwantar Mai d hankali …..

Shima Alhj ciki y shiga …

Tunda Ammy ta ganshi tasan akwai wani Abu ,duk da yayi duk Mai yiwuwa wajen ganin y kawar d fushin fuskar shi”Amman Ina tsawon shekarun d suka yi d Ammy tun Auren saurayi d budurwa t sanshi farin sani motsi kawai yayi tasan me yake nufi Dan haka t tbmy shi” yace Mata lpy qalau…

Bayan y shiga d’akin shi ,Ammy t bishi cikin iya zama da miji d salon irin na datijan ma’aurata har seda y Mata bayanin komai cikin hikima yadda zata fahimta t d’auki abun d sauki …

Ammy taji bacin ran faruwar Al’amarin yau t sake gaskata maganganun d su twins suke zuwa Mata da shi Tana koransu Don Kar su saka Mata tsana ko Jin rashin dad’i akan NAWAL din ..

Alhj NE y dinga tausan ta Dan y hango tsananin bacin Rai atare d ita ,dake Mai hankali CE nuna Mai Allah yasa haka shine yafi zama Alkhairi inda rabon CIGABAN zamansu Allah y Saba Hali y Basu ikon gane irin *KUSKUREN* da sukayi….

Alhj yace toh Amin zamuce ,Amman y bani mamaki wlh Ina ganin shi d kamar in anyi barna ze iya gyarawa Amman setashi Yana gyara barna d barna duk yadda matar shi ko mu mukaso mu nuna Mai y rintse Ido maganar y’arsa kawai yake ji yake bi a irin zamanin Nan d sai m
una seta tunanin yaranmu muna dagewa d sa’ido d kutse cikin rayuwar su Koda amincewar su ko Babu Dan gyara gabansu Dan Abin d babba y hango ba lalai yaro y hango ba ….

Sun Jima suna tataunawa d Kara hima d kula d sa’ido Akan yaransu domin yanayin d NAWAL tayi sun Sha mamaki ,daga baya Ammy t tmby inda safwan yake ,alhj Gaya Mata “y shiry ze fita t rakashi y shiga mota ita Kuma tayi wajen su safwan…

Koda taje ta samu Yaya yanata aikin rarashi Yana bashi hakuri Yana tmby shi wane irin mgn Aure yake nufi d Indo ?

Shin Auren huce takaici zeyi ko Auren bacin Rai ko Auren so ?

Shide SAFWAN ko magana bayason yi ..

Suna cikin haka Ammy t shigo batare d salama b Dan tayi mamaki d Alhj be sanar d ita mgn Auren b se yanzu d tazo t tsinta sunayi ..

Yaya ganin Ammy yasa shi cewa yauwa Ammy danki fa yau yaki sarafuwa sai kin kawo Mana agajin gagawa …

Shi kanshi yasan yau yaga bacin ran d betaba gani a tare d safwan kanin shi b..

Ammy matsowa tayi t zauna kusa dashi t shafa kanshi Tana Mai magana cikin lalami d sigar so irin n da d mahaifiyar sa …

Safwan dagowa yayi ya kaleta y kasa cewa komai tsabar bacin Rai , Ammy t San d’anta Sarai tun Yana yaro in ranshi y baci ko mgn ma tsayamai take n wani lokaci Amman kafin Abu y Bata Mai Rai Ana d’aukan tsawon lokaci …..

Duk maganganun d Ammy tamai har tmby akan Auren Indo d yace amai t tmby shi d wace siga ze aureta shiru yayi ….

 

Ganin Yaya d Ammy sunata tataunawa Akan maganar sun rasa gane sunan Auren d yake nufi ayi ma d Indo “shi Kuma y gaji d tababar ta suketayi akai …

Har suna mihawarar b son ta yakeyi b y Aure ze yiwu a tsakanin su uwa uba Ni y aureta baya sonta ai sun taimaka wajen cutar d BAIWAR ALLAH yazo baya Bata kulawa yada shari’a t tanadar kunga ko ai d matsala kwaliya Bata biya kudin sabulu b…

Jin sunki barin shawartawa akan mgn y yunkura zebar musu gidan ko y samu sasauci a tunanin shi ,Yaya ne y kamo sa yana tmby inda zeje ?

Cikin wata dakushashiyar murya yace gida zeje dan yayi baccin….

Har Yaya y sakeshi Ammy t Mai Alama d Kai akan karya barshi y tafi ,t taso t Fara Mai magana d ya dawo y huta anan in y tashi ko zuwa anjima ne yaje gidan …

Baya iya bijirema maganar mahaifiyar sa dole y dawo y kwanta y rufe ido ..

Suka fita suka barmai d’akin ganin Alamar kamar baccin zeyi d gaske ..

Shiko zuciyar sa azalzalar sa take ji yake kamar a dauramai Aure yanzunan b da kowa b sai d Indo Mai Aikin gidan sa kamar yadda NAWAL t firta duk d besan wane irin zama zasuyi n Aure d itaba ,shi baya hango wadan Nan Amman yadai San cewa ko banza zata kulan Mai d su Noor d kulamai d gida inyaso inyaga wacce yakeso ko Nan gaba ne sai y rabu d Indo taje t auri Wanda takeso kafin lokacin t Kara zama mutum Dan ayanzu a muna mutum yake ganin ta irin Bata cika mace ba duk d b Abin data rasa n Yan matanci irin Yan Sha…dinan ….

Y Jima Yana nazari dai r sabanin daidai har Allah yasa wani kasalalan bacci y d’auke sa …

************
NAWAL ranta fes ,da zuciyar t tayi yunkurin nuna Mata *KUSKURE* Ta aikiata sai shaidani d yake mane d ita Wanda yafi karfinta ta itama Taki yaki dashi d hanyar Addu’a ko jajircewa d banbance gaskia cikin karya y hanata ,y karfafa Mata gwuiwa y fara mata hudubar sa Mai kamada busa sarewa …..

Ran mama y baci Abba ya bada ita a gaban surikanta y nuna musu Bata Isa da yarta ba bare shi ubangidan ….

Haka t rufe Ido ta dinga Gaya musu gaskia Tana nuna musu *KUSKUREN* d suka tafka mafi Muni a Rayuwar su ga gaskia a zahiri suna kalo Amman su rufe Ido Suki bi harshi d girman sa shida ze tayata tataro mutuncin t inya zube Amman d shi aka Taya batar wa ……

Wata tsawa da Abba y daka Mata yasata shiru d bakin ta ,Yana cewa kartama yarsa Baki batasan bakinta kamar Reza bane a gareta ,kuba Basu aikata *KUSKUTE* Ba sune sukaki son cigaban Rayuwar t meye amfanin zama d Wanda yake bakin ciki d Rayuwar ka ai Babu amfanin cigaba d rayuwa dashi ,da har zedinga Mata barazanar saki kanta farau ko karshe?

Kema b kin taba karban igiya dayaba sakamakon shiga tsakani na d ita d kikayi ,waya sani tunda Kika kiyaye wani y sake Jin kanmu ne?

Nan NAWAL d mama suka tuna d wani cin zarafi d Abba y taba Mata duk d alokacin mamance t dage Akan ko autenta ze mutu seta Gaya Mai gaskia akan aurenta d safwan ,Aiko igiya 1 seda ta shiga tsakanin ta d Abba dagabaya NAWAL t dinga kuka Dan daga baya ita kanta bataji dadin sakin ba tun daga wanan lokacin mama take fita Al’amarin Abba d NAWAL duk d haka Bata shiru sai t furta gaskiyar wani lokacin ,shine har yau y tuno Mata abinda y shud’e d wasu shekaru …

Ita kanta NAWAL bataji dadin ,dawo d baya d Abban nata yayi b Dan idon t har ruwa y fara fita mama ko tuni idon ya Fara Shirin fitar d kwala ,ganin zasu sa shi gaba suna zubar hawaye har Yar lelen tasa damma kanen t basa Nan d hardasu za’ayi kukan ,shinefa y fara shifa b wani Abu yace ba kawai tuni y Mata akan zakewa d takeyi Alhalin tasan shi kaifi dayane , Shiba Dan suta asarar hawayen su y tuno musu ba ..

NAWAL ce cikin kuka tace Abba Dan girman Allah karka Kara tuno d wanan Abu d y faru Wanda baze Kara faruwa ba , wlh har cikin Raina nakejin Abun …

Yace ki kwantar d hankalin ki NAWAL ,indai b naki sakin bane yasaki kuka to ki share hawayen ki insha Allahu baza’a sake tunowa ba ..

NAWAL t mele Baki ,wa ni Abba sakin d safwan yamin ko ajiki na ,Dan nasan bani d bakin ciki in Ina tare da ku ,Kuma sakin ma karfin gwuiwa d himma akan aikina y Kara min Babu gudu Babu Jada baya ai Abban …

Yace yauwa ‘yar Albarka ,mama nason mgn a fili Amman ta furta wani Abu cibi y zama Kari t kyale uba d ‘yarsa Amman Tana musu fatan gane gaskia d hanya madaidaiciya …

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30 31 32 33 34 35 36 37 38 39 40 41 42 43 44 45 46 47 48 49 50 51 52 53 54 55 56 57 58 59 60 61 62 63 64 65 66 67 68 69 70 71 72 73 74 75 76 77 78 79 80 81 82 83 84 85 86 87 88 89 90 91 92 93 94 95 96 97 98 99 100 101 102 103 104 105 106 107 108 109 110 111 112 113 114 115 116 117 118 119 120 121 122 123 124 125 126 127 128 129 130 131 132 133 134 135 136 137 138 139Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button