FITAR RANANOVELS

RANA DAYA BOOOK 2 CHAPTER 15

“Shidar dai saura minti hudu.

Ta ce,Inma minti daya ne sai ya cika.”

Ya samu Nafisa a yan da take, ya kira Likita ya ce zai kawo ta asibiti don fa jikinta ya yi laushi Likitan yace

“Ko ka kawo ta babu abin da zamu ¡ya mata da ya wuce wannan ruwan. Amma zan

fita zuwa asibiti, ka fito bakin titi in same ka sai
muje in ga.jikin.Haka kuwa Shatima ya fita ya yi jiran kusan

minti biyar kafin Likitan ya iso. Shi kanshi Likitan

ya tausaya ma Nafisa, ya ba da wata allura ta

tsaida amai, ya ce ayi mata a gani. Amma ciki irin

wannan Kila sai ta kai wata biyar zata samu dan Salma tana ta jiran Shatima har takwas ta gota

Ta fito taje dakin Aliya nemanshi. Aliya ta ce an fada miki nan yake?”Salma ta ce,

“Ni wallahi yanzun bana tuna in da yake.”

Ta ce,

“Yana dakin Amna.

” Har zata wuce sai

taga sun fito da Likita. Ta rusuna ta gaida su,sannan ta ce.

“Yaya mun yi latti.Ya kalli agogon

hannunsa. “Haka ne, ya ba ki tafi ba? Nafisa ce ba lafiya ban san lokaci ya tafi haka ba.

Ta ce,

“Anty ba lafiya, bari in dubata.

Sun gaisa da Hamida, sannan tayi wa Nafisar sannu.

Ranar latti taje Makaranta, sai da ya roka aka bude
mata don har sun ce ta koma.

**

Wata ranar Litinin misalin Rarfe biyu da minti bakwai. Salma ta sauka daga kan Mashin a bakin

Gate din gidansu. Ta ba mai mashin kudin sai taga bakuwar mota zata shiga gidan.

Maigadi yazo yana tambayar Direban gurin wa suka z0? Salma ta kalli Direban, kamar ta taba ganinshi a wani guri. Sun yi kama da Shatima kadan.

Taji lokacin daga bayan motar an ce,

“Uwar Maigidan ce

Gaban Salma ya fadi, domin ko a

ina taji muryar Hajiyar Shatima ba za ta manta ba.

Previous page 1 2

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button