RANA DAYA BOOOK 2 CHAPTER 17
RANA DAYA BOOOK 2 COMPLETE HAUSA NOVEL | BY HALIMA ABDALLAHI K/ MASHIBY HALIMA ABDALLAHI K/ MASHI

Cikin tashin hankalin ya shigo cikin dakin gaba daya suka maida kallon su gareshi sannan kowacce ta shiga nanata abinda zata nanata, kowacce ta nanata abinda ta fada.
Hajiya tace “duk kuyi shiru yanzun dai kai kazo ka zaba koni dana haifeka ko kuma iyalanka ko kuma wannan Yarinyar ita kadai? Ta nuna Salma wacce take durkushe tana cikin firgici da matsanancin tashin hankali,itama kallon shi takeyi cike da tsananin bukatar taimakon shi,idanuntane suka nuna shi kadai take bukata,shine taimako na karshe da takesa rai zaiyi wani abu akan wannan halin da take ciki.
Hajiya ta katseshi da fadin “Zan la’anceka!!!…” Zan la’anceka!!! In ka sake kallon ta,kuma na baka nan da minti daya rak ka yanke hukunci……….
Alhamdulillah anan muka kawo karshen littafi na biyu,a yanzu kuma labarin zai fara, akwai cakwakiya fah,anan kuma muka kawo karshen free pages idan kina bukatar 3&4 din littafin RANA DAYA ki turo kudin ki 300 ta wannan account number din????????
ACT<<0700549935 Halima Abdullahi Access bank sai ku turo shidar biya ta wannan number 09028485925
Ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 Ga masu son Audio na littafin RANA DAYA shima muna dashi cmplt ku turo kudin ku ta account number din da muka bada can sama????????????????ko kuma katin Mtn ta wannan number 09068032427 idan baki shirya siya ba ki bari sai kin shirya sai kiyi magana
Masu son tallata masu hajar su suyi magana ta wannan number 09068032427 zamuyi maku cikin sauki