SALON SO BOOK 1 PAGE5-6

Ayau su yasmeen sun tashi basuda ko sisi”ciwon Ahmed yacinye musu komai”ko kalaci basuyiba”umma ta aiketa gidan aikin”tabasu hak’uri”gobe zqta fara zuwa”kuma subata kud’in sati 2 datayi aiki”shine matar tace”.ta koreta ,kuma bazata bayarba”hanyar dawowar yasmeen gida ta had’u dasu mr Aliyu….
cigaban labarin
Awashe gari yakama asabar”baba me kuka ta shigo tasami umma nashare tsakar gidan”d’aki suka wuce”
bayan sun gama gaisawa”baba me kuka ta fito da kud’i rafar y’an 500″ta ajiye gaban umma ”
Kafin tace”.aikin da yasmeen zatayi shine”k’arfe 8 nasafe zata dinga zuwa sai k’arfe 3:30 tadawo sai wata safiyar kuma”awata albashinta dubu 50″sannan cinyarwarta da shanta duk za’a dinga bata”ga albashin farko”kinsan gidane namasu dashi”koyaya dan Allah yasmeen ta tafi komai nata tsab”insha Allah beda matsala….sannan za’a dinga kawota amaidota”dubu 50 baba me kuka ai sunyi yawa”aikin danakeyi dubu 5 awata”naje safe da marece ak’afa nadawo ak’afa”sai wannan akaita amai dota shine har dubu 50?karki damu salame”haka yaron yake k’ila ma nan gaba yak’ara mata”nikaina dake goge goge ,ada duk wata dubu 20 ake bani”amma tunda mahaifiyar yaron nan tarasu aka auro wata” tsawon wata 8 wlh dubu 10 ake bani bansan daliliba”sannan nasan yasmeen batada matsala amma ki kwatanta mata dan Allah”insha Allah baba”yanzunma suna islamiya”
To shikenan yanzun dai jibi litinin ta shirya da wuri idan zantafi dasafe atare zamuje insha Allah”
To shikenan Allah yakaimu lafiya”cewar umma sukayi sallama”
Monday✍️
Gobe bbu update????????
[ad_2]