
1⃣5⃣ Abban Hamna shiru yay tukunnah yaceh “Ranka ya dadeyh ai yanda kukeso hka za’ayi, Murmushi mai martaba yay tukunnah yaceh “Allah ya sanyawa wannan auren albarka gabadayah suka amsah da amin.. Nan take sukayi sallama indah abban Hamna ya sanarwa da mai martaba cewar koda yaushe fadah ta shirya za’a iyah auren..
Yana fitah mai martaba ya aika dogarawah suka kirah yarima Mujeeb, yana zuwah mai martaba yaceh “to Alhmdlh, munji sakon ka daga gurin mahaipiyarka kuma har mun aiwatar da abunda mukeso, ynxn hka mahaipintah y fitah ya shaidamana cewar y baka itah kuma ko yaushe muka shirya zamu iya shirya wannan auren” Murmushi Mujeeb yay tuknnnah yaceh “Allah yaja da ran mai martaba gdya nake” mai martaba yaqara da cewar “Mujeeb ina so kaji tsoron Allah a duk indah kake” yarima Mujeeb ya amsah da “Da yardar Allah mai martaba” a hka sukayi sallama indah yarima Mujeeb ya kama hanyar zuwah dakinshi cikin zumudi da soyayya sabodah a duniyah ynxn yana matuqar son jin dumin jikin Hamna shin Sonta yake ko yane? Dan ni kausar Luv a iya saninah nasan da cewar idan kana son mutum kana kaunarshi so zakasohi ne tsakaninka da Allah ba sea dan wani abu bah…
A hka Mujeeb ya wuni cikin farin ciki dan ynxn a ganinshi burinshi y kusah cika ko bkomai a duk tym din Dayake buqatar maceh zea samu tunda ga hamna za’a bashi. Kuma ma y hutah da neman Matan banzah.
Karfey 8pm dea2 Mujeeb ya shirya zuwah gidansu Hamna, yana isah baiyyi wata2 bah y aika wani yaro y kirah masah itah, ba’a jima ba kuwah ta fito nasan tabbas Ammu ceh ta korotah, tana fitowah taga Ashe guy din jiya ne wato jabir kamar ynda yaceh matah sunashi, juyawah tai zata komah, yaceh “dakatah! nifah ba wani abu bane ydawo dani bah illlah so da nake muki, ina fatan zaki aminche ki
Aureni, cikin tsiwan tsiya ta kalle idonshi taceh “malam na fadamaka ka kyeleni bana sonka bana kaunarka ko mai sunanka ma bana son gani kagane ko? Murmushi yarima Mujeeb yay tukunnah yaceh to “Wallahi!!! Da yardar Allah sea kin Aureni ko kina so ko bkya so ” yana kammala fadar hka ya Shiga motanshi ya tadah y bar unguwar.
©kausar luv????
[1/8, 11:33 AM] Kausar Luv????: [11/15, 7:06 AM] Kausar Luv????: ????????????SARKI NE????????????
????????????????????????????????????????????
Na Kausar M Hassan
1⃣6⃣ Tsaki Hamna tai tukunnah ta shigieyh gidansu, rantah idan yayi dubu y bacieyh, Sallama tai ta samu guri ta zaunah, Ammu ta kalletah taceh “Hamna lpy kuwah”? Kapin ta bude baki tai magana, sukaji sallamar Abbantah, gaba dayah suka taru suka amsah, yana shigowah Hamna ta gaisheshi ya amsah, har zata tashi ta wuceh daki sea y kira sunantah ta dawo ta zaunah, Ammu y kalla ya kalle Hamna yay gyaran murya yaceh “Alhmdlh! A kullum kuma a ko yaushe na kasance mai azaku akan hanya da turba tagari, kasancewar Allah y doramin shugabncin wannan gida mai albarka, ina godema Allah daya bani iko gwargwado nake dawainiya daku, ya kuma qara da cewar “Hamna” Hamna ta amsa da na’am, Abban hamna yaceh “Nine mahaipinki na tabbatah kuma bayan ni babu wani wanda zaki iyah kirah da mahaipinki inba ni kasancewar na kula dake komai kike so dea2 gwargwadon hali ina yimiki Indea hakan bai fi karfinah bah, a yau na yanke hunkunci kuma hukuncin ya shafe wani babban bangare na rayuwarki” Abban Hamna ya niesah ya cigaba da. cewah ” A yau na badah aurenki da dan gidan sarki” Dum!!! Taji gabantah ya fadieyh, hawaye suka kwararo daga idanuntah, abbantah ya qara da cewar “Nasan zakiyi tunanin cewa nayi hkne sabodah mi? To badan komai bah saboda Allah yace muyi biyayya ga shuwagabin mu,amma ta hanyar data daceh.
Nasan baki taba min musu bha kuma nasan akan wannan baza’a farah bah , in shaa Allah. Hamna taceh “in shaa Allah Abba zaka sameni mai bin unarninka akaoda yaushe, Abbantah yaceh “Alhmdlh ni nasan da wannan hasalima wannan shine abunda ya bani karfin guiwah na amsawah fada buqatartah, Hamna, ina mai alfahari dake Allah yay miki albarka, hka akaeso kowanne da ya kasance mai biyayya ga mahaipansah… Murmushin karfin hali Hamna tai, Inda mahaipintah yaceh da itah ta tashi ta fiyh, hka kuwah akayi ta kama hanya ta wuce daki, kwanciya tai kan gado, ta fara tunani2 a cikin zuciyarta kuwah tambaya daya ke matah yawo, to wayeshi???? Tabbas komai runtse komai wuya tunda mahaipintah yaceh ga wanda zatah aura shi zata aura in shaa Allah, gama ko bkomai taga ynda jabir zeayyi tunda harda ranshi y gittah akan sea ya auretah.
[11/15, 8:16 AM] Kausar Luv????:
1⃣7⃣ Washe gari da misalin karfeyh 10am, SARKI NE! zaune a fada tare da fadawanshi, mai martaba n,e ke magana da bafadinshi, Inda yake cemasah atafiyh gidan malam halid a sanar dashi, a yankawa Yarinya sadaki zasu biya dan so suke nan da sati 2 masu zuwa ayi auren.
Bafadie ya amsah da “godiya yake,ran sarki y Dade” hka kuwah akayi koda bafadien nan y isah gidansu Hamna Abbantah na fitowa daga gidah, cikin girmamawah suka gaisah indah bafadin nan ya sanarwa da abban Hamna buqatar mai martaba, nan take Abban Hamna yaceh duk abunda fada tayi dea2 ne, sadaki kuma ko nawah fada ta bayar yayi, bafadei yaceh “To Allah yay maka albarka” hka y juya zuwah fadah ya sanarwa da mai martaba amsar abban Hamna. Hka kuwah akayi inda mai martaba sarki yaji dadi sosai..
Karfeyh 10pm dea2 Mujeeb ya shirya tsaf zuwah bangaren mai martaba sallama yay mai martaba ya amsah kasancewar babu kowah,mai martaba dayah ne zaune a dakin, gaisheshi Mujeeb yay tukunnah ya samu guri y zaunah, firah suke sosai tsakanin SARKI DA YARIMA, ni kausar Luv abun burgeni yay naceh dama sarki yana firah hka? Kodayake ai tsakanin da, da ubah sea Allah..
Lokaci mai tsawo suka dauka suna fira, inda yarima Mujeeb yay wa mai martaba sallama, har y tashi mai martaba yaceh y dawo y zaunah, hka kuwah akayi, bayan ya dawo y zaunah mai martaba ya Samar dashi duk yanda abubuwah suka faru, wani dadi ya ziyarci zuciyar yarima Mujeeb, godiya yay wa mai martaba indah sukayi sallama da junah.
[11/15, 8:34 AM] Kausar Luv????:
1⃣8⃣ Washe gari kamar ynda mai martaba yay niyyah y aika da naira dubu 30 aka kai gidan malam Halid a matsayin kudin sadaki, kasancewar kunsan gidan Sarautah basu qarya a sadaki, sea dea a lefe,kuma ko ba batun qarya bah ai manzon Allah saw yaceh “Mafificen auren shine wanda yay karancin sadaki”.
Bayan an kawo sadakin, mahaipin Hamna y kiratah ya shaidamata, Murmushi tai taceh to Abba Allah y tabbatar mana da alkhairi, ya amsah da amin…
Ya rage a kawo lefe kenan.
Yau kwana 2 kenan da faruwar wannan al’amari indah gimbiyah Maman Mujeeb ta shirya fitah waje domin yiwah matar dantah lefe, dan a wannan aure komai gata akayiwah yarima ma jiran gado..
Yau Wednesday kuma yau y rage saura sati daya da kwana 3 bukin auren Mujeeb da hamna,.. Tafiyah take itadah wata qawartah hanan, hannan taceh “wea halan Hamna me ke damunki ne hka? Murmushi tai tukunnah taceh hanan kinsan na kusah aure nan da sati mai zuwah za’ayi in shaa Allah. Cikin razana hanan taceh “ke Hamna tsakani da Allah fah? Hamna taceh “Allah kuwah qawatah ai kema kinsan bazan miki qarya bah” hanan taceh to wea wazaki aura? Hamna ta nisah taceh sea wani dan gidan Sarkin garin nan, hanan taceh ba dea Mujeeb bah! Hamna taceh nima bansani bah ko ganinshi ban tabayi bah, Hamna taceh to ai indea dan gidan SARKI NE Mujeeb shine kawea danshi bashidah da namiji inbah shibah. Inada pic dinshi a wayatah amma a whtsapp nima nagani a wani group da aka sani mai suna “SARAUTA” kinsan diyar Sarkin daura frnd ditace. Hamna taceh “dakko wayar ki nuna min ingani pls”.
[11/15, 8:43 AM] Kausar Luv????: