NOVELSYAN HARKA COMPLETE

YAN HARKA COMPLETE

YAN HARKA COMPLETE Romantic story

STORY & WRITTEN
BY
AUNTY AISHA J B

FREEDOM WRITTER’S ASSOCIATION. 📕🖊ï¸?
( Y’anci don cigaban Mata, y’an ci ya d’ara bauta, freedom writters. )

        *( F.W.A)🖌*

https://www.facebook.com/Freedom-Writers-Association-110039363936693/

DEDICATED TO
FREDEDOM WRITER’S ASSOCIATION💖kuji dad’in KU Inna mugum yinku Makiyar ku fadawarku🤩💗

SPECIAL GIFT🎁🎁🎁 To my Sweet Fan’s YAN HARKA FAN’S GROUP 💗💃🏼Inna matukar Alfahari da Zazzafar Hot Comment d’inku

🅿️____16_20

★†★‡★*�

Zanfita Inna ga bazan dawo ba sai Gobe. Cikin ya mutsa fuska tace. inna zakaje?, GBOKO{karamar hukumar Makurd’i, Makodi BENUE STATE} Ayho, kace zaka zaga DANGI shine ko Gayyata Babu..? Cikin kosawa da maganar ta yace. Next time zaki aii naga Baki d’ade da dawowa ba, mikewa tayi sannan tace. A dawo lafiya daga Nan ka samo “Yar aiki Dan duk sauran na sallamesu please a Duba mai tsafta bana son kazamar Mace girgiza kansa kawai yayi kafin ya nufi Kofar fita HARUN na take masa baya Suna fita ta kulle kofofin Gidan, d’akinta ta shige direct toilet ta nufa tayi wank’an tsarki tana fitowa d’aure da towel fad’awa tayi saman Bed tare da janyo wayar ta A fili ta furta lokaci kun yayi Matan “YAN HARKA mazaje zaku ci Ubanku da mu kuke zancen…?
Data ta Bud’e sannan ta Shiga WhatsApp wadda rabonta dashi ya kai wata 6, saboda Bata samun Team, sai da ta bari sakonni suka gama shugowa sannan ta fara bin Wanda ta ga dama a wani Group mai MATAN MANYA ta tsaya inda taji mata da dama Suna complain akan abinda mazazen nasu ke musu na rashin samun ingantacce kulawa, duk d’ai maganar d’aya ce Akan Sauke HAKKI wata CE tay VC {voice} ta fara magana har da kukanta “agaskiya maza basu da kirki rabon da mu had’a shimfid’a da Mijina wlhy summma tallahi har na manta gashi Inna Kaunar ‘ya’ya Amma harkan Kasuwancinsa, kawai ya saka a gaba kullun said’ai ya cika min Account da kud’i sai kace nace masa matsalata ta kud’i ce wlhy Inna cikin matsananciyar Sha’awar d’a Namiji na Kai matakin karshe Gurin hakuri kullun da munzo kwanciya Inna taba shi zaice nafiya jaraba shi ya dawo daga office ban barsa ya huta ba zan damesa da jarabar tsiyata kuji fa MATAN MANYA Dan Allah menen mafita wacce shawara zaku bani gaskiya na gaji da i’rin wannan abun,
Haba Maza wlhy duk wani halin da muka fad’a ciki bamu da laifi duk kuje da laifi kud’i Abinci sutura duk ba shine ba Kwanciyar hankali duk yafi wanna abubuwan to menene Kwanciyar hankalin….? Kasamu tsattali da tarairaya a Gurin Miji ya sauke duk wani Hakki da yasan ya rataya a wiyar sa Amma Sam su Maza Yanzun matar su basa gabansu harkan Kasuwancinsun, kawai suka sa gaba haba taya mace bazata fad’a harkan Lesbian ba taya baza fad’a harkan Niman MAZA da Aurenta ba Wlhy wasun Mazan basu Mana adalci ko kad’an,
Nan kowa ta fito take fad’ar matsalanta Nan naji hankalina ya kwanta na sake samun kwarin Gwiwar aiwatar da abinda ke raina fita nayi daga Group din sannan naje na bud’e Wata Group mai taken, YAN HARKA MATA ZALLAH share d’insa nayi cikin Group din sannan nace. Ni khaleesat nakewa duk wata mace barka da zuwa wannan Kungiyar kina bukatar huce ta k’aicin d’a Namiji kina bukatar biyawa kanki bukata har kiji kin Gamsu son ranki Dokar Kungiya ta ba’a fita a cikin ta sannan Akwai YAN HARKA MAZAJE mazaje NE tantirai masu ji da lafiyar BURA mazaje ne Wanda da kun Fara HARKA sai sun saka ki Kukan dad’i idan kina So zaki i’ya Sex da maza har biyu ga Style indan kina So maza biyu su Ciki ga Salo na FARKO Namiji d’aya zai kwanta flat ke Kuma sai ki hau kansa ki zauna kuka SEX shi Kuma d’ayan zai kafa gwuwowinsa ya Tura miki Burar say Baki haka zakuyi id’ain Mai Sex dake yayi release sai ya bar kanki wancen d’ayan, sai ya kwanta kamar yanda wadda yayi Sex dake shi Kuma Wanda ya gama yanzun sai yayi kamar yanda shima d’ayar yayi haka har ku biya ma Junan ku bukata,
Wata daga cikin su tace. Gaskiya Khaleesat wannan maganar taki Haka take Amma Ni Wlhy tunda muke da Mijina Salon kwanciya kwara d’aya kawai na i’ya shine dalilin da yasa ma yanzun baya kulani Yana cen Yana HARKA da Karuwai ku San suwaye karuwan, had”a Baki sukayi Gurin fad’in. “A‘a, Wlhy MATAN AURE ne, sune karuwan shiyasa nid’ai zan Shiga Kungiyar ki Khaleesat zamuyi magana sai kiyi min rgtr inna nid’ai ban san yanda ake salo Salo na kwanciyar Aure ba gashi mijina Kusan wata biyu baya kasar,
Amma please d’an bani koda kad’an ne daga cikinsa VC nayi tare da Bata misali kamar Haka, da idan kina so Namiji yaji dad’in Sex dake zai kwanta flat ke sai ki Saka gindinki a bakin SA yana tsotsar ki kema saiki kafa kanki a Joystick d’insa kina tsotsa a haka sai kuyi Room one, sannan Kuma,
Sannan Kuma zai Kuma kwanciya flat ke sai ki ringa tsotsar Joystick d’insa ba Koda yaushe sai shi ne zai ringa Miki Salo Salo na kwanciya ba Dole kema zaki ringa nuna masa taki bajintar Amma kullun Yana miki ke Baki masa aii Dole yaji kin gunduresa shawar-wari sosai da Solon Kwanciya don yin Sex Khaleesat ta basu hakan kuwa ya ja mata mutane sosai Cikin kwana Uku kacal, ta Bud’e kungiya da temakon Gaye da wata Tatatciyar Gogaggiya a harkan bariki Amma Kuma matar Aure ce i’ta ma Dan Matan Aure suke bada Huta a wannan Harkan Sweet Gaye shine ya bud’e na maza Cikin dama orde ta riga da tayi musu wani tamfatsetsen Gida daki daki NE kashi kashi tayi zan zuwar wannan ranar Alhmdllh yanzun mata sun tsunduma Sosai cikin Kungiyar YAN HARKA tayi farinciki sosai Ganin ta cika burinta na d’aya saura na biyu Wanda ma komai bane illa ta mallaki Habeeb kawarta ta Bata shawar su ziyarci wani hattsabibin Boko Wanda yake Maiduguri Yanzun shara shirye shiryen tafiya suke yi,

★★★★

Lokacin da Habeeb suka isa Gboko dare yayi sosai Ges housae d’insa suka yada zango washe gari na nufi g r a Gurin iyayen sa Gaisuwar yaushe gamo sukayi sanann mahaifinta {Alh Muntari} yace Likita Bokan turai Ashe d’ai ana ganinku Cike da murmushi yace sosai ma Abbu ana Ganin mu Mana Mahaifinsa yace. A”a said’ai fa muga khaleesat gaskiya matar ka tafi ka Zumuncin sosai, shafa kansa yayi sannan yace. Amin afuwa aiyukan ne suka shamin Kai, to Masha Allah rabbi ya temaka ya Kuma bada sa’a Amma yanzun sai a Shiga Kauye a gaisa da sauran DANGI Dan yanzun Kan,
I’dan kabar Nan sai ranta aka ganka Cike da jin kunya yace insha Allahu zanje, daga haka ya mike ya nufi d’akin mahaifiyarsa “Assalamu Alaikum” cikin murmushi ta Amsa masa Sallamar SA kamar su d’aya sak Babu inda ya barta hatta yanayin murmushin su iri d’aya NE Zama yayi tare da fad’in. Hajiya barkanki da warhaka da fatan na iskeku lafiya lafiya Lau Alhmdllh ya Khaleesat take, lafiya Lau tana gaisheku Masha Allah muna Am’sawa, had’e fuskanta tayi sosai sannan tace. HABEEBULLAH d’agowa yayi ya Kura mata i’do jin ta Kira Cmplt sunansa bay mata magaba sai ido da ya kura mata tasan Halin sa sarai na miskilanci bazai mata magana ba itama Bata damu da hakan ba taci gaba da fad’in. Wai har yanzun Kai da matar ka baku shirya haihuwa bane ko Kuma yaya take gabansa ta bada ras ras cikin inda inda yace. B..a..b.a..H.a.ka bane Cikin fusata tace. To Yaya ne ko so kake na mutu banga Gudan jininka ba cikin kwantar da Murya yace inshallah zaki gani Hajiya Allah ne d’ai bayya kawo ba har yanzun Allah ya kawo Amma nid’ai a Sona da ka Kara Aure kawai Bata fuska yayi sanna yace. Inna da ra’ayin haka Amma ba yanzun ba, Allah ya k’aimu lokacin, mikewa yayi sannan yace. Zan je K’auye Allah ya tsare ta masa kafin Suka bar Garin Tun a mota yake jin wani irin faduwar Gaba,
Cikin mintuna kalilan suka iso VANDEKIA parking motar sukayi daga Gurin bababan masallacin garin sai da sukayi Sallar azahar kafin suka nufi Cikin gari suka tafe Shida Harun da kaninsa Abdullahi Can suka fara jin haya niya tsaya sukayi Cak…..
YAN HARKA*
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
[Romacing Love Story]

Previous page 1 2 3 4 5 6 7Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button