NOVELSUncategorized
BARIKI NA FITO (BOOK 1) 27, END OF PART 1

*PAGE 27*
*END OF PART 1*
*DAN TSOKACI GAME DA MASU CEWA YARIMA BAI KAMATA YA AURI BARIKI BA TA ZUBAR DA MUTUNCINTA YANZU INDA YARIMA NE YAKE DA HALIN BARIKI NA TABBATA ZAKU DINGA CEWA YA AURI BARIKI INDA UZTAXIYA CE, ZA’A SAMU MASU CEWA INTA AURESHI ZAI SHIRYU DA SAURANSU WHAT A
FUNNY WATO SHI NAMIJI KARYA AURI Y’AR ISKA MACE KUMA TA AURI D’AN ISKA DAN TAYI SANADIN SHIRIYAN SHI KOH? HABA WAI MAI YASA MU MATA BA’A MANA ADALCI NE? BAWAI INA MAGANA AKAN INA SON BARIKI DA YARIMA SUYI AURE BANE, NOP INA MAGANE NE AKAN RASHIN ADALCIN DA BA’A MANA MU MATA, HABA MUMA FAH MUTANE NE, KUDAI KAWAI KUCI GABA DA BINA*
Yarima Aliyu Bayan an d’aura auren da mutane yaita gaisawa ana tayashi murna duk yanda yaso yabar wajan babu dama domin mutane ga kuma Mai martaba dake wajan haka ya hakura yana ta murmushin Ya’ke, bashi ya sami kanshi ba sai Bayan sallah la’asar yana idar da sallah ya samu ya silale a motar usman ya nufi hotel ya kama d’aki danya huta kuma yaji muryan bariki duk da bai tunanin zata d’auka inya kirata.
Toilet din hotel din ya shiga dan yayi wanka, domin yayi mugun gajiya dan tsaki yayi tunda aka fara wannan bikin mutum bai huta ba, wanka yayi Bayan ya fito ya kuma sakin tsaki dan babu kayan da zai canza dole wanda ya cire zai maida, boxers da singlet yasa sannan ya kwanta tare da d’aukan wayanshi ya kira princess dinshi yaci Sa’a a kunne ringing biyu ta d’auka tare dayin sallama
Amsawa yayi tare da fad’in baby kina ban wahala
Murmushi tayi tare da fad’in congratulations ango Allah ya baku zaman lafiya da zuri’a dayyiba.
Amsawa yayi da Ameen my princess
Ido ta lumshe Wanda yake a kumbure cikin kishi domin amsan daya bata yana nuna mata alaman yaji dad’in addu’an data mishi, uhm maza kenan yanzu yazo yana mata wani dad’in baki anjima kuma ya nuna ma matarshi soyayya….. Katse mata tunani yayi
Da fad’in my princess Wai Mai yasa kika kashe waya? My princess kin San sonki yasa Ina Karya al’adan masarautar mu koh kina son Mai martaba yasa a rufe nine?
Dariya tayi tace a’ah baza’a rufe Yarima ba Ai sai dai a rufe ni a madadinka
Yarima yace Kai taya za’a rufe gimbiya Zainab, ya shirin Walima gobe ne koh?
Tace eh insha Allah, harna kosa ayi Wlh hankali na duk ya tashi sai naga an gama zan sami nutsuwa
Yarima yace hakane Allah ya taimaka amma ki nutsu ki kwantar da hankalinki komai zaiyi dai dai
Tace hakane insha Allah
Yace baki fad’amin dalilin kashe wayanki ba jiya
Tace Yarima banda caji ne shi yasa
Yace OK nasha ko Nayi laifi ne ai
Tace a’a koh d’aya baka laifi ango ne fah Kai
Murmushi yayi tare da fad’in hakane fah, kina ina?
Tace ina gida yanzu nake son inje kasuwa in siya wasu abubuwa da zanyi amfani dasu gobe
Yace ki tura wani yaje miki mana, ban son shiga kasuwan nan, Kar kije ayita kallonki
Dariya tayi tace haba Yarima Waye zai kalleni Bayan Ina da K….. Shuru tayi tana murmushi
Yace karasa mana my princess
Uhm kawai tace
Ajiyan zuciya yayi sannan yace when zan ganki?
Tace sai Bayan biki
Yace wani bikin kuma?
Tace naka mana
Yace bikin da aka gama, na fad’a miki rannan gobe zan zo in ganki so ki zama ready ki bani address din gidanku
Tace toh zan tura maka anjima, amma inaga tunda muna waya Ai basai ma na tura ba
Yace Nop ban yarda da hakan ba inna kira sai Anga dama ake d’auka balle gobe kina fama da mutane ai ban tunanin ma zaki d’auki waya
Murmushi tayi tare da fad’in zan d’auki wayan Yarima mana, amma tunda kace haka anjima zan tura maka address din
Yace ok bari in kwanta in huta for now
Tace bacci yanzu? Babu kyau fah yin bacci Bayan la’asar
Yace my princess hakane amma na gaji ne Sosai yanzu hotel na gudo dan in huta tunda aka fara bikin nan ban huta ba gashi Kema kina samin tension inta kira k’ik’i d’auka
Tace nifa ina d’auka sai dai in bana kusa
Murmushi yayi tare da fad’in in kika samin hawan jini ai shikenan
Da sauri tace dan Allah Yarima mubar wannan maganan bazan saka maka komai ba sai dai so na
Murmushi yayi tare da fad’in really
A hankali tace yes tare da fad’in bari in Bari ka huta
Yace OK tare da fad’in I love you
Tace thanks
Ya kara cewa I love you
Dariya tayi dan tasan yana son itama tace I love you too ne ba thanks ba …. Dan haka tace I love you too tare da kashe wayan
Murmushi yayi yana jin Sonta na kara shiganshi
Bariki fita tayi Bayan sun gama waya d’akin habib ta nufa tana nocking fitowa yayi duk yayi zufa, bariki tace lafiya kuwa naga duk kayi zufa??
Yace bariki Wlh ban son iskanci akan me zaki dinga kaini jinsin da ba nawa ba
Tace yakuri naga kinyi zufa kaman ana cinki
Habib yace inma cina ake Ai hq dina ne bana wata ba
Bariki tace kyaji dashi muje ciki muyi magana tare da shigewa d’akin habib
Habib na kokarin tsaidata amma tayi wuf ta shige
Tana shiga taga jamil tsirara ayabar nan tashi a tsaye, bariki kallon ikon Allah take wato dama cin junansu suke jamil da habib sai yasa habib ya fito duk yayi zufa da yake y’ar bariki ce saita basar tare da fad’in ke kuwa jamila kin saki hq kaman wacce akama fyade?
Da sauri jamil ya tashi yana saka wando tare da fad’in wannan ai iskanci ne zaki shigo d’aki babu sallama gashi kinzo Kinga min tsiraici da mutunci na
Bariki tace naga Ai habiba Mai d’akin tasan na shigo kuma miye dan nagani ai duk abu d’aya garemu
Habib dake tsaye yace maiya faru kika fad’o mana kaman saukan Aradu
Bariki tace sa kaya muje muyi magana a waje
Jallabiya yasa sannan sukai waje
Bayan sun fita tace ya maganan gidan kin basu kud’in?
Habib yace na basu mana Sun amsa har anyi fenti sai ki shirya muje kiga gidan, sannan ssuma iyayen bariki na musu magana na sami wani Dattijon da wata mata itama sune iyayenki saina miji guda d’aya shine yayanki anjima sai muje ku tattauna
Bariki tace yauwa hakan yayi Toh maganan Walima fah ka sami mutane da zasu zo kasan hijab nake son su sa
Habib yace bariki sanin kanki kin San banda mutunci akan me zaki dinga kaini jinsin y’an maza Ina mace
Bariki tace yi hakuri dan Allah kin sama min mutanan?
Habib yace ai naga abun naki ne yafi karfin kakata naji kina hijab sanin kanki ne ban hulda da irin mutanan nan inda masu 3quater kika ce ko mini skirt Aida kin gansu Kala Kala amma kyace masu sa hijab Mai ya had’a doya da manja??
Bariki tace kin fa San duk wannan Abun yana cikin tsarin aurena da Yarima naga Ina kaiki gabas kina yamma
Habib yace Toh shi Yariman zuwa zaiyi Aiba zuwa zaiyi ba inma yazo muda muke ciki kuna waje, muna ciki muna karkad’a duwawu da nono tunda ba ciki zai shigo ba, zaki wani kakaba mana sa hijab kaman wasu y’an makaranta , gaskiya ni bana haka ance da tsohuwa tayi zina
Tsaki bariki tayi
Habib yace tsaka ma da tayi Allah tsine Mata yayi
Bariki tace Wai Mai yasa kike son bada matsala ne dan Allah? Kin fah san saboda yanda nake sa hijab Yarima yake sona kuma gashi nace gobe zanyi sauka ai nasa kawayena suyi shigan mutunci tunda har kud’i Yaban inyi Walima ni bama mutane da yawa nake so ba kaman mutum goma ko shabiyar sun isa su zo mu d’auki hoto in an gama Inba ko wacce dubu biyar tasai abinci shikenan an wuce wajan
Habib yace yanzu naji Batu kodan kud’in da zaki basu zasu zo sannan zasu sa hijab din ko nikaf kika ce zasu sa tunda aikin kud’i za suyi
Bariki tace toh mutum shabiyar sunyi yanzu sai muje muga gidan dan Asa kayan d’aki daka nan kasuwa za muyi
Habib yace muje toh
A motar bariki suka je tana tuki habib yana gaba suna tafiya har unguwar kanawa inda habib ya kama mata Haya.
Bayan sun karasa bariki taga gidan tace Wai gaskiya gidan ya tsufa da yawa.
Habib yace dakyar ma na sami gidan Wlh Allah yaso ma mutum uku ne a ciki kune na hud’u zaki iya yima wajan gidan fenti ai
Bariki tace gaskiya hakan ya kamata dan gobe yarima zai zo gwara yaga gidan da fenti zai d’auka saboda murnan saukana akayi fenti din mu shiga inga d’akin in yaso saiki kira mai Fentin yazo yayi
Habib yace an gama Kinga masu gidan za suji dad’i
Gidan suka shiga d’akuna hudu ne amma gidan fes dashi duk da babu plaster an share gidan yyi kal dashi ko wani d’aki ciki da falo ne akwai Rijiya a gidan sai bayi biyu na wanka dana bahaya, d’akin suka shiga yayi kyau anyi mishi fenti d’akin siminti ne kasan sai silin din da dinnan duk ya tsofe, bariki tace babu laifi muje kasuwa musai kujerun hannu da gado na hannu haka suka nufi kasuwa bariki tasai kayan hannu harda tv karami da ledan d’aki sai karamin fridge shima na hannu Bayan sun gama akasa kayan a mota su bariki na gaba mota na binsu har gidan aka shigar da kayan aka saka d’akin sai yayi kyau da aka sa kayan d’aki y’an gidan suna ta le’ke Bayan an shirya kayan suka rufe d’akin sukai gaba
Bariki tace saura wajan iyayen nawa na bariki koh
Habib yace eh can zamu nufa yanzu
Bariki sunje Sun tattauna da iyayenta na bariki sunyi na’am kuma taga babu laifi sunyi kama da mutanan kwarai sai dai maganan yayanta tace a Bari zata ma Yarima karya akai dan gwara mama da baba sunfi muhimmanci, sunyi akan gobe za su zo su daukesu su kaisu gidan da bariki ta kama
*******
Gimbiya zinatu ce zaune a cikin dangareren ginin da aka Mata, gefenta gimbiya Amina ce sai kuma wasu kawayenta.
Gimbiya Amina tace zinatu tashi muje can d’akin muyi magana.
Tashi tayi suka fita ita da gimbiya Amina, bayan sun shiga d’akin taba gimbiya zinatu wani kwalba tace ki tabbata Yarima yasha Indai yasha Toh shida kanshi zai rud’e yaji yana Jin sha’awa sannan bazai gane wani abubuwa dan naga kina tsoro
rungumeta gimbiya zinatu tayi tana fad’in Kai my love nagode
Dan Jan jikinta tayi daka na gimbiya zinatu tace karki gode min yanzu thank me later
Murmushi suka saki sannan suka koma inda kawayensu suke
Basu dad’e ba saiga ango ya shigo shida abokanan shi, yarima Aliyu fuska a murtuke, zama sukayi inda abokanan ango suka musu yar nasiha daka karshe suka rufe taron da addu’a sannan suka musu sallama aka bar amarya da ango sha lugude????
Ganin Sun fita yasa gimbiya zinatu tashi tazo inda Yarima yake zaune akan kujeran d’akin cikin tafiyar kasaita zama tayi akan kafanshi tare da d’aura hannunta a wuyanshi tace Allah yayi yau na zama taka kaima ka zama nawa yanzu Alhmdlh saimu Gode ma Allah.
D’agota yayi daka jikinshi tare da tashi yace ban taba jin Labarin amarya irinki ba, today is your wedding night amma ko kunya bakya ji kinzo kina fad’in wannan maganan…..
Tace haba my love yanzu fah we are husband and wife miye abun kunya a ciki
Tsaki yayi tare da nufa fridge din d’akin dan yasha ruwa amma babu komai a ciki
Gimbiya tace Bari in kawo maka ruwan fita tayi da sauri danta d’auko mai ruwan koda ta shiga kitchen bud’e ruwan tayi ta juye abunda gimbiya Amina ta bata, murmushi tayi tare da fad’in Yarima zaka shiga rud’ani Indai kasha wannan ruwan dama Nasan zaka iya neman ruwa sai yasa na kwashe na fridge din d’akin, daukan cup tayi ta nufi d’akin Tana shiga ta Fara zuba mai ruwan a cup Bayan ta gama ta bashi ya amsa tare da shanyewa mi’ka mata hannu yayi alaman ta bashi sauran ruwan da sauri ta bashi baki yasa a goran ya fara sha yasha da yawa sannan ya ajiye sauran….
Tana ganin haka tayi toilet da sauri tayi wanka tare da saka wata night gown duk jikinta ana ganin komai koda ta fito Yarima idonshi na kanta wanda yake zaune yana ganin jiri jiri tunda ta fito sai yake ganin kaman bariki ce da sauri ya tashi ya nufeta yana fad’in my princess let me show you how much I love you
Gimbiya kam dad’i ne ya kamata dama Yarima yana Sonta shine yake mata wulakanci gashi yanzu Allah ya kamashi yana fad’a da bakin….. Tana cikin wannan tunanin taji yasa bakinshi cikin nata domin gaba d’aya bariki yake gani a wajan ba zinatu ba kissing dinta yake Sosai yana sha Mata harshe itama martani take miyar mishi, tun suna tsaye har sukai k’asa hannunshi yasa akan nononta Wanda suke a make brezia suka sa yayi girma jin ba nonon ya kamo ba yasa ya cire mata brezia din ya fara taba nonon duk da baya cikin hayyacinshi Sosai daya taba nonon saida Ya dan tsagaita ya kalli fuskanta sannan yasa bakinshi akan nonon ya fara sucking din nonon babu abunda gimbiya take sai nishi tare da kankame Yarima….
Yarima ganin inya tsaya romancing dinta ciwon maran da yake ji zai iya sumar dashi yasa yayi mai gaba d’ayan tunda ya shigeta ya farayi a hankali ya cire ayabarshi daka hq dinta yace you cheated me you are not a virgin yana fad’in haka ya sume domin maganin yayi mishi karfi da yawa
Ganin haka yasa Gimbiya zinatu tashi da sauri cikin tashin hankali tare da d’aukan wayanta tayi falo da sauri ta doka ma gimbiya Amina gira bugu uku ta d’auka tare da fad’in zinatu lafiya
Zinatu kuka ta saki tare da bama gimbiya Amina Labarin abunda Ya faru tace ban taba sanin d’a namiji ba a rayuwa na lokacin da naji ance abunda nakeyi zai iya zubar min da kimata zai iya sa in rasa budurcina tun daka lokacin na daina Ashe Nayi babban kuskure sai kuma ta fashe da kuka yanzu Idan Yarima ya farka wani hukunci zaiyi akai na na shiga uku
Gimbiya Amina tace ki nutsu ki bani Aron kunnenki bana tunanin koya farka zai gane komai kuma Kema kin cika mishi maganin ai bance ki juye duka ba amma yanzu ki bari ya farka mu gani nasan bazai tuna komai ba
Gimbiya zinatu tace Wlh tsoro nake ji baya cikin hayyacinshi fah ya gane am not a virgin kina ganin Idan ya farka zai manta komai?
Gimbiya Amina tace kwarai dagaske maganin tunda ya mishi karfi nasan inya tashi zaiga kaman mafarki yakeyi ki kwantar da hankalinki
Bani minti biyu zan fad’a miki yanda za kiyi bazai gane ba
Gimbiya zinatu tace toh Ina jira dan Allah Kafin ya farka…… Hmmm ALHAMDULLILAH
A NAN NA KAWO KARSHEN PART ONE OF DIS NOVEL BARIKI NA FITO
ku biyoni a part 2 Bayan sallah insha Allah don jin Mai yake faruwa ya akai gimbiya ta rasa budurcinta Bayan bata bin maza?
Yarima Idan ya farka zai gane koya?
Yarima dai ya sume amma gimbiya Tana tunanin yana bacci shin zai farka koma dai Mai nene mu had’e a part 2
Inda za muji Labarin bariki sannan Yarima zai aureta asirinta zai tonu duk ku biyoni Bayan sallah inda zan warware muku komai insha Allah
Happy sallah in advance aci nama lafiya ????????????
Sannan ina jiran Barka da sallah dina????????