Zee Baby Book 1 Page 24

fice anutse yake driving d’insa ya kunna wakar mutanansa Ethiopia zee sai sangarta take zubama mahabeer yana lallabata sai botsewa takeyi harda kuka yayi ta cewa tayi shiru taki rumgumeta yayi ya mata rada akunne ko me yace mata oho tayi shiru tana sabke ajiyar zuciya”my heart bani Phone d’inka to nayi game bata yayi tana game nuhu sai dariya yake musu dan yana jinsu Sardauna tsaki yaja ya kara k’ure sautin kida yana gyada kansa Nuhu yace “Dr namu” Na’am babban yaya zee baby game yamata dadi sai dariya take “my heart wlh nakusa cinyewa murmushi yake saki ganin zee babynsa cikin farin ciki da kuma koshin lfy kiss yamata tsakiyar kanta da goshinta ashagwab’e tace”my heart ka bari kar acinyeni Allah zanyi kuka Dr Sardauna duk abinda suke yana ganinsu ta madubin mota tsaki yaja ya tab’e baki ya kauda kansa ya maida hankalinsa kan driving, har suka ISO gida bai sake kallonsu ba yana parking mahabeer ya bude mota ya fito ya kamo hannu zee d’insa ta fara masa rigima”my heart ka tsaya na karasa mana” my zeena muje ki tafi da wayar ku kwanama tare jin haka yasa ta rike hannusa suka nufi ciki Nuhu ya fito Dr ya fito ya rufo motar suka jero shida nuhu har cikin parlo meerah ta tari babanta Sardauna ne ya dauketa yana shilawa”meerah ina Auntyna dariya tayi tana tab’a sajan fuskarsa mai kyau da tsaruwa Daddy ya kwala musu kira dan har sun nufi kan dining can su Sardauna suka nufa dan yunwa yakeji mahabeer ya Mike” my zeena tashi muje kici abunci” Ya mahbeer kabani abaki? ” moje zan baki mik’ewa tayi suka nufi kan dining daide lokacin Aunty amarya ta zubama Daddy abuncin tana hango zee tabar gun da sauri ya dauki spoon zaikai bakinsa da gudu zee tayi kansa ta buge hannusa ta dauki kular abunci ta buga da k’asa jikinta na tsuma ta fasa ihu tayi kan Aunty amarya da gudu Sardauna ya d’ago da kansa idanu ya zuba mata yana tuno abinda aljanunta suka cemasa a hospital ganin yanayin da ta fara shiga yaji ransa duk babu dadi baki ya tab’e mik’ewa yay ya dauki plate d’in da ghaisha ta zuba masa farfesu da drinks guda ya ficewarsa daga parlon dan sam bayason hayaniya Mahabeer yabi bayan zee hankalinsa atashe “zeena cikin zafin nama zai rikota Daddy ya buga masa tsawa “dakata Mahbeer……… ✍????
[ad_2]