NOVELSUncategorized

YAZEED 86-90

❤❤❤❤❤❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣
❤❤❤❤❤❤❤❤
             *YAZEED*
❤❤❤❤❤❤❤❤❤
                    Na
    Hapsat.   Musa
(Hapsy Baby)

PERFECT WRITES. FORUM

P.W.F

86_90

Yazeed lumshe Idanuwanshi jin wata tautasaur Fata jikinshi  Kamar ta jaririai
Ga wani Kamshi dake tashi

Muneera Dasauri  tajuyo taga waye
Ayman cikin Murya  na rawa ta Furta Yaya Yazeed!!!!

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
Dasauri’ Muneera ta Kauce daga wurin Tamkar taga wani Zaki daidai fitowar Mimi daga cikin Da’ki

Turus tayi tsaye Ganin Wadda ke tsaye

Juyawa tayi zata Koma D’aki
Yazeed da sauri ya jefar da jakar ya rikota 

“Mimi Don Allah kuyafeman Nasan Na Aikata ba daidai ba Amma nagane Kuskure na don Allah kuyafeman Mimi”

Mimi fizge rigar tayi daga Hannu Yazeed 

Tashige
D’aki Tabarshi

Muneera Kuma Kallonshi 
Tayi tunano Abinda yayi Mata can Baya tayi
Wani takaichi taji Hade da wasu Hawaye masu Zafi
Rugawa tayi
D’aki Tashige  tabar Ayman Wajen Yazeed

Yazeed tunanin yake Kamar Yasan Wannan Fuska Ranshi yace Kai ba ita bace 
Wannan Bagidajiyar zatayi wannan wayewar Kila dai Bakuwar Mimi ce

Wannnan yana waiwaya yaga Babu kowa Falon Samun wuri yayi yazauna 
Tagumi yasaki 

Ayman tanashiga D’aki ta iske Muneera tana ta Kuka Bisa Gado
Kusada ita tazauna

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); “Muneera!!Muneera!!!
Meyasaki Kuka?”
Tashi tayi tagoge hawayen idanuwanta
Tace “Sister Shekaru 5 dasuka wuce Har yazuwa Yanzu Abinda yaya  yazeed yayiman yanan zaune Daram cikin Zuciyata 
Yakirani Bagidajiya, Yar  Kauye
Jahila,
Yabani Wahala A rayuwata Ganinshi danayi Yanzu  shekaru Biyar dasuka wuce yadawo man da komai”

Ayman tace “Share Hawayenki sister  Yanzu  Babu Abinda zai maiki kin wuce Raini Gareshi Kinmanta  Da Baya kinji ko”

“Shikenan  Zan manta insha Allah”

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});
“Dady don Allah kayafeman Nasan Banmaka dadai Na Mata muku kaida Mimi Dady  inhar bakayafeman bansan yadda zanyi ba”

“Nafadamaka katashi kabarman Gida   tunda Har tsawon shekaru biyar Babu
Kai saboda    nahadaka da Muneera ko Shine zaka yimata Saki D’aya kabar Nigeria ko? Katashi Kabar min Gida Bana Bu’katar 
Ka”
Nunamashi Hanyar waje yayi yafita 
Yazeed sake Durkusawa yayi Gaban Dady

“Don Allah Dady kayafeman 
Walaie banzasake ba nasan nayi Kuskure”

Dakamashi  tsawa yayi 
“Nace Katashi Kabar Gidan nan ko Kasan dashi ne Ka birjeman”

Yazeed dau’kar Jikka  yayi zai fita”

Daga Falon  

Muneera tasowatayi ta Durkusa. Gaban Dady  
“Dady don Allah kayafemashi
Inhar don Abinda yayi Mani ne nayefamashi   
Domin kodayaushe ubangiji yanason

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button