AMANA TA CE 1-END

AMANA TA CE Page 1 to 10

AMANA TA CE

                 By

©Rash Kardam

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau – kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, 

Alura dakyau – manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau – Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC 

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku

This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including  your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services 

Note that – we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that – pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that – our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC

those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT

__

   

                   

Safiyan yau Jumma’ah antashi da sanyi, kasancewa yanayin Damina ne, Alhaji Al-hassan ne ya fito daga dakinsa cikin manyan kaya, yayi shiga ta alfarma, dining yaje ya zauna hajiya fatima ne zaune tana jiran mai gidanta, bayan ya zauna ta masa sannu, ya amsa cikin sakin fuska ya kalleta yace Fatima ina Auta take, tace tana sana’arta har yanzu inaga bata farka ba, cikin kulawa ya kalli fatima yace hajiya ina fada miki kulum ki ringa kula min da Auta, cikin daure fuska tace Alhaji kulum haka kacewa yarinya duk ta san garce sakalci ya mata yawa ta girma aman kamar wata jaririya, Alhaji ya nisa yace hmm fatima akwai maganar dana ke so muyi da Auta da Ammar, ana cikin haka sai ga Ammar ya shigo cikin ladabi ya gaidasu, suka amsa da sakin fiska, ya kalli Hajiya yace Mum ina Auta tace tana daki tana sana’ar ta na baccin sage barinje na tasota, Ammar ya mike da nufin komawa falon Abba yace aaa Ammar bama haka ai kaima dana ne don ina jinka ajikina kazauna mu karya tare, ana haka sai ga Mum tafito Auta na biye da ita, yau anyi sa’ah harta yiwanka da wuri bata tsaya baccin gadonta ba, cikin zazza kar muryanta ta gaida Dad dinta da Mum san nan Ammar cikin kulawa ya amsa, kusa da Dad ta zauna suka karya bayan sun gama suka koma falo, dad ya zauna mum na gefensa Ammar na kasa tana zaune, Autar Hajiya na kusa da ita, Abba ya dago cikin muryansa mai sa sanyin jiki kalo daya zaka masa ka gane yana cikin taradadadi, Zainab ya ambata, Autar Hajiya sai da taji sunan har cikin ranta tasan dad baya kiran sunan ta haka kurum sai da dalili, ta amsa da na’am dad, Dad ya kalle ta yace Zainab ina son insanar dake wani abu, sanana inaso ko bayan raina Auta kikasance mai hakuri da biyya ga wanda zakiyi tarayya dasu san nan ki rike mutuncinki, karki sake kiyi watsi da tarbiyan da muka miki, nasan ki amma ina son ki kara rike mutun ciki, ki rike Adu’ah a duk inda kike, Zainab idonta duk ya ciko da kwala don tun da take da dad bai taba mata zance makamancun haka ba,maganar dad ne ya katse mata tunani, Ammar ya kira ya amsa, dad yaci gaba dacewa Ammar kai kadai na yarda da kai acikin wayanda mukayi tarayya, kaine ka rike min “AMANA” ta don mutane yanzu ba yarda, san nan ko bayan raina banyarda ka bar Zainab ba ga “AMANARTA” na baka kai kadai nasan zaka kula min da ita, cikin sanyi jiki Ammar yace dad mai yasa kake irin wan nan maganan Dad yayi murmushin manya yace Ammar da Zainab atare, yace kukadai zan sanar da maganan nan kusani akwai wayanda suke min barazanan kashe ni da iyali na akan dukiyata, da nanema da gumi na, nikuma naki amsamusu sabida mutuwa da rayuwa tana hannun Allah, ba wanda ya isa ya kashe wani face da izinin Allah. Cikin damuwa Auta da Ammar sukacewa suwaye dad murmushi yayi yace ka kyalesu kawai zan sanar muku amma bayanzu ba, hajiya ma tayi musu nasiha sosai, dad ya mike ya fita hajiya tayi daki Auta kuka takeyi Ammar ne ya rarrasheta sai da tayi shiru kafin ya fito harabar gidan nan sale suka fara masa kallon bansa da kuma zaka sani yau, musa kam dariya yayi sosai kafin yace mun kusa ganin karshen wan nan rigima taka da kafafa kamar gidan ubanka, an samu gidin zama sai nuna isa kamar dan gd ko ta kansu bai bi ba ya wuce dakinsa shidai yana fatan Allah ya tsaresa da sharrin masu sharri.

Dad bai dawo ba sai kusan 10 lokacolin Auta tayi bacci hira sukayi sosai da Hajiya kafin yace bari ya watsa ruwa bayan yayi wanka hajiya fatima tafito cikin kayan baccinta mai daukar hankali ta nufi dakin Alhaji sun yi hira sosai kafin suka kwanta, Misalin karfe 2 gari yayi shiru sai sai hadirin daya hadu gari yayi baki2 nan take ruwa ya tsinke sosai kamar da bakin kwarya, kowani mutum na gidansa yana bacci, wata bakar jeep ce mai bakar glas na ga tanufo gaye din gidan Alhaji Al-hassan sai da suka fito duka kwan kwasa wa mai gadi ya bude musu suka shiga, duk da ruwan da akeyi bai dame musuba kalo daya zaka musu kasan ba alkairi bane, atare dasu, sun rufe fidkokinsu da marks bakinsu da kwayan ido su da kofar hancinsu ke waje, magana sukayi tsakaninsu wanda sukazo a jeep dasu sale da musa, da alaman dai sun san da zuwansu, bayan sun gama ne, suka nufi cikin gida ko da suka shiga dakin Alhaji suka nufa suka samesi da hajiya suna tare,

Ammar ko yatashi tun karfe daya yasoma sallah nafilan da yasabayi duk dare bayan ya idar duk da ruwanda da akeyi yaji alamar shigowan mota da sauri ya leka nan yaga wasu da bakaken kaya sun rufe face dinsu duk abunda sukayi na kallonsu nan yaga sun ciro bin diga, yana kalon sun shiga ya bude kofar dakinsa cikin sanda ya kwanta a kasa yadoma tafiya da ciki kamar yanda sojasuleyi a fagen yaki cikin fulawas ya soma bi ko da yaje ta kofar baya ya shiga yayi sa’ar kofar abude take nan ya tura a hankali, daman duk wanda yashigo ta baya dakin Auta zai fara samu don haka ya tura kofar a hankali.

1 2 3 4 5 6Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button