NOVELSUncategorized

RAGGON MIJI 36-40

 36
Tanajin khalil nakwala mata kira gabanta yafara faduwa ,segashi yashigo dakin komi na jikishi na kyarma yana nunata da hannu yace “ubanwa ye ya ajiye ki yanzu? “

Duk tsoro yakamata ganin yanda ya rikice sosai ta tattaro duk jarumtar tahadiye miyon tsoro tana mishi wani kallo tace “masoyi na mana wanda nike mutuwar so “taida da murguda baki.
Cikin zafin rai yace “keeeee “yakaiwa bango naushi nan hannunshi yafara zubda jini,
Batare da ya damu da ciwon ba yace “kina da hankali kuwa faseelat ko kinfara shaye shaye ne bansaniba? “
takara hadiye tsoro tace “hankali na garas sede giyar soyayya dake dibata”
Yana ciccije baki yakara kaiwa bango naushi cikin bacin rai yace “ke danubanki ni kike fadawa haka? Zan babballaki, anan”
Tana mai kallon sama da Kasa tace “Allah ko? To bismillah “
Yakara ciccije baki jijiyoyin wuyanshi awaje yace “da aure na kike fira da wani kuma kirika fita dashi? Wai faseelat kinason kiga annabi kuwa? “
Taja tsoki “yazaai inso ganinshi aise ku waliye,”
Yana binta da kallon bacin rai Ya samu wuri ya zauna ya dafe kai don inya cigaba da tsayuwa ba abunda baze faruba, Da kuma tunawa da koyar War manzo (S. A. W) da yace inkayi fushi ka canza mazauninka inkana tsaye ka zauna inkana zaune Ka kwanta in a kwancene ka sauya wuri,
Tatabe baki “ni wlh kana bani kunya mutum ba zuciya nace ka sawwakamin kaki kai wlh uwarka tayi asarar haihuwa don bata Haifi namiji ba anan “
Tuni ya mike tsaye ranshi yakara baci yace “faseelattttttttt”
Da karfi wanda seda yan hanjinta suka kada ya juya yakara kaiwa bango naushi hanninshi ya rika tarara jini, yanata huci yana waige waige kamar wanda ke neman wani abu,
tace “kuma ka sawwakemin inka haihu ga uwarka da ubanka”
Ya rika nunata da yatsa yakasa cewa komi,
Ta juya ta yaye hijabin jikinta tana jan tsoki tace “andeji haushi wlh saratu de tayi asarar haihuwarka “
yana kyarma yana ciccije makoshi yace “ke ke kije kije na sake kin “yanata huci duk ya harmutse.
Ta juyo ta mai kallon sama da Kasa tace “simple abu amma katsaya bani wahala kabawa kanka, to yanzu nasan ka haihu, Allah yabamu alheri “
Ta meda hijab dinta ta shiga bedroom don ajiye ledar hannunta cikin kayanta,
Khalil ya durkushe wurin yafasa kara yana kuka sosai hannunshi biyu yana tumurmuza gashin kanshi dasu, ga jini yanata Bin hannun.
Ta ajiye kayanta ta dauki new phone dinta tafito tana kallonshi duk yabata tausayi,
har tafita ta dawo idanunta na zubda hawaye tazo ta durkusa gabanshi tana kuka ta jawo hannunshi ta ciro head din kanta tajashi ya yage tafara kulle masa hannun nashi,
Tunda ta dafa shi yake kallonta har zuwa yanzu da take kulle mishi hannu ,
Cikin kuka tace “kayi hakuri khalil ka yafemin duk abinda namaka dan Allah ,wlh duk nayi ne saboda ka sawwakamin, amma abinda kagani yanzu ba haka yake ba Allah bantaba zina ba, kayi hakuri banso natafi da hakkinka, inaso kayafemin dan soyayyar da kakemin,dukda nasan be kamata Ka yafemin ba na cutar da kai na kuntata zuciyarka pls forgive me “
Tana gama kulle mishi tasa tafukan hannuwanta ta rufe fuska tana kuka,
Shegina faseelat seda tagama tsula tsiyarta take neman afuwa hohoho ????????????
Yana kallonta cikin zubda hawaye bece komi ba ,
ganin bece komi ba ta tashi tsaye ta juya zata tafi ya riko hannunta ta juya tana kallonshi tana zubda hawaye, shima hawayenne ke fita daga idonshi ya girgiza mata kai yace “karki tafi faseelat plsss ki hakura ki zauna dani haryanzu inasonki “
Ta sa hannunta daya ta zare nashi tana zubda hawaye tace “khalil zama na da kai hatsari ne arayuwarmu duka, domin zan jefa kaina cikin sabon Allah kai kuma zan cigaba da tauye maka hakkinka rabuwar mu shine yafi zama alheri Nagode da duk soyayyar da kanunamin da kulawar da kabani “
Ta juya tafita dasauri tana kuka shima kukan yakara kufce mai, ya zauna yayi tayi,
Tana fita har anfara kiran Maghreb tasamu adedeta tahaye se gida,
Shima yatashi ya wanko fuska ya fito daga gidan ya tada mashin dinshi ya nufi gidan hjya ko yaje yarage jin ciwon da yakeji a duk ilahirin jikinshi.
Me adedeta na ajiye ta ta mika mai 200 ta shige gida tana kara volume din kukanta.
Ummi na ta aikin dare Mubarak na alwala ummi na kiran” auta yi sauri kagani karka rasa sal…….”bata idaba faseelat tashigo tana kuka,
Ummi ta tashi tsaye faseelat ta ruga ta rungumeta, ummi innalillahi kawai take memetawa gabanta na faduwa, Mubarak me alwala tuni yamike,
ummi tasamu tace “ke lpya? Kika shigo kina kuka haka ?”
Faseelat ta dago ido da hanci jagege tace “ummi khalil ya sakeni “
Ummi ta dafe kirji “saki? Ke karya kike khalil baze sakeki ba, to ma ubanme kikamishi ya sakeki?”
Faseelat tace “banmishi komi ba kawai saki na yayi “
Ummi tace” karya kike ai ruwa baya tsami banza, hakanan khalil baze sakeki ba yaro me hankali da girmama manya, bari nakira hjya inji miyafaru “
Ta saki faseelat tai daki dauko waya takira hjya,
Mubarak yaje ya dafa faseelat yana tayata kuka.
Khalil kau yana isa yashiga ya haye saman slope din hjya ya cigaba da kuka, hjya na toilet tafito taji kukan mutum tafito waje cikin tashin hankali tace “khalil lpya kake kuka haka kamar yaro “
Yana kukan yace “na Saki faseelat hjya”
Hjya ta tabe baki “to mi taimaka ka saketa? “
yana kuka yace “hjya nasamu faseelat na fira da wani akofar gidana “
Hjy tafara sallallami tana tafa hannu sannan tace “oh Albasa batai halin ruwa ba to kai miye na kuka kamar an aiko maka sakon mutuwa ta? “
Ya girgiza kai yace “inasonta hjya wlh inason faseelat “
Hjya ta wurga mai harara tace “gafara can marar wayau kawai tana bin mazan zakace kana sonta, ai gwara da ka saketa tundade yariska ce “
Ya girgiza kai “hjya inasonta sosai bazan iya rayuwa babu ita ba “
Ta banka mai harara tace “tsaf kau zaka cigaba da rayuwa se kace bakada kishi zaka nace ma yariska, hmm ai nasan ba komi ne yakejan hankalinka ba se farinnan da yan abubuwan duniyar kasha kuruminka insha Allah zansamo maka wadda tafita a komai “
Ya rika girgiza kai yana kuka seta lura da hannunshi dake kulle jinin har ya dan fito tai sauri ta matso wurinshi takama hannun, tana kallo, ya cigaba da kukanshi
Hjya cikin jin tausayi ta kwantar da kanshi kan jikinta tana rarrashin shi “kayi hakuri kaji dana haka Allah yaso ka daure, dubo duk kaji ciwo saboda zuciya, “
Ya dena kukan yana ajiyar zuciya yana tunanin faseelat, maganar da tai masa akarshe,
Wayar hannun hjya tai ring, hjya ta dauka da sallama daga can bangaren ummi tace “faseelat ce tadawo gida tana kuka wai khalil ya saketa shine abun ya dauremin kai nace bari nakiraki naji ko kinsan wani abu don nasan khalil baze saki faseelat hakanan ba, “
Murya a raunane hjya tace “gashinan shima kukan yake, tonima haka yake fadamin ya saketan “
ummi tace “antaba Saki hakanan ba wani laifi? “
hjya tace “to ya de ce samunta yayi tana fira da saurayinta “
Ummi taja salati tace “hjya dan Allah kibawa khalil hakuri, Nagode se anjima “
Tai tsaye ta kurawa faseelat ido faseelat nata kuka ummi tace “kai Mubarak yi tafiyar ka masallaci “
Ya tashi yafita faseelat batai aune ba taji ummi ta rufeta da bugu ta koina, ta samu tatashi tana zagaye gidan ummi tana binta tana tafka “sena kashe ki yau dinnan ni xaki kunyata baki isaba “tana fada cikin nishi,
Kwatsam sega abba yayi sallama da gudu faseelat taje bayanshi ta boye ummi tazo tana nishi tace “alhaji bani yarinyar nan inci ubanta dan Allah “
Yace “haba hjya meyafaru haka kike mata irin wannan bugun da baki mata a yarinta ba “
“wai alhaji yarinyar nan dan bata tsoron Allah take kawo maza suna fira kamar wata budurwa, wama yasan iyakar abinda takeyi kabani ita ingama cin ubanta kuma sena medata gidan khalil dole tabashi hakuri, yo da hakanan ya aka kare bare yanzu datasan dadin namiji,”
Faseelat na labe bayan abba tana tari, cikin dan dauriya ta manya yace “kiyi hakuri mu zauna muji ta bakinta wuce mushiga ciki “
Ummi tace hmm tai gaba shikuma yajawo faseelat daga bayanshi tana ta zubda hawaye yajata suka shiga dakinshi.
To ko faseelat zata fasa Kwan?
Ko zaa sasantasu ta koma gidan khalil?
To muje de zuwa yanuwa,
My battery is low ????
[7/12, 11:00 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~We beare’s of soon golden We writer’s assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
37
 
*dedicated to princess mazadu, I love you, I love you I love you I love you from the bottom of my heart????inafatan Sun isheki, inasonki kinyi ba karya ,kinfi karfin page dukda haka ga wannan ki hakuri dashi love you always????*
*inajin dadin inga ana ruwan comments, yakansa ni inji ni a saman bakwai…. Lol ina godiya masoyan buk dinnan kusani maman mamy ta kuce????????*
*seni shalelen golden ????????????????????????????*
Ummi na zaune kan kujera haka abba itako faseelat tai zaman dirshan kasa kanta kasa, ummi se banka mata harara take saboda takaici,
Abba ya kalli faseelat yace”faseelatdagaske yaganki da saurayi kuna fira ?”
Ta daga kai tana share hawaye ummi tai kukan kura zata riko faseelat abba yariketa, faseelat takara matsawa can nesa,
Ummi ta kalli abba tace “alhaji dan Allah kabari Inci ubanta ko na rage jin zafin dake raina wannan fa karamar bazawara ce agabanka, ni banma ko yadda a fira abun yatsaya ba maybe ma kamasu yayi cikin daki suna iskanci “
Abba yayi saurin cewa “subhanallahi”
Faseelat tafara girgiza kai tanayin baya baya “ummi wlh a, a dan Allah kiyi hakuri “
Abba yace “faseelat da ilimin ki kika aikata irin wannan sakarcin? Haba kinbani mamaki ai amfanin ilimi aiki dashi ina duk ilimin naki ya tafi har kikabari shedan yayi nasara akan ki eye? “
Faseelat tana kuka tace “dan Allah abba kayi hakuri, bazan sake ba Allah “
Ummi tai wuf ta hau kanta tana jibga tana fadin “kinci ubanki da sakewar yar iska kawai “tana ta jibgarta faseelat ihu kawai take abba yayi zaune yana ta kallonsu don kafafuwanshi Sun mashi nauyi,
Kuwa kawai faseelat keyi ana haka wayar abba tafara ringing ganin baba babba ne ya dauka sede baaji dole yatashi ya fita yana fita kofar dakin yagasu ishak sunbi layi kowa jiki mace,yawuce yafita daga gidan yana magana da alhajin,
Baba babba yace “wai lpya gidannaku yake? Naji anata kuwwa haka? “
Abba yace “wlh ba lpya ba faseelat ce takaso aurenta wai mijin yaganta tana fira da wani awaje, shine ita asiyar taki hakura cewa tayi ma medata zatayi “
Baba babba yace “subhanallah, kaje kabata hakuri, sannan kace nace karta medata abari nadawo daga nijar inason ganin faseelat din “
Abba yace “Tom hakan zaai “
Baba babba yakashe wayar batare da yayi maganar dalilin kiran nashi ba,
Abba yana shiga gida ya samu ya kwaci faseelat, ai tanajin an dagata wuf da gudu tai waje ta shige dakinta tasaka Key,
Abba ya zaunar da ummi saboda hawaye ma take yace “haba asiya in rai ya baci bekamata hankali ya gushe ba, kiyi hakuri dan Allah ta samu natsuwa musan yadda zaai “
Ummi tace “dole na zubda hawaye yarinyar nan shikenan tabata sunanta dana gidannan, kowa se yaji ankamata da wani “
Abba cikin hadiye nashi fushin yace “kiyi hakuri abinda Allah ya kaddara ba makawa se yafaru, ki cire maganar nan aranki karki ta shiga damuwa saboda ita alhaji yace abari ya dawo zesan me zaiyi”
Ummi shiru kawai tayi amma batun karta damu be ma tasoba saboda dole ne ta damu ita tasan kowacece faseelat mugun tsoron zaman ta haka takeyi.
Ya samu ya rarrasheta ta fito tai daki don tayi salla,
Faseelat na shiga daki ta haye gado tai ta rusar kuka ita kadai, se yanzu ne takejin ciwon abinda tayi dama bata biyewa son zuciyarta ba, har tagaji ta kwanta tana meda numfashi bacci ya dauketa,
Kusan karfe 8:15pm wayarta tafara vibrate ta sa hannu ta jawo ta daga brezia dan duk abinda ake bata yarda Iphone8s dinta tabar jikinta ba,
tana dubawa taga ansa handsome, bata dauka ba ta ajiye ta,
Be hakura ba yakara kira dan wannan ganin da yamata yakara afka shi cikin sonta da shaawarta be taba soyayya ba,shiyasa yakejin faseelat different aranshi .
Wannan Karon ma bata dauka ba se gabanshi ya fadi he is scared tunda yake daita be taba kiranta fiyeda biyu ba nan hankslinshi ya dan tashi ,
Itama kamar ta dauka takeji sede tsoro ne fal aranta ga muryarta data dishe saboda ihun da tasha amma jinkiran take kamar me,
After 3 mnt yakasa hakura ya kira ,kiss dinnan de datace se awaya yake so tamishi saboda yanzu yafi jindadi idan faseelat ce ta tadamishi da desire dinshi fiyeda yadda yakeji da aisha,
Wannan Karon takasa hakura ta dauka tai shiru, jin andauka yayi murmushi yace “cutie yau se anjamin aji sannan zaa dau kirana? “
Tai shiru batace komi ba yayi murmushi,”ko sena roka zaamin magana? “
tai shiru batace komi ba yace “any way kimin kiss da kikamin alkawari saboda har kagara nayi dare yayi, u know what? Ina matukar jindadi idan muna tare, anya cutie zan’iya hakurin one month batare da kinzama tawa ba “
Faseelat tafashe da kuka jin abinda yace tana tsoron ma kar yace baya sonta inyaji ita zawara ce,
Da yana jingine da resting chair ne a harabar gidanshi besan lokacin da ya mike tsaye ba,
Cikin jin ciwon kukanta a zuciya yace “cutie why are you crying did I said something wrong? “
Ta cigaba da kuka, hankalinshi ya matukar tashi jin yadda muryarta ta zama donshi yasan muryar cutie dinshi sosai inba wahala ba ba yadda zaai takoma haka, ya dafe kai tare da fadin “oh my God, for God sake bazaki fadamin mike damunki ba? Kinaso kiga nima inayi ne ?kifadamin me yafaru ko hankalina ze kwanta”
Taki magana sede ta rage volume din kukan yace “cutie it’s me fa ur heartbeat kimin magana “
Maganar da yayi takara tado mata kukan tai sauri ta kashe kiran ta cigaba da kuka, she’s so scared ranar da zesan ta taba aure, don he’s her life bazata iya rayuwa babu shi ba,
Yana jin takashe kiran yayi tsaye yanabin screen din wayar da kallo, yana tambayar kanshi meke faruwa daita ne ko someone in there family ne ya mutu abun da mamaki sosai dazun yaganta normal yanzu kuma tana kuka, ya koma ya zauna besake kiranta ba saboda kukan it torching him ,yanata sake sake har kusan 15 minutes sannan ya shiga cikin gida  ,
Faseelat tasha kuka tagaji tai shiru Allah ya temaketa she’s offf bata salla, amma wani mugun fitsari takeji don mararta cike take taff, amma tsoro yahanata fita,
Koda yan mazan gidan suka dawo ba wanda ya bukaci abinci suka shige suka kwanta kowa jikinshi sanyaye don suma sunyi mamakin abinda yayarsu tayi,
Karfe 9 35 tai shahada tabude dakin tafita dasauri tayo fitsarin ta dawo takara garkame kofa, su ummi na dakin abba tanajin fitowarta amma ta kyaleta saboda abba da yayi ta mata nasiha,
Duk yadda taso bacci kasawa tayi hakan yasa ta bude Data daga cikin messages din da suka shigo harda na aisha, ta shiga, tana karantawa “the jawara ya kk….. Lol mundawo fa yau dinnan baki missing dina ba kenan shiyasa koki neme ni, alright mundawo se Kinzo ganin diyarki “
Faseelat ta yatsina fuska, saboda ba mood din dariya take ba, ta tura mata “welcome back anty I will surely coming anytime great meera for me”
Suddenly se message din fahad ya shigo tayi mamaki mi yahanashi bacci har yanzu tasan de kamar yanzu Yana wurin matarshi tabude tafara karantawa “nakasa bacci baby tunaninki ya addabi ruhina naji tsoro jin muryarki a dazun, zakiiya fadamin matsalarki? I thought nidake yanzu bawani boye boye, don mun amince da juna, we have to share sorrow and happiness together, plss what is wrong with you? “
Ta tabe baki hawaye na zubo mata aranta tana jin duk duniyar tama ta zafi ,
Yanzu kunyar kowa takeji especially her parents,
Tafara tunani tunyanzu is better ta fadawa fahad ko mikenan in ya rabu daita shikenan hakan yafi saboda kullum kara sonshi take ,
Ta dade tana kallon wayar sannan ta tura mishi “I’m scared I don’t want to lose  u, I know you can leave me if I told you my problems”
Akagare yake yana ganin amsar ta yace “don’t think like that please I will not going to do that to you, faseelat kina ganin kanki kadan awajena, wlh u have big space in my heart honestly speaking I don’t think I can let u go duk wuya just tell me I’m ur lover “
Tace “hmmmm “tana tabe baki zuciyarta ta bata shawara tafada mishi kawai is better ya rabu daita yanzu ko bakin ciki yakasheta ta huta “
Ta tura mishi “I’m  widow ,will you marry me like that? “
Ta tura mishi yana gani ya ji kanshi na mashi nauyi yana zaune ne kan bed su Aisha kau tuni tayi barci, ya bude ido yakara karanta wa yana tunanin ko shi ke be gani sosai ba,
Still abu daya yake karantawa wata juwa juwwa yaji tana daukarshi ya rumtse ido ya bude ya girgiza kai ko yasamu ya dawo dede, wani irin kishi ne ya taso mishi, yanzu wani namiji yasan komi na faseelat dinshi, yayi squeezing dinta yanda yaso a lokacin da yaga dama, wani yaji yaji ya rika taso mai a makoshi, ya dafe wuyanshi.
Faseelat taji shiru shiru ba reply nan zuciyarta tafara zafi, dama tasani ze rabu daita ne da yagano hakan, ta fashe da kuka tana fadin”karkamin haka fahad “
Da kyar ya samu ya tura mata “why did you do this to me?”
Yaji baze iya typing dinba ya kashe wayar gaba daya ya mike tsaye yafara sintiri cikin dakin, yana ta tunanin yaudararshi da faseelat tayi, duk yadda yake mabukaci duk dare se ankashe arna wannan daren kam ba shaawa ba labarinta, dukda be barci ba gabadaya daren,
Tunaninshi kwata kwata ya kulle yanada kishi sosai bejin zeiya aurar kingin wani, kuma bangare daya na zuciyarshi bejin zeiya rabuwa da faseelat,
Itama batai bacci ba ganin sakonshi ma yakara tabbatar mata da tunaninta ta tashi taita rusa kuka harse da abba yazo bakin window dinta yamata magana akan tai hakuri ta kwanta hakanan.
Tunda asuba aisha ta farka tana mamakin rashin ganin fahad kwance da dalilin rashin yin sex din donko tana off se ya samarwa kanshi natsuwa yake barci,
Ta tashi ta sauka daga gadon dasauri tayo waje daga saman bene ta hangoshi zaune ta sauko ta nufi wurinshi.
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY SHALELE ????*
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~We beare’s of soon golden We writer’s assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
38
Kanshi jingine da pillows na kujera tana ta kallonshi taje gefen shi ta zauna, har ta zauna be sani ba ta dafashi ya juyo da kanshi sashen ta yana kallonta tana kallon kwayar idonshi tace “daddin amira lpya? “
Ya juyar da kai tace “mike damunka ne naga ma ko barci ba kaiba “ta dora hannu kan jikinshi taji ko baya lpya
Yanajin ciwo aranshi yace “bakomai wifey kawai jiya na samu headache ne da dare”ya mata karya.
Cikin jin tausayi ta dora hannu kan goshin shi tace “sannu yaya “
Ya daga Kai kurum don ciwon da yakeji yafi na kai zafi, ta tashi “bari nahada maka tea kasha ,kasha magani sorry “
Ta nufi kitchen yabi ta da kallo gabadaya yanzu hankalinshi yakoma kan faseelat meyasa tabari ya kamu da sonta,
Few minutes takawo mishi tea tana bashi abaki tana mai sorry har yagama sha ta bashi magani don yana da bukatarshi ya meda kai ya jingina da kujera, aisha tai fuskar tausayi tace “honey katashi mushiga ciki kadan kwanta kafin kafita aiki “
Ya dan ya mutsa fuska don surutun nata yafara isarshi don yahanashi tunani n mafita Ya dora hannu ya dafe kai yace “aisha plss leave me alone banason surutu “
Cikin jin tausayi thinking that duk ciwon kanne tace “alright I’m going wish you quick recovery “tana ta kallon shi sannan ta juya ta haye sama don tayi salla, se taji itama duk bata lpyan,
Fahad ya meda kai kan pillows ya cigaba da tunani.
Karfe 6:30 amira tafito tana kuka tana saukowa ya bude mata hannu cikin kasala, taje ta rungumeshi
Yace “what? “yana shafa kan amira
Tana hawaye tana nunamishi saman bene tace “it’s mom that woke me up from my sleeping “
Yace “sorry sorry kinsan zakije school yau gobe weekend bazaa tadaki ba okay? “
ta daga kai yace “oya go and get ready to school “
ta juya ta tafi, wai amira har tasan ta kai karan momynta saboda yanda taga ubanta na sonta,
bangaren khalil shima be barci ba saboda bakin ciki yana ta jin dama be saketa ba, hjya ta rikeshi akan ya kwana nan, tana ta jaddada mishi cewa ya cire faseelat a rai ba macen aure bace,
Wannan yakara tada mishi hankali da kuma maganganun faseelat na karshe datace zata iya fadawa halaka,
Faseelat baccin asuba ya dauketa tai ta barci har 9 kwankwasawar kofar dakinta ya tadata gaban ta na faduwa taje ta bude a tsorace taga ummi tsaye idanunta duk sunyi ja, faseelat taja baya zaton ta ko kara bugunta tazo yi,
Ummi tace “kifito kije kici abinci kiyi salla “fuska daure ta juya,
Hawaye suka zubowa faseelat dukda taba tawa ummi rai amma ta damu da cikinta, ta koma ta zauna tana share hawaye gabanta na tsananta faduwa tuno last chart dinsu da fahad jiya,
Seda tai minty goma tafito ta shiga toilet tai wanka tafito ta nufi daki,
Abul ne ya kira ya omer yafadamishi abinda yafaru, hankalin ya omer ya tashi jijiyoyin kanshi duk suka fito,
Har suka Gama waya da abul,
Cikin sauri ya kira ummi ta dauka murya sanyaye, cikin rarrashi da ladabi yace “ummi kiyi hakuri dan Allah komi kikagani a rayuwa rubutaccene ki dena sa damuwa ki kwantar da hankalinki ke kadai garemu ummi kat wata cuta ta kamaki “
Ummi tace “to Omar hakuri dole ne amma faseelat bata kyauta min ba “
Yace “kiyi hakuri ummi ki dena fushi daita kinsan fushinki matsala ne arayuwarta “
Tace “to nadena omer “
Yace “Nagode ummi da kika fahimceni, Allah yasa haka shine yafi zama alheri “
Tace “amin de “
Sukai bankwana cikin jin haushin faseelat ya omer yayi dialing number dinta,
Tana cikin saka kaya taji kiran dasauri taje wurin wayar tazata fahad ne se taga ya omer cikin jin nauyi ta dauka tana  kame kame
yace “faseelat abinda kika ga ya dace da rayuwarki kenan? Tun kafin abunnan nafada miki matsalar shi amma kika ce zakiiya, yanzu aurenku wata 8 kinfito miye amfanin hakan? The sad news ma wai kina fira da wani, yanzu duniya inta tashi fada cewa kawai zaai ankamaki da wani, haka kikaga yamaki ko? Ki bata mana suna ki batawa kanki har yaya da jikokin ki se anmasu gori? “
Ta fasa kuka “Dan Allah yaya kuyi hakuri bansan yaakai haka tafaru ba kabawa su ummi hakuri fushi suke dani, Allah yaya banyi komi ba kawai natsaya da shine awaje “
Yace “wa yace kifita din? Faseelat kinsan fa malaiku na tsinewa macen da tafita batare da izinin mijinta ba “
Tace “yaya I’m sorry, hankali na ya gushe bansan abinda nake ba lokacin “tana cigaba da kuka.
yace “alright naji kimin shiru kinaji?”
Tai tsit tana goge face yace “kitashi yanzu kije kibawa ummi hakuri ki tabbatar ta hakura zankira abba zamuyi magana se kuma ki tanaji abinda zaki fadawa baba babba don yana kan hanya “
Tai tsit tafara raba ido batare da sunyi bankwana ba yakashe kiran,
Ta tashi jiki mace ta nufi dakin ummi bata ciki tafito tai dakin abba ta sameta tana gyaran dakin,
Ta zube kan gwiwoyinta kanta kasa ummi ta juyo tana kallonta faseelat tafara magana “ummi kimin hakuri dan Allah, wlh banyi zina ba nade fita wajen amma ban aikata komi ba, dan Allah ummi wlh bazan iya jure ganinki cikin fushi da damuwa ba “tahade hannayenta gu daya,
Cikin nazari ummi tace”ni nayafe miki faseelat bakin ciki na kawai da kika rasa miji kamar khalil, wai faseelat me kika rasa wurin mijinki da har zaki kula wani? “
faseelat ta kara dukar da kai tasaka hannu ta share hawayen da suka zubo,
ummi tace “inajinki ki fadamin me kika rasa bakida wanda zaki fadawa inbaniba”faseelat tace “ummi kiyi hakuri na barshi ne a matsayin sirri a zuciya ta “
Ummi tai kasake tana kallonta daga jin maganar faseelat ta san akwai wani abu kuma she want to know it,
Ta matsa ta jawo hannun faseelat ta zaunar daita gefenta tace “faseelat dama kinada wani sirri wanda mamanki bazata iya ji ba? “
faseelat tai shiru kanta kasa ummi ta dafata tace “ki fadamin inajinki “
murya na rawa tace “ummi khalil be taba kusanta ta ba ko yaso hakan baya iyawa”
Ummi taja salati tana tafa hannu tana kallon faseelat tace “kice anyi baaiba kenan, natura ki can ina tunanin zaki samu natsuwa ashe gwara ma kina gidannan don bazaki yi wani abun gaba na ba ,to ke miyasa baki fadamin ba aida tuntuni an nema mishi magani tunda be lpya, shine ke kuma kika dauko hanya marar bullewa ko? “
Faseelat ta girgiza kai “Allah a, a ummi “
Ummi tace “bari na kira alhaji nafada masa inshirya inje gidan hjyar muyi magana “
ta mike zata tashi faseelat ta riketa tana girgiza Kai tace “a, a ummi wlh in ina tareda khalil zan fada wani hali, ummi haryanzu banijin kwayar zarra na sonshi a zuciya ta, na miki biyayya ne kawai dan Allah ummi abar maganar khalil dan Allah “ta hade hannu
Ummi tai kasake tana kallon faseelat can zuwa tace “Allah yasa haka shine mafi alheri “
faseelat tace “ummi karki fadawa abba dan Allah “ta langwabe kai
Ummi tace “naji,kitashi kije kici abinci ki saki ranki kuma, sede ina rokon ki da ki kara rike darajarki faseelat karki bawa kowa kanki se mijinki Dan Allah “
faseelat tace “Tom “tana daga kai ta tashi akunya ce tabar dakin,
Ummi ta girgiza kai ita kadai ta daga kai ta kalli sama tace “Allah ka temakeni ka tsaremin diyata “
Faseelat nashiga daki takira fahad yana ganin kiran yaki dagawa yanzu so yake ya cire ta daga zuciyar shi kawai Saboda bazeiya aurenta ba, shawarar da yabawa kanshi kenan,
Tana ganin be dauka ba hawaye suka kara zubo mata tace “nasani nasan haka zakamin”
Khalil ko yakasa fita school hjya taita magana sannan ya tashi ya fita ,
Be koyi nisa ba ya juyo don ya manta wayarshi,ya shigo cikin gidan bako sallama ya shiga ya dauko wayar jin abinda hjya kecewa ne yasa shi dakatawa
Hjya na tunanin ya tafi ta dauko waya ta kira rakiya, rakiya ta dauka suka gaisa,
Hjy tace “rakiya khalil de ya saki matarshi “
Rakiya tace “to barka kunfita lpya “
Hjy tace “to inaso kije malan ya karya asirin nan tunda ansamu ta fita dan aure nakeso na mishi kwanan nan”
rakiya tace “yanzu ko zan shirya in tafi amma ki tanadar min kudi na “
Hjy tace “bakomi kudi ba matsala bane”
Rakiya tace “se nazo tow “ta kashe wayar,
Hjya tace “to ba gashi ba salamun salamun anrabasu”
Khalil jiyayi kamar ze zube awurin, irin kamar an cire mishi duk kuzarin jikinshi, yasamu dakyar yaja kafa ya fita yana fita ya koma gefen gidansu da baranda jiki ya zauna ya duke yana kuka, all this while asiri na tare dashi be saniba, the sad news ma uwarshi ce tasa amishi, wannan wace irin rayuwa ce, duk raini da wulakanci da yasha awurin faseelat ashe mamanshi ce sila, se yanzu yake hango wasu abubuwa da yakasa tunanin su a baya, gaskiya ya cutar da faseelat wata takwas ba saduwa, ya kara fashewa da kuka, shikenan burinta ya cika ya rabu daita, an rabashi da masoyiyarshi wacce yake mutuwar so, meyasa ma be rabu daita ba tun can baya ba?base yanzu da takara shiga ranshi ba, se ya tuna wata magana da alhaji ya taba yi mashi gab aurenshi yace “khalil mahaifiyar ku nada tarin matsaloli ta cika son kanta da yawa batada tunani ko kadan kuma zata iyayin komi a rayuwa inde zataci wa gurinta, ina nufin komi “ya kada kai alhaji be karya ba hjya batada tunani ko kadan ,shikadai yaketa maganganun zuci yana kuka maras sauti,
Wasa -wasa har laasar yana wurin yakasa tashi gabadaya kamar an cire masa lakka ga wani ciwon kai da ya tasomishi, ba azahar bare laasar yana zaune shikadai,
Ana haka yaji karar mashin be juyo da wuri ba yana juyawa yaga mace ta shiga gidan su, cikin karfin hali ya tashi yabi bayanta,
Yayi tsaye bakin kofa yana saurarensu,
Cikin tashin hankali da jimami rakiya tace “hjya naje wurin malam bansame shi ba nafito wani ke fadamin wai ya rasu wata daya da yawuce”
Hjya ta mike tana raba ido ta dora hannu kan bakinta
rakiya tace “bawani abu hjya ki kwantar da hankalinki ai akwai Islamic chemist seki nema mishi ilajis sihir”
Hjya ranta ya baci ido rufe ta cakumo rakiya tana fadin “nide wlh kin cuceni inama bantaba saninki a rayuwa ta ba, kinsani nayiwa dana asiri many times inaganin damuwarshi amma na share Allah yaisa tsakani na dake duk ta dalilin muguwar shawararki na rasa mijina na tabbatar ranar nan yaji komi muke cewa ya hadiyi zuciya ya mutu ke ko ga mijinki da yaranki can gida hankali kwance …….”
Khalil jiyayi kamar an zare mishi rai wani zafi ya ratsa zuciyarshi ya fadi kasa,
jin kurummmm kawai sukayi hjya na zare ido ta saki rakiya tayo waje, rakiyar ma tabiyo bayanta suna fitowa sega khalil kwance Kasa jini na fita daga kanshi saboda faduwar da yayi,
Hjya jiki na rawa ta kwala kara “innalillahi wainna ilaihi rajiun nashiga ukku ni saratu “ta dora hannu biyu saman kai.
hmm mata kenan baku tashi kiran Allah se masifa ta taso,
Allah yasa khalil yana raye
,team khalil  atanaji makara da likkafani ????????????♀????????♀????????♀????????♀????????♀????????
.
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
 *MAMAN MAMY*
39
Dasauri taisa gunshi ta tallaboshi tana kuka “khalil dan Allah katashi karka tafi kabarni “
Rakiya hankali tashe tai waje ta taro me napep da temakonsu akasashi ciki suka tafi asibity, rakiya naganin Sun wuce tai gida hankali tashe don ita aganinta temakon hjya tayi,
Sun isa hospital aka wuce dashi emergency room ana bashi temakon gaggawa,
Hjya na waje nata kuka ta kira kanin babanshi tafada mishi nan take ya taho hospital din, takira siyama tafada mata, kafin kace me sega siyama cikin asibitin hankali tashe tana ta kuka suka rungume juna da hjya sukai tayi,
Lokacin da kanin mahaifinshi yazo shine yayi ta basu hakuri sannan suka dena kwarar bakin yin kuka amma basuiya tsayar da hawayen su ba,
Acikin theater room ko khalil be farfadoba, jin zuciyarshi na harbawa dasauri alamun da ranshi sukai masa wasu allurori tareda yi mishi dinki a inda kan shi ya bugu sannnan aka fito dashi aka wuce dashi  bedrest,
Tunda aka fito dashi hjya takara shiga tashin hankali domin kwance kawai yake ba mara barsa da gawa,
Tsoro ya shigeta sosai ta tashi tai waje tai alwala ta dawo dakin tafara kawo nafilfili tana rokon Allah ya tashi kafadun danta.
Da isha’i baba babba yazo gidan su faseelat gashi ga ummi ga abba aka kira faseelat, faseelat gabanta faduwa kawai yake tazo ta zauna,
Baba babba yana harararta don duk amfada mishi abinda akai yace “faseelat abinda kika zabawa kanki kenan? Ki kaso aurenki ki dawo gida ko? Wai kece ke gayyato maza gidanki? “
Faseelat tana girgiza kai tace “dan Allah kuyi hakuri  wlh bazan sake ba “tana zubda hawaye.
Baba babba yace “to ai shikenan tunda ya sake ki kuma yayi dede wannan hukuncin da ya miki, amma kisani ranar da ya dawo yace ya medaki ranar zaki koma kinajina? “
Ta daga kai tana share hawaye yace “tashi kibawa mutane wuri mutuniyar banza kawai “
Ta tashi dasauri tana tuntube tabar dakin tana isa dakinta tafasa kuka ta jawo wayar ta takara kiran fahad wayar nata ringing har ta tsinke be daukaba ,ta cigaba da kuka ita yanzu duk tashin hankalinta be wuce rabuwa da fahad ba.
Wasa wasa har seda akai 2 days sannan khalil ya farka idanunshi suka sauka kan hjya dake zaune tana ta lazimi, tana ganin ya Bude ido ta matso tafara hawaye ya juyar da kai don ba yason ko ganinta ta riko mishi hannu cikin nadama take cewa “khalil dan Allah kamin hakuri ka yafemin na zalunceka, wlh rakiya ce ta cuceni dan Allah kayi hakuri nayi hakanne don kada na rasa ka “
Yana ji tana magana be juyo ba, tunani kawai yake wace irin uwa ce Allah yabasu da ita da kanta zata cutar dasu,
Hjy ganin ya kyaleta tasaka kuka harda shesheka, jin sheshshekarta ya juyo da kanshi Yana kallonta se lokacin hawaye suka fara zubomishi, daace wani ya masa wannan abun baze ji ciwo ba akan yadda yakeji yanzu,
Kukan hjya bakaramin tabashi yake ba, baze iya u
jure ganin wadda ta dauki cikin shi tasha wahalar haihuwarshi tana kuka ba,
Yana rumtse ido ya damke hannuta hjya ta bude ido da sukai ja tana kallonshi,
Cikin dauriya yace “kidena kuka hjya ni nayafemiki duk abinda kikamin, da wanda nasani da wanda bansaniba ki share hawayenki, komi kikamin bazan mance matsayinki awuri na ba, kuma bazan iya biyanki abunda kikamin, na dauki wannan abun da yafaru a matsayin kaddara ne, haka Allah yariga ya tsaro kuma lokacin mutuwar alhaji ne yayi shiyasa ya rasu, ina rokonki ki kwantar da hankalinki kidena Damuwa zan warke da yardar Allah adduar ki kawai nake bukata “
Hjya ta dago hannunshi ta dora a fuska tana kara fasa kuka na nadama, ita ta riga ta sani Allah be bata yaya masu halinta ba shiyasa take kara godiya ga Allah akodayaushe,
Khalil yanajin dumin hawayenta suna bin hannunshi yace “plsss hjya ki dena zubar da hawaye yanamin ciwo a raina”
hjya tai shiru tana share hawaye kanta kasa, khalil kallonta kawai yake, su siyama suka shigo room din, yana ganinta ya dan Saki murmushi dukda azabar ciwon da yakeji, siyama ta matsa tana mashi ya jiki,
Sati biyu khalil yayi asibity sannan aka sallamoshi, duk yabi ya rame tunani barkatai sun hanashi sukuni, shi da kanshi yake rokon Allah duk salla akan ya cire mishi son faseelat saboda samarwa hjya kwanciyar hankali, amma da ba haka ba da tuni ya meda princess dinshi dakinta, gabadaya yanzu gidan hjya ya dawo kwata kwata besan ganin ko tunanin abinda ze tuno mishi da faseelat,
Shiru shiru hjya bata kira ummi ba ,don ummi nata tunanin zasu kira amma shiru ganin har anyi 1 month basu neme suba akaje aka kwaso kayan faseelat aka siyar, ummi nata tunanin cewa khalil zargin faseelat yake shiyasa be medata dakintaba sam bata bawa hjya laifi ba,
faseelat se rama take tana ganin rabuwa da fahad abu ne me sauki ashe ba sauki abun, gashi dukda ya shareta abinda yake nuni da bayasonta amma takasa hakura kullum seta kira amma baya dauka ta tura message a what’s up yana viewing ammaba reply sosai hankalinta ke tashi, kwata kwata bata maganar khalil ta fahad kawai take,
Hjya da kanta take ansowa khalil ilajis sihir a Islamic chemist ma banbanta ,
Ganin khalil ya samu lpya har yafara zuwa school ,taga be kamata yayi ta zama haka ba dan har yanzu wani lokaci se ya zauna yayi shiru yayi ta tunani, takira shi tai masa maganar aure yace “hjya ki samo duk wacce tai miki ni kuma zan aure ta, amma dan Allah hjya karki nemo wadda zakizo kina kinta, nafison wacce ranki ya kwanta daita farin cikin ki shi nakeso banaso a memeta abunda yafaru”
Hjya tace “Nagode khalil Allah yamaka albarka ya baka abinda kakeso duniya da lahira “
Yace “amin”ya tashi ya fita, kawai ya amince ne don taji dadi ya tabbatar wa kanshi hjyarsu nasan shi saboda yadda ta rude da bashi lpya kadai ze masa bayani,sede bayajin ze kara son wata kamar  yadda yaso faseelat, hakanan hjya ke ganin kamar kyan faseelat ne yafiso, batasan cewa faseelat na da wasu abubuwa ba da ba kowace Mace Allah yayi ma wannan bewar ba,
Hjya ta gama shawararta zataje batsari nemomishi auren jamila, diyar kanwar mijin siyama so daya ta taba ganin yarinyar kuma taga tana da kyau don fara ce sal ga ruman cinta tasha,
Lokacin da tajewa maman jamila da maganar ba tai musu ba, tunda tasan ko su waye su,
Tun kafin khalil yaje ganinta aka kai komi na aure akasa rana nanda wata daya duk cikin sati daya akai wannan hidimar,
Seda hjya ta matsawa khalil sannan yaje wurin jamila, yes tanada kyau amma daga ganinta yarinya ce dan shekararta 17 amma tana da girman jiki kana iya cewa takai 19 jss kawai tayi, jamila na da shegen wayon tsiya sannan akwaita da kwadayin balai don duk yadda zatayi taci nama setayi rumawa kenan????bata iya girki ba tana de koyo ne sannan batai wani ilimin addini ba, hakanan suka gaisa da khalil ya masu sha tara ta arziki ya wuce gida.
Itako jamila khalil ya mata ita bata wani damu da bakinshi ko tsayin shi ba itade ta samu wurin da zata huta, kuma dama burinta tai aure cikin birni gashi ta samu,
Khalil be wani matsawa kanshi ba akan zarya zuwa wurinta ba, hjya ma da kanta ta saiwa jamila waya da tarkace akabawa siyama takai mata, kafin khalil yayi wa jamila kira daya ta yi mishi biyar,
a rana se ta kirashi so ukku, Ahankali yadan fara sakarmata fuska saboda yar ban dariya ce dolenka intai wani abun kayi dariya ganin tana yawan sa kati ta kirashi seya fara tura mata kati a sati 500 kuma yana iya cewa duk akiranshi suke karewa,
bewani rawar kai akan bikin amma hjya yadda takeyi kamar zeyi auren farko, khalil se gashi yafara tsumin kanshi ???????? baya ga Islamic chemist har wani super market ya ke zuwa yana siyo kayan karin kuzari yasha wasu, wasu kuma yana ajiyewa se nangaba, dan seda gabaya da damuwa ta mishi yawa yake bawa amininshi labari shine yake bashi shawara yakara wayarmishi da kai anan yagano musabbabin raina shi da faseelat tayi shiyasa yanzu ya dage neman tsira da mutunci,
Siyama har yau batasan illar da hjya taiwa khalil ba har yau hjya bata kuma kara sa rakiya ido ba,
cikin sati biyu aka hada lefe aka kai akwati 10 reras aka kaiwa jamila, jamila nata murna ganin lefenta ta kira khalil tana mishi godiya “yaya Nagode sosai ni banma san taya zannuna maka jindadi na ba “
Yace “Allah? “
Tace “wlh kuwa se ganin lefe na ake zuwayi ana cewa nayi goshi “
Ya babbake da dariya  itama tana dariyar tace “kana sona sosai yaya Nagode “
Yace “to ai dole na so ki jamila tunda kema kina sona “
Tace “yaushe zaka zo inason ganinka “
Yace “a, a gimbiya na kira na ai dole nayi sauri nazo ina nan zuwa gobe “
Tana murna tace “se kazo in zakazo kamin tsarabar kaza me dawafi “
Yana dariya yace “angama gimbiya “
Sukai sallama shi ba shi ya hada lefenba su hjya sukai abinsu itada siyama, ita siyama tanata karason abun don dangin mijinta ne,
Dole khalil ya so jamila yarinya ce kuma tana kula dashi abunda be samuba wurin faseelat ba gata da ban dariya ba ta jiran kauyancin shi yace yana sonta itake cewa tana sonshi, wani abu da yagane daita bata taba boye abinda takeso magana takeyi haka abinda be mata ba,
Biki nata matsowa suleman ne yaketa kara bawa khalil shawarwari da nuna masa abinda mata su keso dan shima yayi aure, da kanshi ya budawa khalil su facebook su what’s up insta twee dasauransu yana kara fadamashi amfaninsu saboda kan mutum nakara wayewa inyanayin su kuma zaka rika sanin abinda duniya ke ciki,
Sosai khalil ya gano amfanin sharing problem da masoyi saboda zaka samu mafita da shawarwari har ta kai yanzu ba abunda suke boyewa juna shida Suleiman dama can rashin sakin jikin khalil ne yasa basa irin firar nan ,sosai khalil yagane kurakuran da yayi tayi a cikin zamansu da faseelat kuma baze karayinsu a wannan aurenba, yanzu bema da tym bare yayi tunanin faseelat suna busy hidimar biki,
Ranar biki taro yayi taro murna kowa yake ana abubuwa a wadace cikin kwanciyar hankali ba kamar bikin shi da faseelat ba,
bangaren amarya jamila dadi kawai takeji kokadan taki wani kuka ko ramar da akeyi batayi ba don Batasan miye  aurenba ma, anata fahimtar jindadi kawai ne aure ka girka abinda kakeso, kai abinda kakeso a gidanka,
Karfe biyu aka daura auren khalil da jamila, ba laifi ancika kuma khalil ma yanata murna akai reception,
Jamila aka zaunar daita ana mata nasiha da bin miji da masa biyayya da yin duk wani abu da ze masa dadi dason danginshi da girmama mahaifanshi, da bashi hakkinshi akowne lokaci yaso,
se lokacin jamila tafara kuka da akazo daukar amarya dakyar aka bambareta daga jikin mamanta, aka tafi daita dakin mijinta katsina,
Karfe 5 ankaita 6 dede aka medo yan rakiya gida, aka baro amarya jamila dakinta.
Tunda taga gidanta da jeren dakinta tsit tai shiru, suna tafiya akabar yan cikin katsina suma karfe 7 :30 suka tafi bayan angyara mata gidanta ,suna barin gidan tafito tana zagayawa tana jindadi duk gidanta ne ita kadai, tuni ta manta da waazi murna kawai take,
Karfe 8:30 Suleiman ya rako khalil gidan amarya ta sanyo hijab tafito falo, Suleiman yafara musu nasiha da cewa…… “
*first knight a next page ????maybe ango khalil ya samu zuwa duniyar bakwai????*
*Kusani inasonku zanyi iya kokarina don faranta maku, fan’s adduar ku kawai nake bukata Allah ya cikamin burina*
[7/12, 11:01 PM] Maman Mamy: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*SHALELEN GOLDEN*????????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
✍✍✍✍✍✍✍
*~GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION~*
✍✍✍✍✍✍✍
*~We beare’s of soon golden We writer’s assiduously percieven No pain so Magical Our creative golden pen Be hold our worlds A production of our pen savour Our worlds for it cause u np pain~*
40
“Alhamudulillah, anyi komi lpya ,kusani yanzu dukkan ku kunzama daya awaje soyayya kawai ake yanzu ne zaku san juna zaku san halayyar juna dole se kunyi hakuri da juna zaku zauna awuri daya a matsayin maaurata, dukkanku akwai hakkokin juna akanku kuyi duk iyakar ku kusauke hakkin juna, zo mu zauna hausawa sunce zomu saba ce, sannan kurike sirrin junanku, in kunsamu matsala ku sasanta junanku base wani yaji ba, , amarya kiyi bakin kokarin ki wurin farantawa mijinki rai hakanne ze bashi damar natsuwa yakara kyautatamaki, kai ango kaine babba kuma kaine shugaba dole ka rika uzuri ga wasu abubuwa bakomi ne ake magana akanshi ba kuma bakomi akeyin shiru akanshi ba, kayi iyakar yinka wurin kyautata wa iyalinka manzon Allah (S. A. W) yace mafi alherinku shine wanda yafi kyautatawa iyalinshi ni nafi kyautatawa iyalaina inafatan zakai koyi da manzon tsira, muna maku fatan alheri Allah yabaku zaman lpya da zuria dayyiba”
Suka amsa da “amin”
Yace “muyiwa annabi salati (S. A. W) yayi addua suka shafa
Ya tashi tsaye a”amarya Allah yabada zaman lpya “
Khalil yafita masa rakiya jamila ta tashi ta koma ciki tana shiga ta zare abayar jikinta kamshi ne ya bugi hancinta kamshin kazar da khalil ya shigo daita batare da bata lokaci ba ta dauko ledar ta zauna ta bude, tace “wow”tana zaro ido ganin gasassar kaza da vegetable acikinta ba bata lokaci ta fara yaga tanayi tana korawa da ziza don muguwar yunwa takeji,
khalil ya raka Suleiman ya mishi godiya ya dawo ciki seda ya rufe koina sannan ya shigo dakin yayi tsaye yana kallon wurin yanayin da yake ciki yanzu se ya tuna mishi da faseelat yayi murmushi ya kada kai ya shiga cikin dakin tsaye yayi yana kallon ikon Allah kowace amarya se anmata tayi take ci itako wagga bajira harta fara aiki,

(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());

Jamila ta dago tana kallonshi tana taunar naman tace “yaya bismillah”
Shi abunma dariya ya bashi itada zaaiwa tayi ita keyi mashi ya girgiza kai yace “kicinye abinki jamila dama ta kice “
Tako ce “tow”ta cigaba da yagar abinta,
Ya danyi dariya ya girgiza kai ya nufi toilet ya watso ruwa tareda yin alwala ya fito har lokacin tana cin namanta ba tsaitsayawa,
Yawuce ta ya nufi kitchen ya kunna gas ya saka tiger man aciki ya fito for some minutes ya rika kurba har ya shanye sannan ya dawo dakin, lokacin har jamila ta cinye kazar ta tass ta shanye zizarta, ta shiga toilet wanka,
Yazo yana tattara plate din yace yarinya gwara da kika ci kazarki,
yana dawowa har jamila tafito ta saka rigar baccinta ta dora zane yajasu salla, bayan sungama yadan fara mata tambayoyi akan addini biyu kadai ta amsa shima wankan janaba ne da farillan alwala, yana kallonta yace “aji nawa kike a islamiya? “
Tace “3”
Yace “OK insha Allah nanda 1 wk zaki koma makaranta ita ibada da kike gani baayinta daka dole se annemi ilimi afahimce ta “
Ta daga kai kurum ya tashi ya zare jallabiyar jikinshi ya haye gado,
Itama ta dauke carpet ta zare hijab da Zane tabi ta kwanta,
Tana kwanciya ya matsa ya rungumota ta baya da yake tabashi kugu, bawani tsayawa direct to breast ya tafi yafara mammatsa su, itakam se girman jikin amma ba breast yanzu suke fitowa yan wanda ke da akwai yayi ta luliyawa, yanajin dadi daganan wasan yafara sauyawa ya cire komai na jikinsu yafara aika mata da hot kises ta koina jamila tai kuyum tanajin bakon lamari ashe haka auren yake, seda ya kai 5mnt yana romancing dinta sannan ya haye ta yana neman hanya,
Jamila ta zaro ido jin zafi agabanta tafara cewa “zafi zafi “
shi ko yana cewa “Ahankali, ahankali????????
Sunata haka har ya samu ya kurda, jamila kuka tafashe dashi ,shiko nishi kawai yake, yanata back and pro inside her vagina, jin abun ba na tsayawa bane jamila tafara “dan Allah kabari dan Allah “tana ta magiya amma khalil be bari ba dan lokacin ma yabar jinta,
it took him 30mnt sannan yakawo kunsan shima ya tsimu???? yai mata damkar nan kasusuwan jamila seda sukayi kara,
Wiwi take ta kuka shikuma ya rungumeta yana meda numfashi, lokaci guda son jamilar yakara ninkuwa acikin ranshi yanajin wani dadi na ratsa brain dinshi ya mirgina gefe yana meda numfashi, ashe haka akejin dadi? Inama ace tuntuni yanajin irin wanga dadi, faseelat ce tafado mishi arai yanda yake samun natsuwa a iya romance daita ina ma ace itace yanzu tareda shi,
Kukan jamila yakatse mai tunani ya matsa yana “sannu kanwata”
jamila ta wurga mishi harara tana “waiyo kuguna kasusuwana”
ya tashi zaune ya daga kafafunta bama wani jini sosai jinin befi digo hudu ba itako se ihu take ya dago yana kallonta yace “haba jamila ki zama jaruma mana “
Tace “bazan zama jarumar ba duk ka karyamin kashi, gashi  nan dina ya rabe biyu”ta dafa kasanta,
Ya danyi dariya yana kallon rakinta yace “be wani rabe biyu ba ni yanzu ma second round zan koma, saboda kin rudani da yawa “
Fuuuuu jamila ta diro daga saman gadon tai tsakar gida da gudu, ya tashi ya bita dasauri,
Yana fita yaga tana niyyar bude kofa yaje ya rikota yana gumtse dariya “ke jira niba abunda zanmiki ki wuce mushiga ki gasa jikinki ki kwanta,
Ta juya kanta dan zindir yake tace “ni gidan hjya zanje acan zan rika kwana kawai tunda baka da tausayi,
ya jawota ya rungume “haba yar kanwata bazan sake ba kiyi zaman ki anan gobe ma zan kara siyo miki kaza “
Jamila tai gum batakara cewa uffan ba yajata ciki yahada mata ruwan wanka ta zauna tana ta rumtse ido da baki alamun zafi yanata jera mata sannu bayan sunyi wanka suka koma kan bed suka kwanta yana rungume daita,
Da asuba seyaji jikinta da zafi ya zame yaje yayi salla ya dawo ya kwanta yakara taba jikinnata har lokacin da zafi be tada ta ba ya kwanta,
Har 7 jamila bata farka ba ganin batai salla ba yafara tashinta ,ta bude ido tana kallonshi yace “kitashi kiyi salla seki dawo ki kwanta “ta turo baki gaba ta na yamutsa fuska ta tashi zata shiga toilet amma kugunta ya rike ga zafi da takeji, ta juyo tana kallonshi zatai kuka yace “no plsss bari nakaiki toilet din kinji jamilata “ta dauke kai irin me fushinnan yazo ya ciccibeta zuwa toilet yakara hada mata ruwan zafi ta shiga sannan ya fito, shi da kanshi ya gyara gadon ya sauya bedsheet, yayi shara da moping sannan ya dawo dakin lokacin jamila harta Gama salla zatai shafa yaje bayanta ya tsaya “kanwata me zaki breakfast dashi? “
tace”tea da bread “
Yace”ba kaza ba?” yana dariya .
Ta kyaleshi kurum yajuya yafita ya shiga kitchen yahadamata tea din da kwai yakawo mata, abinda faseelat bata samuba kenan,tarairaya da kulawa lalle khalil ya sauya ,
Jamila ta zauna ta cika kundunta taff yanata kallonta yau ga wacce tafishi ci,yamika mata paracetamol tasha ta koma ta haye gado se bacci.
Ya tashi ya shiga toilet yayi wanka ya dawo ya kwanta yanata kallonta, especially nonuwanta da suke tsaye suna tofo yana tuna yanda yajisu jiya, ya tuna yadda na faseelat suke a cike a tsaye ga laushi, shikadai yayi murmushi tuno garar da ya kwasa ada,
Hjya dakyar ta samu tai bacci jiya, gabadaya setaji ta kamar wacce akaiwa kishiya, da safe tun 6 ta ke niyyar kiranshi tana ta danne zuciyarta bata kira ba  ,ganin har 9 bezo ba tace aranta “ana can ansamu abinda baa saba jiba mtsww”
ganin har 10 tayi seta kirashi dan takasa Hakura ,yana cikin bacci wayar ke ringing kafin yatashi ya dauka har ta tsinke, ganin hjya ce yabi kiran tana dauka
 yace “hjya ina kwana? “
tace “lpy lau dama ganinai har ten tayi shine nace baku break ne ?”
Yana hamma yace “hjya ai munyi breakfast tundazu abinda yasa banzo gaisheki da safe ba jamila ce bata lpya “
Hjy ta tabe baki tace “ihinnnn, to me zakuci da rana? “
Yace “bari na tambaye ta me takeso”
hjya tabata fuska wai sema ya tambayeta abinda takeso,
Shiko bema kashe wayar ba yafara tashin jamila “kanwata, kanwata! “yana bubbuga pillow
ta bude ido tana kallonshi yace “me zakici da rana? “
Ahankali tace “fried rice “
Ya meda waya kunne yace “tace fried rice takeso “
Hjya tace “to kaifa? “
Yace “nima ita zanci hjya “don yanason koyon cin abinda takeso,
Hjya ta yatsina fuska tace “to se kazo din “takashe wayar tana jan tsoki.
Shiko ya cigaba da baccinshi 2:30 ya farka ya wanko baki yayi salla saboda ya rasa jam’i ya tafi gidan hjya,
Yana zuwa tana ciki tana salla yasamu kujera ya zauna,
Tana gama sallar tafito tana mai kallon mamaki setaga fuskarshi har naso takeyi inba idonta bane setaga har wani naman wuya yaaje jiya to yau kawai????
Tazo ta zauna yanayin kallon da take mishi yafara sunnar da kai suka gaisa tana tambayarshi jikin jamila yace dasauki ya amshi abincin ya tafi hjya nata binshi da ido.
*Baku tayani murna ba ????amban matsayin shalele a golden forum ????????saboda son da sukemin ????kutayani murna, seni shalele????????*

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button