Darajar Yayana3-01Posted by ANaM Dorayi on 10:48 PM, 31-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA__________________NA ___________HALIMA K/MASHI Gudu sosai Aliyu yake tamkar zaibar gari,zuciyarsa ta karaya gani yakeyi lallai yana dauke da ciwon har ya hangoshi kwance a rame ga kuraje sunyi mashi caba caba a jiki.da sauri ya ciro wayarshi ya kira layin likitan, Dr kana Asibiti ne? Dr ya ce eh, amma yanzunnan zan fita.Aliyu ya ce, don Allah ka jirani gani daf da Asibitinka.Sama sama suka gaisa, Aliyu yace likita ana yin gwaji yanxu a fitar da sakamako yanzu? likita ya ce gwajin mene?Aliyu ya ce, (H.I.V) ,Likitan ya zaro ido yana kallon Aliyu ranka ya dade kana zaton ciwon a tare da kaine?Aliyu ys ce eh likitan ya ce, likitan yace za a iya, da kansa yayi gwajin, ya daga ya nunawa Aliyu tare da cewa yanzu dai ya nuna baka da ciwon sai dai ba a gwajin farko ake tantancewaba.bayan wata uku za ayi wani, sanan in an sake yin wani wata ukun sai a sake gwadawa sau uku kenan,induk ya nuna babu to babu din kenan saboda gwajin farko yakan nuna babu kuma akwai.Aliyu ya lumshe ido, kenan likita yanzu bani da tabbas kenan? Likita yace gaskiya babu tabbas.ya dafa kafadar Aliyu cikin murya ta son kwantar masa da hankali ya ce, yallabai kadakadamu, ko da ya kasance kana da ciwon domin akwai magunguna wadanda masu ciwon suke sha duk karshen wata.sanan zakaci abubuwan gina jiki don karin kuzari, su magungunan suna yakine da kwayoyin cutar, suna hana kwayar ta karya garkuwar mai dauke da ciwon.Aliyu ya share zufar da ta keto masa ta goshi, sanan ya ce to nagode likitan ya ce se iyalanka ya kamata a gwadasu.Aliyu yakalli likitan yace ana iya daukar ciwon ta hanyar mu'amulan yau da kullum? kamar misalin ta hada kwanon abinci ko yin hirar fatar baki ne?likitan ya ce a'a Aliyu ya ce, to bana tsammanin suna da ciwon,kafin likitan ya sake magana, ya ce na gode likita, na barka lafiya.Da azama yafita ya nufi gida.Nikam lokacin ina zaune bakin gado, idanuna banda xafi ba abinda suke yi, saboda kuka.hawayena sun daina zuba sun kafe. Nakosa yaya ya dawo, addu'a ta Allah yasa yaya bashi da ciwon, dama gidan bude yake dom haka sallamar shi kurum naji abakin kofa,Zubur na mike ina kallon shi, ya zauna bakin gado tare da sunkuyar da kai na dafe goshina ta re da cewa innalillahi wa inna ilaihi raji'un, yaya kana da ciwon ke nan? Shima da sauri ya mike tare da kama hannuna Sadiya kinatsu mana,nasoma kuka. Yaya ka cucemu, kila nima ina da ciwon, shike nan ka mai da mana yara marayu? Ganin yadda na rude yasa shi rumgumeni a jikinshi tsam.Saurara mana nima fa ba cewa akayi ina dashi ba. Na kalle shi me aka ce? Ya ce, sai anyi gwaji uku sanan za'a tabbatar amma yanxu ma ya nuna babu. Na sauke ajiyar zuciya, sanan na ci gaba da gunjin kuka ina cewa. Duk lokacin da bawa ya bar hanyar Allah tabbas sai ya fada da nasani. Aliyu ya ce kiyi hakuri mana Sadiya, nasan cewa ko da ta kasance ina dauke da ciwon nan, wlh sam nasan baki dashi, domin lokacin da na fada wanan kuskuren Allah ya sani ban rabeki ba sai yanzu na tuna ta iya yuwuwa baki da hakki ne shi yasa Allah yasa ban kusance ki ba. Nakalleshi idanuna jajur, tayaya kake zaton abinda ya shafeka bai shafeni ba? Naci gaba kaifa mijinane nasunna, ina sonka koda kai baka sona. Ya maza a ce abinda ya shafeka bai shafeni ba. Yace haka ne kiyi hakuri Sadiya. Tsam! namike nafada bandaki nayo alwala, zuwa nayi na fara jero nafiloli don neman sauki a gurin ubangijina. Can shima sai naga yayi tashi alwalar yazo ya kama yin nafilar, a hankali nake jin zuciyata tana sauka, danagaji sai na dauki alkur'ani littafin da ke dauke da waraka na soma karantawa. Munfi awa uku cikin wanan halin, lokacin zuciyata tayi sanyi kalau. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Shi yasa kullum ina alfaharin kasancewatamusulma. Ina kara godewa ubangijin musulluncida ya kageni cikin wanan addini ya saukar manada Alkur'ani don ya kasance waraka agaremu.Aduk lokacin da na karanta alkur'ani kona saurareshi nakanji sauyin zuciya, ko cikin watai ciiin matsala nake.Na kammala nazo na kwantayanzu ina jin zan iya jure ko wacce iriin kaddarada zata hau kaina. Hakanan zan rufawa mijinaasiri inshaAllahu, shima yazo ya kwanta dan nesadani muna fuskantar juna. Ya ce kiyi hakuri donAllah kinji? Na ce, nayi hakuri, na yafe AbbanKausar, ya wuce a gurina na matsa kusa da shi.Ya ce baki jin tsoro na? Nace Abban Kausar mubar wanan maganar. Ya rumgumeni, yau sherabom da na kwana hakarkarin mijina sai yau.Munso mu makara dan haka shine ya jamusallah. Zan tafi kicin yace, dawo mu kwanta muhuta anjima ma karya na dawo muka kwantaYadda nake jina yanzu ba zan juya masa baya ba.Har sai sha daya muka karya, sanan ya shirya yanifi gidansu Iya ni kuma na shiga gyaran daki,minti shabiyar da fitar sa sai gashi ya kira, nadaga tare da sallama. Cikin rudewa ya ce Sadiyakinga yaran nan sun hadani da Iya ko? Kuka fana sameta tanayi please, kizo yanzun kitaimakenisam taki saurarena. Hankalina ya tashi. Akofargida na sameshi tsaye cikin damuwa nacemeyafaru? Ya ce wlh ban sanme yarannan sukace mata ba, na shigo na sameta cikin damuwanatambayeta me ya faru? Tana kallo na sai kawaita fashe da kuka, wai naci amanar ta nasan daimaganar bata wucea kan matsalarmu dakeba.Ban san me zance mata ba, domin bani da yandazan wanke kaina. Laifi dai nayishi, don Allah shigaki bata hakuri, anjima zanxo da Usman nemantuba gurinta. Cikin hanzari na shige gidan, kankujera na sameta cikin tashin hankali nazauna inafadin Iya menene? Abban kausar yayi min wayawai inzo, ya ganki cikin damuwa. Sam idona yarufe ban lura da su Kausar ba, sai da najimuryarta ta ce, wlh Mami ni banibace nafadaba,Al'amin ne yace yasan yanzu kina can kina kuka,shine Iya taji tace kukan me? Shine mukayi shiru,ta ce mu fada nacemashi ni ba ruwana kin hanamu fada, shine ta tsaremu ta ce, zata zanemu,shine nace inmun fadamata kada ta fadamaki.Shine muka fada mata cewa kullum Abban mu inya dawo sai ya sa ki kuka, yayi ta zaginki. Nakama musu kunnuwa, muryar Iya naji ta ce sakarmusu kunne, in ba ke ma kinaso inyi fushi dakebane. Ni na san cewa wanan ramar taki akwaibakin ciki a cikinta. Wato dama gadanga cinamanar da aka bashi yakeyi? Shine ke kika zabi kizauna ki hadiye bakin cikin da namiji kina kankanuwarki. Sai yanzune kike cikin shekara ashirinda biyar, amma kika juri wulakanci. To ki sani niba xan yarda ba, ai kodanace in matsala ta tasokada ki nemeni ban ce haka dan kicutu ba, nafurtane dan in tabbatar kina sonshi badolenayimakiba. Da naga ta nunfasa sai na ce Iyayaran nan karya suke yi, dan sabaninemukasamu kwanan baya, kuma mun sulhunta,dan Allah Iya kada kiyi fushi da yaya, ko mai yawuce. Ta ce yaro da wuya yayi karya. Daidailokacin yaya yasake shigowa,Iya ta dube shi Aliyuina son ka sani,Sadiya bazata koma gidan ka ba,dan ba zan yardaba ace har yayanku sun sancewa kana cutar uwarsu ba. Shi yasa tun farko naki batun auran, don nasan halinka. Hankalin yayaAliyu yasake tashi, ya curo wayarsa ya kirawoUsman, ya ce dan Allah Usman kazo gidan Iyayanzunnan. Ba tare da ya jira Usman me zai ceba, ya kashe wayar shi. Sadiya ta tsurawa suKausat ido sam bata so suka fada wa Iya wananmaganarba.badon kar a rabata da mijinta ba, saidan bata son Iya tashiga damuwa, musanmanyanzu da ya kasance Iya batada koshin lfy. Iya tace, kun tsaresu da ido ne don sun fadi gaskiya?Na ce Iya yaran nan fa karya suke yi. Aliyu ya ceba karya bane Iya, sai dai sunfada maki a daidailokacin da muka shirya na san in Usman yazo zaigamsar da ke. Wasa wasa har Usman ya shigo Iyaba ta daina fada ba shi ma shiru ya zauna yayihar sai da iya ta numfasa, sanan ya shiga batahakuri tare da lallashinta. Ya tabbatar mata dacewa an daidaita, ta ce ina son jin wacce matsalace ta taso har yarinya ta kode haka? Sanan in sanwake da matsala? Muka kalli juna ni da yaya,Usman yace zai fi kyau Iya abin da ya wuce yawuce muyi adu'ar Allah ya kare gaba. Ta ce samsai fa ta ji menene ya haifar da rashin jituwarsaboda gudun sake faruwar abin nan gaba dan tasan wane irin mataki zata dauka. Inko ba'afadaminba to sai dai ya rubuta takardar sakin Sadiyaya bani. Kai Usman ai kasan ko mai, badan sonraina akai auran nanba sabo da gudun haka, donhaka yanzun ma bata baciba ya bar min 'yata.Aliyu ya ce Usman fada ma Iya komai dukhukuncin datayanke a kaina na cancanceshi. Nayisaurin kallon Usman, ko da wasa bazan bari Iyatasan ainihin abin da ya faru ba duk da na sanAliyu dan ta ne amma bazanso tajiba. MuryarUsman ce ta katseni, wato ainihin abin da yafaru….Nayu zaraf na katse shi gaskiya Iya ainihinabin da ya faru laifinane.Na kalli su Kausar kufitawaje. Suka fita nasun kuyar da kai ina tunaninwane laifi zan dorawa kai na? Dama na ce nebana so in sake hai huwa, yara uku sun isheni,shi ne yaya ya dauki gaba dani. Dakin yayi tsit,na fada haka ne dan nasan babu abun da iyatake so kamar taga yayan ta suna haihuwa, nasaci kallon ta ni ta ke kallo cikin bacin rai. Tasoma sabon kuka yanzu Sadiya ke ce baki son haihuwa? In baki haihuba me zakiyi? Wasu ma sonhaihuwar suke da kudi amma ba su samu ba, saike ishashshiya. Na soma hawaye don tausayinkaina, nazama kyandir in kona kaina don in haskashi, na ce Iya ki yafe min, domin shi ma yayatuni ya yafe min. Na kalli Usman a gabanka akayi komai ko? Usman ya lumshe ido, zuciyar shicike da mamaki bai taba ganin irin Sadiya ba. Dukirin cutar da mijinta yayi mata amma ta yarda tashafawa kanta kashi, don kurum ta wanke shi. Nadanyi dim dan tsoron kada Usman yatona dannaga yayi shiru, na ce yaya Usman kuba Iyahakuri. Iya ce ta daka min tsawa da cewa, kadaki damu mutane, kuma ina son ki sani wanan yazama na karshe, in na sake jin wani laifimakamancin wanan zaki ga matakin da zandauka. Ta kalli yaya Aliyu cikin taushin murya kayihakuri Aliyu, inshaAllahu bazata sake kwatantahaka ba. Yaya Aliyu dai ya kasa koda daga kai,jikinsa kuma ya mutu.Zan mike ta ce ke zaunaban gama da ke ba,nakoma na zauna. Ya aliyuya zuba min ido, sanan ya kalli Iya. Iya kada kidamu, ko mai ya wuce ta shi mu tafi. Iya ta cekuje zatazo yanzun, suna fita Iya tace, na sancewa abin da kika fada ba shi bane ainihinmatsalar ku ba, kilama kin fada ne dan ki wankeshi. Amna in haka ne da gaske ina mai yi makinasiha ki jitsoron Allah, ki bi abin da mijinkike so,duk mutum na kwarai ba zai ki yin murna dakyautar da Allah yayi mashi ba. Koma menenezan ci gaba da yi maku adu'a, tashi kije. Na mikezaraf ta re da cewa, to Iya nagode, insha Allahubazaki sake jin kan mu ba. Ta ce kuma kar inji kindaki yaran nan, gashi a ban za kin sa suna jinhaushin mahaifin su, har suna fadin basu sonyadawo. Na ce bazan masu komaiba. nakirasumuka fita.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Usman ya kalli Aliyu bayan sunfita ya ce aboki inhar ka sake cin zarafin matarka hakika Allahbazai kyalekaba. Dubi yanda ta dorawa kanta laifidon ta wanke ka. Aliyu ya ce, nikaina baka ga nakasa maganaba? Lallai Allah ya taimakeni Sadiyata taimakeni, wlh kaji na rantse maka yau da Iyata ji ko mai na kade, ba zankara kima aIdontaba. Sannan sai ta raba ni da matata.Usman ya ce, to sai kayi mata adalci tunda abinyazo da sauki. Da muka fito duk suka nufo gunmu Usman ya ce Sadiya Allah ya shi makialbarka,da'a ce mata da yawa suna da hali irinnaki, na tabbata da aure da yawa ba zai mutuba.Nakalli Aliyu, shima ni yake kallo. Ya ce my choicena gode, ina sake rokonki afuwa ki yafe min. Nace ya wuce. Na tasa yarana muka tafi gidanazaunar dasu,Kausar nace yanzu kun kyautakenan da kuka sa Iya kuka? Kausar ta ce MomyAl'amin ne. Na ce to kar ku sake, Al'amin ya ce,momy ba zan sake ba.Ko daran ranar Aliyu banda hakuri babu abindayake bani, duk ba wannan ce matsalata ba, ya yaza'a kare da batun (H.I.V) da kuma batunyarinyar nan? Don haka na waiwayo na dube shidaga inda nike kwance, shima rigingine yakeidanunsa suna kallon sama. Tsakaninmu mutumguda zai iya kwanciya tsakaninmu, na ce ' Yaya!Bai amsa ba, na daga murya 'Yaya' shru, daalamu tunaninsaya tsawaita. Don haka na mikena kunna fitilar dakin,haske ya mamaye koina,na tsura mashi ido cikin faduwar gaba.Nagirgiza da ganin hawaye suna gudu layi bibbiyudaga idananun Yaya daya yamiko zuwa kumatu.Yayin da dayan ya bi gefen ido. A fili nafurta'Innalillahi wa inna ilaihir raji'un! Yaya! Na kira shi tared zama kusa dashi na kwantar d kaina a kirjinshi,kunnuwana suna jiyo yanda yake ta kokawa dkukanshi a kirjin. Ina zaton yana kokowar dannekukan ne, yayinda shi kuma kukan ke ta yunkurinfitowa. Da sauri na dora tafin hannuna a kirjinshiina ta shafa kirjin, wai nufina in taya shi lallashinkukan. Bakina ya soma fadin 'Haba Yayana, mekuma ya faru? Tuni na yafe abinda kayimin,namaka alkawarin rayuwar da tafi wadda muka yibaya dadi. Sai naji hannunsa a gadon bayana, yadamki rigata d dan karfi alamun har yanxu ynackin cikin kunci, muryarshi sarke cikin rawa irintamai kukan baqin ciki. Ya ce, Sadiya ba ananmatsalar take ba, Sadiya baqin cikina ciwon in yakasance ina da ciwo…'' kasa karasawa yyi donkukan da ke son subuce masa. Nace Yaya kokana da ciwon nan zan zauna d kai,ko banidashizan yarda ka sa min. Nima kukan ne ya kufcemin,cikin kukan na ce 'Yaya zan zaunada kai hakaina sonka.'' Sosai ya rungumeni tsam ''Sadiya bazan cuce ki ba, bayan Allahya tsare ki,nikumanine nacuci kaina, domin duk wanda ya bardokar Ubangijinshi ya dauki son zuciyarshi, yasaki koyarwar Abul Kasim, Manzonmu mai tsirada aminci, ya bi ta Yahudu d Nasara to bakoshakka karshenshi nadama da kuma danasani,lokacin da ba su da amfani. Sadiya lokacin dashaidaniyar yarinyar ta ziyarce ni da ban bi sonshaidaniyar zuciyata ba duk da haka bata faruba.Ba ina kukan ciwon da kila zai zama ina da shibane, ba ina kukan ci gaba da rayuwata ba neina kukan yanda zan bar ki da wahalar jinyata dadawainiyar yarana. Sannan kukan abinda da zantarar a cikin kabarina ban san me zan gaya waUbangijinaba, Yayi shru cikin shassheka, nimakukana ya qaru. Nace, Yaya inshaAllahubakadashi, ka ci gaba da neman gafararUbangijinka, Allah mai amsar tuban bayinshine.Ya yunkura ya tada mu zaune ya dago fuskatamuna kallon juna ido cikin ido,ya ce 'Sadiya banmakara ba ko? Na girgiza kai, Baka makara baYaya. Ka daina tunanin cewa zaka mutu ka barni,insha Allahu kai ne wakilin gawata,kai zakafara binne ni Yaya. Ya rungume ni tsam a kirjinsatamkar ya buda kirjin ya saka ni. 'Ina sonkiSadiya,ina son yarana,ina son iya. Amma hakanan in ta kasance zan barku…… Wayarshi takatse maganarsa, tamkar kada ya dauka don jiyake komai ma ya tsara shi rayuwarshi ta kare.Ni ce na dauko wayar na mika masa, Adewalenedirebansa na can, tamkar kada ya daga nace'Yaya ka amsa mana.' A kasalance ya yisallama,Ade ya amsa sannan ya ce, 'Oga damamadam ce a Asibiti ba lafiya,shine take tasa akadauki lambata a ka kira ni. Me? Naji Aliyu yafurta da karfi, 'Mujidat ba ta da lafiya?? Nimagabana ya yi wata mummunar faduwa,tamkar nice na daga wayar. Idanuna waje ni ke tambayrme ya same ta? Aliyu ma da ya rasa me zai fadasai ya maimaita tambayar da nayi. 'Adewalemeyasame ta? A can bangaren Adewale ya amsada cewa, shi fa bai sani ba,amma ga ta bari yabata. Aliyu cikin daga murya ya ce,kada kabata,bana son jin muryarta,macuciya. Na yisaurin fadin 'Yaya a bata wayar mu ji dagabakinta, da gaske tana da ciwon? Shiru Yaya yayiyana kallona,hankali tashe bayn ya katse wayar.Na ce Yaya don Alla ka kira a bata mu ji, ba donson ranshi ya kira ba,sai don na nace da cewa yayi hakan.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347A handsfree ya saka ta, Ade ya daga ya cebata,murya can kasa ta ce 'Hello' ya katseta dacewa,'Kiran ubanme kikace amin? Na fada mikibani bake, kuma ina Allah ya isa da sanin da nayi miki,macuciya.Dama kin san cewa kina da(H.I.V) shi ne ki ka like min sabida ki cutar da nida Iyalina? Wani kara ta saki mai karfi tana fadin'A'a, a'a ni ba ni d (H.I.V) sai dai in kai ne kasamin. Muka kalli juna ni da shi, ya ce 'Yanzunwane ciwo ki keyi dazakice baki da (H.I.V)? Tace,'Ina dauke da cikinka ne yana wahalar dani,amma bani da (H.I.V)….' Ya katseta da karfiCikin tsawa cikin masifa take fadin 'Kada ka sakezagin ubana,wannan cikin naka ne ban tabayarda na bi wani ba tare da abin karyar cuta kociki ba sai kai daya danike So. In ma (H.I.V) nekaika samin kamar yanda ka sa min wannancikin,kuma ina sonka sani ba zan taba cire shiba,zan haifi dan soyayya,zan zo har garinku gurindanginka don su san kana da da' ko 'ya da ni.Haka nan masoyiyarka da ka yi min wulaqancisabida ita,ita ma ya dace mu san juna. Duk datsawar da yake daka mata bata yi shuruba,saidata kai aya. Ni kam baqin ciki ya hana nimagana,sai hawaye. Na mike zan fita,ya riko minhannu tare da finciko ni na fado jikinshi,ya kashewayar yana fadin. 'Haba Sadiya, ina ce murnazamu yi tunda ba ciwon gare ta ba? Na mishiwani kallo tamkar in hau shi da duka,cikin zafinrai na ce 'Ba gara ciwon ba da cikin da ka yimata? Yanzun me ka shirya fadawa danginka inta zo musu da da'? Ya ce, ki barta bata ma isa bane,taje can ta nemi Uban cikinta. Ya tausasamurya. 'Na rantse miki bazan karbi cikinba,kibarta zan nemi transfer in bar garin bashienanba. Yayi ta lallashina ina kuka, ya yi tatsara min zantuka har nayi shiru,amma sam nakimagana, ga ciwon kai tamkar zai rabe. Ya jawo nijikinshi 'Ba kincekin yafe min ba? Na dafe kainatare da fadin 'Wash Allah na.. A rude yatambayeta ''kan ki na ciwo ne? Na daga kaialamun 'Eh''ya kawo min panadol ya ba ni nasha. Haka ya yi ta ririta ni da lallashi tare damaganganun kwantar da hankali har bacciyadaukeni. Shi kuma ya mike ya shiga sintirin kaikawo dakin, daga bisa niya dau ki wayar shi yanufi can harabar gidan, dan kada ya tashi wanidaga cikin iyalin sa. Yanzu ya fi shakkar yaran sa,domin ya fahimta lallai in yayi wasa zai shamamaki dasu. Layin mujidat ya kira, ringing nauku ta dauka Aliyu yace, na kirakine in gargadeki,kiyihanzarin fita harkata, kuma ki nemi ubancikinki, ni ba nine uban sa ba. Dama karuwa tanada miji ne da har zata sami uban da? Ta somakuka, tana cewa kaine ubansa, kabidani ta lalamain ba haka ba zaka ga yanda ake iskanci. Kanakirana karuwa kai ya sunan ka? Gara ma kazocikin satin nan in ba haka ba za ka ganni aKaduna. Aliyu ya ce dole zan dawo tinda gurinaiki nane, amma ki sani babuke, zai fi maki saukiki zubar da wanan cikin tunda baki tunaubansaba… Mujidat ta katse shi ina zaton bakasanni ba ne shine yasa ka ce haka, amma zannuna maka kalata. Kuma bazan zubar da cikinba, wanan cikin shine ya zo min dai dai lokacinda nake bukatar shi zai tai maka min sosai.Wanan cikin shine zai hana rabuwar mu ni dakai, kasani mun hadu har abada . Ta katsewayar.Ranar da zai koma tamkar inyi me don ta kai ci,nasan dole sai sun hadu da yarinyar nan ga ciki.Shi kanshi tunda akayi batun cikin ban sake kodariya ba, ya lura da hakan. Da zai tafi sai mindadin baki yake gaskiya ni fa Abban kausar garamin ace daga ni har kai muna da ciwon kanjamau da batun cikin. Nan ya rike min hannu,don Allah ki saki ranki ki aje maganar yarinyarnan a gefe, ke kiji a rankima anshafe babin ta a bayan kasa, kinji don Allah. Nace hum! Shi ke nan Allah ya saukeka lafiya. Ko daya sauka yana ta kokarin yawan kirana dasauransu. Nakula sosai yana son shikam lallai saimun koma tamkar da, nima dai ina ta kokartawadon ganin anyi hakan duk da ina tsoron mai zaibiyo baya kan batun yarinyar da cikinta.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Aliyu da yake zaune a bayan motar sa ya dubiAde wale da ke tuki ya ce masa kasan gidan daMujidat take? Ade wale ya ce a a sai dai gidanyarta yasa ni inda ya taba kaita sai ko asibitin data kwanta. Aliyu ya daga waya ya danna matakira, har ta katse bata daga ba. Ya shareta dafarko amma sai kuma ya tuna yana son kwarai sutattauna abu mai mahman ci. Don haka sai yasake daga wayar da nufin kiranta, amma sai gakiranta ya shigo, cikin sauri ya daga. Ta ce kamarkana jiran kira na? Aliyu ya ce ko daya ina daiyunkurin kiranki ne. Tayi yar dariya. Ashe dai kadamudani? Yace ke bankiraki don naji salonzancekiba, inaxan same ki? Ta sake yin yar dariyada ya tsana a yanzun, ka bari ni nasan indazansameka,tunda ka shigo garinnan nasami labarinzuwanka, sanan ka manta nice na kiraka ba kaine ka kirani ba da har zaka ce bakakirani dan kajisalobane. Ya katse ta, ki fada min inda xan sameki yanzu nace,tasake yin yar shewa tare da fadinashe dai har yanzu kana tare dani, ni nasantunda ka shigo dole ka neme ni ko dan cikinka.Cikin fushi ya ce, kar ki tsamma ci cewa haduwarmu zata haifa maki da mai ido, ko kusa ganinabazai farantamaki rai…. Ta katse shi da cewa, inji wa? Ai ko zaka kashe ni ganinka ya fiye munkomai farin ciki ko kasan ina sonka fiye damahaifana? tayaya zan kasa farin cikinganinka?cikinhaushi yace Amma kin yi asara tunda baza kifadin in da kike ba bari in koma gida Cikin sauritace ina Hotel din Hamada Daki na sahashida,kaiso lfy masoyina Tsaki yaja sannan ya katse layinsannan ya kalli direba muje Hotel din Hamada kocikin harabar hotel bai shiga ba Aliyu yace yatsaya ya sake kiran layin ta ta daga tare da fadinbude ka shigo mai sona yace ke shashasha fitoina can bakin gate sannan ya katse bai tsaya jinme xata ce ba sanye da dogowar bakar jallabiyada dan kwalinta sai takalmi baki mara tudu samyanxun baya ko son ganinta don haka ya daurefuska tamkar baitaba dariya ba sam,yanxu bayako son ganinta don haka ya daure fuska tamkarin ya bude baki xai fito da wuta don hada rai,tana isowa saitinsa ta nufa don tasan gurinxamansa yasauke gilashin tana kallonshi gabataya fadi amma sai ta dake saboda iya bariki tacemaigidana ina son in ganka cikin iri kamewargaskiya kada kace aikinka kafito mushiga ciki ya yimata kallon banxa tamkar yaga kashi sannanyace shiga mota muje tace ina? tace. sai kinji?Tace bari in dauko jakata yace (cikin tsawa ) in kinkoma ciki ni kuma zan fi cikin sauri ta zagaya tabude mota tana fadin gida zamu je kenan? kotanka ta bai yi ba yace Adewale sai da ya harbamotar kan titi sannan yace Oga. gida zamuje?Aliyu yace babban asibitin garin nan zamuje tazaro idoda sauri tace yin me? ku tsaya in saukabazanbikuba ,tasoma lalube zata bude kofa Aliyuyace bazan hanaki ki fita ba amma ki sani in kifado kan titin nan ba lallai ne ki rayu ba wandahakan ba zai dameniba yan uwanki ne za su yirashi,ta dan shiru tana tunanin me zatayi donkuwa itakam bazata taba yarda a cire matacikinnanba Don tasan shi ne kadai abinda ya ragemata wanda zata rike Aliyu da shi dole yasaurare ta ta kalleshi nifa bana son ka kai ni acire min ciki ya dubeta. ina ruwana da cikinkibashi ne matsalata ba ta sauke ajiyar zuciya tareda jingina kanta a jikin kujerar mota ta tabbatagaske ne ba abinda zai kaisu kenanba ta sakekallon shi me zamu je yi ya dauki wayarshi yananaiman wani layi ya karata a kunne tare da fadinin mun je kyaji,Suna shiga dakin ganin likitanwanda ya riga ya shaida masa yana tafe, yabaiwa likitan hannu suka gaisa. 'Yan sanda sukansaba da likitoci sbd yanayin ayyukansu, don hakaAliyu yasan likitoci da dama a Asibitoci dabandaban. Ya nuna Mujidat gata nan, Mujidat tasoma zare ido, sai dai ganin Likitan ya daukokayan gwajin (H.I.V), sai ta kwantar da hankalintadan tasan bata da shi din amma Likitan ya ba dalokaci wata uku nan gaba su dawon a sakegwadawa, ya umarta shima a gwada shi.Sakamakon dai duk daya ne, babu, Aliyuzuciyarshi yanzun ta nutsu d cewa bashi da(H.I.V) ya yi wa liktan godiya sannan suka yisallama. Suna fitowa ya shiga motarshi. Direbazai tada kenan tazo ta bude zata shiga. Aliyu yace, (cikin tsawa) 'karki shigo min mota, sannanbanida buqatar sake ganinki a rayuwata.' Ta ce,'Labari kake yi'. Ta dafa cikinta, 'in kai dankaina? Kai ba ka san bala'ina ba ko? Za ka shamamakin abinda da zai biyo baya in har ka kitsayawa mu sasanta, Mujidat kawai ka saniamma ba ka san halinta ba. ya daka ma Adewaletsawa, 'Muje mana, 'Take ya figi mota suka yigaba in da har Mujidat ta ku san faduwa, kofarmotar ta rufe gam! Suka bar ta a nan. Ta bimotar da kallo cikin kunan rai, a fili ta ce'Wannan bai sanni ba, bai san yana cinalbarkacin so bane? Amma zai san ya kiramakanshi ruwa.' ta nufi titi don hawa acaba.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Tun lokacin d muka samu sabani d YayaAliyu,kusan ko yaushe dakin yarana ni ke kwanadon samun sauqin wasu abubuwan, ko na cetunane tunane. Yau ma niyyata kenan inna gamacan zani cikinsu in kwanta, zan fita dakin kenanwayata ta soma ruri. Na koma kan gado nakwanta sannan na daga tare da yina sallama. YaAliyu ya amsa,sannan ya ce 'My choiceAlhamdulillah.'Na ce, 'Shin ne abin godiya. Ya ce,'Ina mana murna gaske yarinyar nan ba ta da(H.I.V). Na lumshe ido cikin jin dadi,amma sai natuno d cikinta, na ce 'To cikin fa? Ya ce, 'Inaruwana d cikinta, ban bi ta kanshi ba, don bamatsalata ba ce,' Nace, 'Matsalarka ce, tundakwanka ne. Babu yadda za'a yi mace ita daya tadauki ciki. 'Raina ya soma zafi, ya ce 'Ni kadainayi hulda d ita?? cikin bacin rai na ce 'Amma kaika ajeta a gida.' Kuka ya subuce min, sai nakashewayar nayi jifa da ita na ci gaba da kuka.Inaji yana ta sake kira amma na qi dagawa, innatuno wai Aliyu shi ne ya yi ma wata ciki, abin nanyana soya min rai. Duk ranar d aka kawo manadan me zai fada ma duniya? Mezai fada mazuri'arshi? Musamman yaranshi masu wayontsiya? Banji bude kofa ba, sai dai muryar kausarnaji tana cewa, 'Momi wanene? Da sauri na sharehawayena ta ce, 'Momi Abbanmu ba ya ce kundaina fada ba? 'Na ce, 'Jeki dauko min magani,kaina ke ciwo na kasa tashi ne. Da gudu ta fita,saiga ta da shi har da ruwa. Ina sha ne najisakonni suna ta shigowa cikin wayata,na batakofin na ce 'Kije ku kwanta, kiyi muku addu'a zanyi waya da Abbanku. Ta ce, 'Momi kin fasa yimana tarihin d ki ka ce za ki yi mana na rayuwarManzon Allah? Na ce,'kin ga kaina na ciwo,saigobe.My choice ki bari mu sake daidaita kanmu, ki barimu saita rayuwarmu, ki amince da ban hakurina.Tsaki naja sannan na duba dayan sakon.Kin yi alkawarin cewa kin yafe min, kamata yayiki mance kmai,ina sonki my choice, kecerayuwata.Na sake jan tsaki a fili na ce, 'Kamar gaske. Wanisakon ya sake shigowa.Don darajar Allah da girmansa d darajar lokacindmuka kasance a baya, d martabar soyayyarmu,kiamice da ban haqurina. Amicewarki kurum shinedaga wayata , xan kira ki yanxun . Dagawarkiitace zata tabbatar min cewa kin hkr.Na ajiye wayar tare da yin rigingine nakumaruntse idona, matsalata ina da rauni dasanyin zuciya, bugu da kari ina son mijina.Banajure in wulakantahi, tausayinshi na daga cikinabinda ke sa in kauda kai ga abubuwan da yakemin…ringing din wayarsane ya dawo danitunanina. Na dauki wayar tare da yin sallamacikin makoshi , yace"ngd da daga wayata, yanxunna yarda kin yafe min.Inason mu koma kamarda, yanxun ki fada min abinda kikeson muyi.Nace kamar me? Yace wlh bana son bacin rankine, shine nake son ki tsara mana yanda zamushimfida sabuwar rayuwa, wadda baza ta katseba."Nace kamar gaske, kila sai kasa na somafarin ciki daga baya ka canza min. Allah sarkiSadiya sarkin son soyayya, sai gani ina 'yardariya, nace duk lkcn da ka so. Shima yayi 'yardariya.Inzo gobe? Nace koh yanxu ma ka zo.Yace insha Allahu ranar jumma'a xan taho, rokonike ma Allah yasa suyi min transfer zuwaarewa.Nace amin yace ina yarana? Nace sunadakinsu sunyi bacci. Yace, to bari in amsa wayaxan sake kiranki.Ba'a fi minti dayaba ya sakekirana yace zan fita barayi ne a cikin wani kauye,shi ne aka kira ni yanxun. Nace Allah ya tsare.Nayi birgima a kan gado, zuciyata fes. Watazuciyar tace lallai ke dai sakara ce, duk irinabinda mutumin nan ya kunsa miki shinecikinmintin da bai kai 10 ba har kin manta?Nadan yitsai ina son inyi tunani, tabbas xuciyatashagalalliya ce ma'abociyar son a sota, da zaranabin son ta ya fuskance ta sai ta bude da yawata shiga cikin farinciki.Idan abin sonta ya juyamata baya sai ta shiga kunci ta tsuke , ta dingazafi. Nayi murmushi tare da rungume filo, a filina furta.Allah kakauda shedan tsakanina damijina. kullum yanxn ina cikin farinciki sbd xankira yaya a lkcn dana so, kuma shima yanakirana, sannn ga hirar kwantar da hankali tare daban baki da yake min kullum.Tun ranar Alhamisnaje gidan kitso na kuma biya gurin mai zanafulawr dayis tayi mana har da Kausar da Mama.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Tun safiya Jumua'a na hana kaina sakat daayyuka. Funkasau na kwaba sai kuma fararshinkafa, nayi kunun zaki na sayo fura.Dukabinda nasan yanaso haka na tanade shi, awayarmu ta karshe baifi saura minti hamsin yaisoba don haka na feshe yara nima na saka kayanda bai sanni dasu ba, a sunan Aisha na dinka su,atamfa ce blue mai ratsin yellow. Ina jinkwankwasa gida nace su Kausar Abbanku,maimakon su biyo ni kamar yanda da canmukeyi, sai naga duk sun tsaya.Kausar ma haderai tayi, na kamo hannunta,kuzo muje mu taroshi. Biyo ni sukayi , na bude gida jan gwarzo nayau cikin kakinsa yake, ya aje jaka muka rungumejuna cikin murna da doki.Muka kalli yaranmulamarin ya zame musu tamkar sabon abu.Kausarma rufe fuska tayia lamun kunya.Al'ameen nema naga yana tadariya. Muka kalli juna ni dashi ,ya sakeni yaje ya rungumi Kausar, sannanAl'ameen da ya aje shi ne ya dauki Maama nikuma na kwashi kayansa muka nufi ciki.Tamkarda ya basu leda dauke da kayan ciye ciye tasutsarabar, nan muka barsu faloya shiga wanka,kamar da nice na taimaka masa yayi wanka.Tsafya shirya muka fito gurin cin abinci, yanda yaransuka ganmu har sun soma sakin jiki, abinci kamya rasa da wanne xai soma.Ya kamo hannunayana yabon lallena, kausar dake can gefe taceAbba nima kaga nawa, harda Mama akayi mana .Yace , iye! 'Yan gata kunyi kyau yarana, nayi kasada murya ina cewa Kausar fa hankalinta yanakanmu. Yace, duk zatonta yau ma rigimarzamuyi? Nace wannan ya zama tarihi. Muka sadariya, daya kammala ya mike.Dauko hijabinkikuzo mu fita. Yara suka hau tsalle muna gaba nida yaya, su kam suna baya.Gidan iya muka somazuwa, muka bata tsarabarta. Sai gidan Usmannan ne ma muka dan dade.Sun kama hirar siyasani kuma muka kulle da Anty Abida cikin daki,shawarwari tayi ta bani kan cewa kada in sakeinyi fushi ko in dauki gaba da mijina don yanabin mata.Yin haka zaisa ya kara zakewa.tace kinba shi dama kenan, amma in kika jawo shi kikaninka abinda kike masa ada, kika hada da addu'asai kiga komai ya daidata. Nace bakisan waniabuba Anty, yanzun yarinyar tana da ciki, koUsman bai fadawaba, abinda ke batamin raikenan, kuma tasha alwashin sai ta haife dancikinta ta kawo shi.Anty Abida tayi salati tare darike baki tace lallai akwai matsala. Nace nayi nayiya tsayamuyi shawara ni da shi amma yaki yacein bar zancen. Tace shikenan tunda baya sonzancen ki kyale shi, Allah ya rufa asiri, nace amin.Daga nan yayi ta yawo damu supermarket dastores kalakala. Mun kwaso kayan ciye,ne dasuturu da takalma, ni kama har da mayafai dajaka. Gsky ranar ya kashe mana kudi, haka mukashigo gida nikiniki da kaya, yarana nadade sosaibangan su cikin farin ciki kamar yau ba. Lallairashin jituwar iyaye ba karamin shafar rayuwaryara takeyiba. Don Allah iyaye in wata matsala tagifto muku ku daina sa'insa gaban 'ya'yanku, dongudun lalacewar tarbiyyarsu, tare da jefa rayuwarsu cikin rudani,Tun daga ranar dayace min yanatafe nayi ta hada abubuwana ina sha , yanxunma zumata na samu na kada kwaina na hada nashanye.Sabon wanka nayi na saka sabuwar rigarbaccin daya zaba in a fitar da mukayi, yanxun nakama gashina shi kam yana falo yana kallonlabarai a tashar Aljazeera,Yara tuni sunyi bacci,ban fito ba nima sai nabi kan gadona na fadatsakiyar gadon nayi kwanciyata.Da zai yiwu inbada labarin daran ranar kila da nan zan kare,domin ya shiga sahun tarihin da ba zai gogu ba azukatanmu.A cewar yaya, daran ya dara nafarkonmu.Da safe mun tashi tamkar sabon aure,cikin kwalliya muke aiki tare dashi a kicin.kwanaki biyun da Yaya ya yi sai da na rubuta sucikin dan kundin adana mahimman sirrikana. Dazai tafi har kuka nayi. Allah sarki rayuwa,munkoma tamkar da har mun fi da kyau,rayuwaraure d zaman lafiya gami d soyayya akwai dadi.Tuni Aliyu ya mantar da ni abinda ya faru a baya.Kuma ko na tuna bana jin haushi,don na daukeshi matsayin jarabta. Sai dai fa duk lokacin da natuna cewa wata tana can dauke d cikinsa inatsorata da abinda zai biyo baya. Kwatsam sai gashi anyo ma Yaya transfer zuwa Abuja.mun yimurna don ganin Abuja ni ke tamkar kaduna,tunda ya koma nan ba ya jimawa bai zo ba. Watarana har can Abujar ya kan tafi da mu muyihutun karshen mako. Rayuwa dai ta jin dadimuna ciki. Kwatsam wani yammacin ranar Talataina tsakar gida ina kwashe shanyar kayanmakarantar yara da na wanke. A jikina ina sanyeda doguwar riga mai hade da hula blue da ratsinfari,sai naji ana buga min gida, na nufi kofar inatambayr kaina ko wa ye?? Ina budewa mukahada ido da ita, gabana yayi mummunar faduwa.Ina zaton ko cikin duhu na ganta zan gane ta,bare a haske,domin na sha ganin hotunanta cikinfacebook, tana sanye d doguwar riga ja hade dmayafinta. Sannan tana janye d akwatinta, gawata ta rataya a kafada. Na dake na sakedubanta. 'Malama daga ina? Kuma wa ki kenema? Ta ce, 'Nan ne gidan Aliyu Tukur jami'indan sanda? Na ce, eh nan ne. 'Sai naga ta turokai, na ce 'Ba ki minbayani ba kina kokarin shigemin gida. Tayi min wani kallo sama da kasa, 'Nibakuwarshi ce, Allah yasa yana gari? Na maidakofar na rufe,tare d cewa 'Bayanan yana Abuja,lafiya? Ta nufi ciki. Zo ki nuna min inda zanzauna, a gajiye nike, don na wahala kafin nagano gidan. Falo na sauketa duk da tafasar dazuciyata ke yi, amma na danne har ruwa nabata. Sannan na zauna na kalle ta. 'Baiwar Allahdaga ina ki ka zo neman Maigidana? Ta gyarazama 'Ciki ya yimin,ta fada a gadarance ba tared jin wani nauyi ko shakka ba, ni kuwa duk dacewa nasan batun sai da gabana ya fadi da jinfurucinta. nace, 'Ciki? Ta ce 'Eh, shi ne donwulaqanci ya ci moriyar ganga zai yadakwauronta? Bai isa ba. Sai yasan ya taba annoba.Raina ya soma daukan zafi a gurin,na daga wayana kira shi,ringing din farko ya daga tamkar yanazaman jiran kirana ne. Ya ce,'Ya ya dai mychoice? Don in nuna ma Mujidat ban damu ba,na ce 'Sweety kayi baquwane,da sauri ya ce,Daga ina? Na kalleta tamkar ban san ds batuntada shiba, na ce ya ce daga ina? Ta miqo hannu'Ba ni wayar. 'Nayi 'Yar dariya. Ke ba ki d wayarne? Fadi kawai daga inda kike in sanar dashi.Cikin son ta tura min haushi ta ce, fada masawadda yayi ma ciki ce. Kalmar tana dukan kirjinain ta furta, amma na dake na ce 'Wai wadda kayi ma ciki ce. Na karasa zance da dariyar bakinciki. Da sauri ya ce, 'Mujidat? Subhnllhi! Lallaiwannan 'yar iskar tana son jaza min bala'i ne. Taya ya ta gano gidana? Na tabe baki tare da cewa,'Oho' ya ce, 'Kai wannan akwai 'Yar iskar yarinya.Sadiya don Allah kiyi hakuri kinji? Zan taho yaudin nan kmai dare, amma yanzun ya ya za'a yi?Na ce, kaika san yanda za ka yi da ita. 'Ya dan yishiru yana nazari, duk a rude yake,ya ce, 'Sadiya.Na ce, 'Na'am, 'Ya ce, 'Kuna tare ne yanzunhaka? Na ce,'Eh. Ya ce, shiga daki muyi magana.Na ce, To. Na miqe na nufi daki. Na shige Toiletna rufe, sannan na ce 'Ina jin ka. Ya ce, 'Sadiyadon Allah kiyi hakuri kwakwalwata ta toshe, kibuda min ita ya ya za a yi yanzun? Raina baceyake matuka, na ce 'Lokacin da za ka yi sabonkaka nemi shawarata? Don haka sai ka nemishedanin daya hure maka kunne ya sa ka ahanyar da za ka warware matsalar. Ya ce, Sadiyaduk ba wannan zancen ba, yara na gida tayimagana? Na ce, 'A'a suna islamiyya. Ya ce, 'Ok,yanzu yaya za ayi? Na ce, 'Wallahi ban sani ba, nidai bani da dakin da zata kwana sai dai indakinka. Ya ce, 'Zan taho yanzun nan zansajami'an tsaro su kulle min ita. Na ce, 'Kana ganinwannan mafita ce? Yarinyar nan irin 'yan iskannan ne ma su tutiya da iskancinsu. A shirye taked ta shelanta ma duniya ita farkarka ce, kumatana da cikinka.ka shirya zubewar mutuncinka? Inka shirya ka zo ka bi ta d zafii in ko kana sontsira d dan ragowar mutuncinka,to koka tabbataza ka bi ta ne da lalama ka kuma yi mata adalcitunda lokacin daza ku yi shedanar ba kajuyamata baya ba. Na kashe wayar tamkar in yikuka, amma sai na fasa don bana son wannanMujidat din ta fahimci abinda ta zo dashi ya dagahankalina. Ko kuwa ya dadani da kasa,don nalura 'Yar bariki ce.nasame ta inda na barta saidai yanzun ta dan kwanta akan kujerar. Na dubeta 'ya ce ki jira shi yanzun zai baro Abuja,kinabuqatar wani abu yanzun? Ta ce, 'A'a bana jinyunwa na ci abinci a gidan cin abinci. Na wuce naci gabad aikina sai dai kunci da takaici a zuciyataba a magana.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Shida daidai yara suka dawo Islamiya kallontasuka dinga yi sannan suka gaishe ta. Ta ce yaramasu kyau,ina kausar?Ta ce, 'Gani. Mujidat tace, Yar lelen Babanta duk ya fi ambatar ta cikinyaran. Kai ne Al'ameen? Ya ce, 'Eh. Ta ce, 'Ka yimin kyau, kana kama da babanka sai ka shigaraina. Ta dubi Mama ta yatsina fuska, 'Ke ce maikama d mamnki ko? Sunfi ki kyau, Allah yasababyna ya yi kama da…………..'' Da karfi nadaka mata tsawa 'Ke! Mahaukaciyace? 'Na kallisu kausar, ku je dakin ku ku cire kaya ina zuwa.Na dubeta bayan shigarsu daki,mekike shirinfadawa yarana? Kina so ki fada musu kina da cikida babansu? Ta 'Eh ai dole su sani ko da banfada musuba, domin a gidan nan zan haife shi.Na runtse ido don baqin ciki na bude tare dafurzar da takaicina ta baki, na ce ba zan hanakiki haihu a gidan nan b, sai dai zan gargade ki karki sake ki fadawa yarana maganar data fi karfintunaninsu, kin gane? Ta yi 'Yar dariya,sannan tace, Bani da magana dake bare ki sa min doka,mijinki nake jira. Haushi ya turnikeni har na kasatsaida shi na ce, 'Mijina fa nawa ne kar ki ga namiki tarbar mutunci ki za ta shakka ce, in na gadama ba ki ganin mijinnawa, sannan dole ki barmin gidana. Ta saka dariya, sannan ta debikafafunta ta zuba kan kujerata kuma kallonasama d kasa,sannan ta ce………zandakata anan,zakuji zarar Allah yanufa..Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana3-03Posted by ANaM Dorayi on 12:12 AM, 04-Apr-16Under: DARAJAR 'YA'YANA_________________NA ___________HALIMA K/MASHI Assalamu'alaikum,akaro na barkatai gani na dawo domin kawo muku cigaban labarinmu ,fatan kuna sane da inda muka tsaya. Yayi shiru. Na ce Hello, kana jina? Eh, kin fadawa Iya ne? Na ce, nanmuka amshi haihuwar tare, Kasan cewa taso ta gano cewa danka ne? Dan yaron yayi kama da kai fiye da duk yaran gidan nan.Da karfi yace Haba dai! Wlh, yaushe zaka zo? Yayi dan tsaki, gaskiya bani da ranar zuwa, zan turo miki kudi kiyi duk abinda ya dace. Nace, zuwan ka yana da muhimmanci, sabida Mujidat zata iya tana komaifa, inbata gankaba. Ya ce, to zan zo kafin suna inkuma dawo Gurin aikina. Nace to saikazo. Na kira auntyAbida na fada mata, haka ma Aisha kawata.Makota duk suna ta shigowa Barka. Su kausar ma nasa sunje sunga baby,na fada musu cewa kaninsune, suna ta murna har da kausar. Aisha ranar datazo barka tana daukan yaron tace, kai Sadiya yaron nan yana kama da Abban kausar. Nace, haka ake ta cewa, dama kin san mutane sun ce in mai ciki tana yawan kallon mutum ta kan haifi mai kama da shi. Ta yi Yar dariyar yake,tare da cewa, hakane kawata.Mai jego kam ina kallon ta sai harara take watso mana. Muna shiga dakina tace, Sadiya anya kuwa ba kanshin gaskiya a cikin lamarin matar nan? Kin san halin mazannan ko dai Dan sa ne? Ki yi hakuri kamarce naga tayi yawa. Nace, hum! Ke dai bari kawata, tsakanina dake nasan amanace, wlh dansane ciki yayo mata, yanzun data haihu zasuyi aure. Aisha amana na fada maki ko iya bata San wannan ba. Aisha ta zabura tare da fadin, kan uba! Lallai Sadiya ban taba sanin cewa Ke sakarya bace sai yau, yayowa wata ciki sannan ki yarda ta zauna maki a gida? Wallahi da ace nasan haka ne in nazo barka shegiya nake,kin ma daure masa gindi kenan gobe ya kara.Na ce, Aisha ki fahimta, uban 'ya'yanane,mijina kuma yaya zanyi? Nawa ganin rufin asirinshi Nawa ne, kuma na yara nane. Ta yi tsaki bana Jin zan fahimceki, in tazo gidan ta koreki kin ga ai sai kiji dadin rufa masa asirin. Na ce, nasan dama bazaki fahimceniba, shi yasa tun farko ban sanar da Ke ba, dan na sanki. Ta dauki yarta tasa a baya,ta suri jakarta da hijabinta, Ni kin ga tafiyata. Na bita ina fadin, "Dan Allah Aisha ki saurareni. Ki tayi ta tafi abinta. Na ce to shi Kenan in kin huce za muyi waya ta ce ni kar ki kira ni. Na dawo daki na kwanta kan gado ina hawaye, in na tuno Yaya zasuyi aure da Mujidat Abin na daga hankalina ya kuma sani kuka. Ranarr da suka cika kwana 5, sai ga Yayakusan 10 na dare, Ni ce ma na bude masa kofa, ya janyo ni jikinsa,ni kaina bansan me yasa jikina yayi sanyi ba kuma banyi wani farinciki da ganinsa ba. Ya dago fuskata, sannan yahaskani da wayarsa, lafiya my choice? Na sa hannu na tare hasken,lafuya mana Yaya mai ka gani? Na karbi jakar hnnunsa tare da cewa sannu da zuwa,bai amsa ba sai dai ya ce, na ganki cool ne, kamar ba kiyi farin ciki da gani na ba. Na ce, bacci na fara. Sannan nayi gaba na bude masa daki ya shiga. Ya zauna bakin gado tare da fadin, na gaji yau Sosai,8 ta wuce na baro Abuja, kuma da safe zan wuce na zone Kawai sabida kin nuna zuwan nawa yana da muhimmanci. Na ce, to Kayi wanka zaka warware. Ya ce to. Kafin ya fito wanka na kawo masa tuwo daman shi nayi a daren miyar zogole. Sai da yaci na fitar da kwanukan, sannan na shiga gurin Mujidat tana zaune da waya tana chatting, na ce, ya kamata fa ki dinga bacci. Ta ce, ba zan yi hira da kawayena ba? Na ce, kuyi tayi, akawo yaro babanshi yazo. Ta kalli yaron sannan ta kalleni, ya yi bacci. Na Isa gurin yaron na dauko shi, ban tsaya jiranta ba na kai shi. Aliyu ya mike tsaye zumbur likacin da ya kalli yaron duk yadda Sadiya Ke bashi labarin kamannin shi da dan bai zaci har hakaba. Ya kalli yaron kusan minti 1, sannan ya miko mini tmkr yana tsorace,na maida hannuwana baya. Kayi masa addu'a kamar sauran yaran ka duk dadai baka samar da shi ta hanyar da shari'a ta amince ba, sannan ka yi masa hudu ba,ya daga murya rikeshi mana Sadiya. Na juya na fita. Abin mamaki sai ga Mujidat labe tana lekenmu, na tsaya turus ina kallonta, ita ma ta yi tsuru-tsuru na ce, a'a dama kina min labe? Ta soma Sosa kai, sai kuma ta shiga borin kunya, kin zo kin daukarmin yaro ba dole inbiba? Na ce, kina zargin zan cutar miki da yaro ne? Yaya ya fito ya mika mata yaron "ungo yaron ki kar ku tada min da yara suna bacci. Ta amshi danta ta tafi, ni kam a gurin na tsaya na ma rasa tunanin da zanyi, tun yanzu kenan kafin a daura Auren? Shi kam bai so yanda ya yi ba kada ma mu tada masa yara suna bacci, maimakon ya gargadeta kan cewa Kar tasake yi min labe, bai yi hakan ba sai ya shige abinsa. Ni kam dakin yarana na nufa amman ko zama ban yi ba sai ga kiranshi, sai da wyrta kusa tsinkewa sannan na daga. Meyene? Yace, zomana,sai da na dan bata lokaci, sannan na je. Kai kawo na samu yana yi a cikin dakin, ina shiga ya nufo ni ya kama hannuwana. Sadiya asirin da muka rufa zai tonu sabida kamannina da yaron nan ya dauko,ina ganin gara mu fadawa Iya Kawai ita kuma Mujidat ta yi tafiyarta tunda dama dan Kar Iya su sani ne zan aure ta, ni wallahi bana son ta, zata iya tarwatsa min iyali,na zame hannuna daga nasa na zauna bakin gado tare da rike kaina na ce, Yaya ba dan Kar asirin ka ya tonu Kadai ba ne na ce ka aureta, don gudun kada kuci gaba da haihuwa a titi babu aure, don nasan bazaku rabuba. Shima ya zauna, sai dai in itace baza ta rabu dani ba Sadiya, amman wallahi ni tuni na barta,na girgiza kai, Yaya yin Aurenku yafi a kan barin shi, don Mujidat ta tabbatarmin da hakan kuma na San zaku iya… hawaye suka soma zubomin cikin rawar murya na ce. kuma duk laifin kane. Ya kwanto ni jikinshi, wallahi Sadiya nayi nadama matuka, kuma naji kunyarki Sosai ki yi hakuri kidaina kuka, Kecefa kike Karfafa min gwiwa,kike bani shawara. Ya dago fuska ta. Hankalina yatashi da yawa ganin kamannin yaron nan,nasan sai dai mutane su ji mu Kawai, ammababu wanda zai yarda cewa ba yaro na bane. Ya share min hawaye. Ki yafe min. Na ce, Yaya ni dai alfarma Kawai zan roka a gurin ka guda biyu. Da sauri ya ce, na miki alkawarin yi miki su fadi inji. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na ce, na farko duk rintsi kada ka juya min bayako ka wulakanta ni. Ya rike kafaduna muna kallonjuna, insha Allahu Sadiya ba zan miki ba ko bisakuskure insha Allahu. Nace sai na biyu, izini zakayi min in nemi koyarwa a makaranta, ko L.E.A tanan unguwar Mu'azu. Ya yi shiru yana nazari, canya ce, kin gane Sadiya ba wai ina son hanakibane, nafison ki nutsu a gida wallahi bana sonmatata tana yawo. Na ce, akwai dalilina, ka gaKwanan nan zamu zama mu biyu a Kasan ka,duk wata bukata da zan nema a wurinka dole neka yi mana mu biyu, inko inada nawa zan yibukata ta ba tare da na takuraba. Ya ce, wannanbai kai dalilin da zan bar ki ba sai dai in bar kisbd tun farko na amsa cewa nayi miki alfarmarda kika nema,da dai tun farko na san wannancealfarmar da bazan yardaba, sai dai kimarki tawuce in amince, sannan in dawo in ce a'a, kijekiyi koyarwa ki, amma ki tsare mutuncinki danawa.Na sauke ajiyar zuciya 'nagode mijina, Allahya saka da Alheri. Ya lumshe ido sannan yabude. Yanzu wane suna za'a sa masa?Na ce, a'a wannan shawarar tsakaninkane daMujidat, da safe ka sameta ku tattauna. Bai cekalaba sai ya kwanta rigingine.Da safe falo ya zauna yace in kirata,ta fito tanayatsina cikin Riga da wnd ta zauna, ya ce, wanesuna kika zaba? Ni kam mikewanayi. Ya ce,zomana My choice. Na ce, ina zuwa. Dakina nashigana bar su dan zancen na su ne.Ta mike dagaInda take ta koma kujerar da Ke daf da shi tace,Sweety kaine zaka bashi suna in dai nice nafison sunanka don yaron yafi kama da kai. Darlingkabiyani dakabani mai kama da kai. Ya waiwayoya daga mata hannu, tsaya!baki dacikakkenhankali ko? Ni ne nake bada haihuwa?Ki sawayaron ki duk sunan da kike so amma ban danawa kin gane ko? Ta ce, to ina son a samunAbdul-kareem. Ya ce, ya yi Allah yaraya shi.taceameen. Sai maganar auranmu. Ya mike tace, nazata tun ranar dana haihu zamuyi maganar shineyanzu na kawo maganar za ka tashi? To bari kajidaurin auren nan in ya wuce gobe za ka jimamakin abinda zai faru.Ya shigo daki, ina jiyoduk yadda sukayi nace, Yaya ka amince nima inason a daura a wuce gurin kawai,ya ce, ba zanyiyanda takeso ba, tana ganin itafa wata cikakkiyarmarakunyace. Bata San cewa ina daga mata kafabane sabida Ke,nace, dan Allah kai dai gara a yiko a wuce gurin. Sam ban zaci za a yi wani sunaba, don haka ban tanadi wani batun sunaba,kuma da zai tafi yace Usman zai kawo rago shima bai yi min batun suna ba, amma muna dakayan abinci na ce masa ya siyo mata sababbinkayan sawa ita maijegon,yace bazai siyoba, kodan kyalle.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washegari tin misalin 8 na safe naji bugun gida,dama na rufo kofar gidan ina sauri zan kai yaramakaranta don munyi latti, kafin in bude sai gaMujidat ta fito da gudu tana cewa, oyoyo Momy!Kaucewa nayi ta bude, ashe 'yan uwanta ne dagaLagos su 4, Mamanta,Babanta, Kawarta daKanwarta suka kalleni nima na kallesu, don haukahar uban suka shige cikin gidan, nasa yarana amota na fice cike da takaicin da ya Aliyu ya jamana. Har na dawo raina a bace. Mujidatnasamu a kicin tana ta fasa kwai ita da kanwartasuna hada abincin karyawa, ban kula su ba, nashige dakina cike da bakin ciki. Ko da naji bugungida ban fito ba a zatona wadansu danginnasune, amma sai na ji wayata tana ruri na dagaashe Usman ne yace Madam ki bude gida gaRagonnan,nabude ya shigo da Ragon muka gaisayace kuyi hakuri banzo barkaba, wallahi Sadiyatakaici ne ya yi min yawa bana son ko ganinmatar nan, bare Dan, sanann ga kunyarki. Nayimurmushi tare da cewa, Haba dai, gurinabakomai ya Usman. Aunty Abida fa? Ya ce, sunalafiya,naji tana cewa zatazo anjima. Na ce, yauwaDan Allah Yaya ina jiranta yanzu, bari in kiramaijegon ka ba ta, dama danginta sun zo. Ya ce,daga ina, oho bansan garinsu ba. Nace dashi. Naleka dakin sunyi dirshan a kasa suna tacin abincisuna zuba yare har da uban, a raina na cetabdijan! Hauka. Na ce Mujidat kizo inji YayaUsman. Ta ce, in yazo ganin yarone ya shigomana, ni bazan fitoba. Na ce, Rago ya kawomuku, shima sauri yakeyi. Ta mike tana yatsinata fito. Ni kam ban koma gurin su ba sai da na jiyana kirana. Madam na tafi.,na fito nace to Yayamungode, amma lallai ina jiran Aunty, yayi dariyazan fada mata kiyi ta hkr Kinji? Na ce ba komai.Sati 1 Kawai da suka yi a gidan naga takaici,gulma gurinsu ga shegiyar kazanta. Babanta waiya so ya ga Aliyu saboda a yi daurin aure su zasutafi ,kuma ganinsa baza su iya dawowa ba, shikuma yaya yace dansu Bazai bar aikinshiba saidai na lallabasu da cewa su tafi in Ya zo sai a jecan garin. Haka kuwa sai tafiya suka yi, ya so mahar Mujidat ta bisu can, amma da yake ta san shiin har ta sa kafarta tabisu to sam ba zai nemetaba, don haka tace aifa sam ina nan na baka lkcka gama zaman ka dawo muyi aure.Yafi wata sannan ya dawo, lokacin Abdul-Hakeemyayi wayo sai gogewa yake yi, don ma ba ta sanbashi nono sai madara, wai bata san nononta yalalace, na ce Allah Sarki wata rana ma ke kankisai kin lalace bare wani nononki. Aliyu kamtuburewa yayi cewa ba zai auri mujidat ba, nimana tubure cewa ban yardaba, matsalar da tajanyo rigima har sai da Usman yazo gidan.Usmanya cewa Aliyu, alkawari Kayi tun farko, kumamusulmi ne kai ka san muhimmancin alkawari,sannan matarka tana da gaskiya ba za ku rabuba. Mujidat da Ke daki tana jiyo wa kuwa tafito,ta ce, ai mutuwa ce Kawai zata raba su,kuma ta dibarwa kanta lokaci in har ya cika baice komai a kan auran su ba za ta maka shi akotu, sanan zata nemi yan jaridu manema labaraita ce shine a matsayin wanda yayi mata wayoyayi mata ciki bisa alkawarin zaiaureta, ammayanzu yaki cikawa.Take Aliyu ya tashi ya watsamata mari, sannan yace bazai auretaba, taje tayiduk abinda take ganin zai fitar da ita,da kyarUsman ya tausheshi, ni kam daki na shige inakukan takaici mijina wanda nake girmamashi dadaraja shi, amma ga wata banza datti tanawulakantashi,a fili na ce shi ya jawa kanshi.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Sun yanke za'a kai sadakin ta can lagos, ammatare zasu har da ita da Usman da kuma su YayaSuleiman. Aliyu ya ce amma sai dai ta fadawadangin ta kada suyi maganar jariri, duk ina dakiina jiyo su,lokacin ne na soma sabon kukasaboda kishin mijina ta dai tabbata lallai mijinaauran zai yi.Ya same ni a daki bayan tafiyar Usman cikinnhalin kuka, ya tsorata mutuka, ya dagoni yanatanbayata dalili, ce masa na yi kaina ne kurum kemini wani irin ciwo.ya kawo min magani ya bani abaki, sannan ya kwantar da ni.Cikin dare na farka naganshi zaune, na dafashi,lafiya Yaya?Ya ce, Sadiya, ina ganin har in mutu ba zan dainanadamar laifin da na aikataba, ina cikin danasanin zinar da na aikata da banyi ba da ban fadacikin wannan halin ba, yanzu tunanina da waneyare zan fahimtar da Iya cewar zan auri wannanyarinyar? Tsoron tunkararta nake da zancenAunty wallahi,ban san me yasa a duk lokacin damijina ya shiga damuwa hankalina kan tashitausayinsa ya cikani,gaskiya da mutane sukecewa In kana son mutum kana tausayinsa. Sai nakwantar da kaina a kirjinsa, sannan nace. Donwannan Yaya Kar Ka damu, in Allah ya kaimu dasafe zan samu Iya, ko kuma muje tare da kai. Yace, Sadiya bana son yadda nake ta saki karya donki fitr da ni. Na ce, Allah zai dubani ya yafe minkaryar insha Allah, tunda dan gyara nayi ba donbatawaba,Ya rungumeni yana fadin, Sadiya Ke cerayuwata, Ke ce abar alfaharina. Na ce, nimakaine rayuwata. Muka kwanta cike da damuwa azukatanmu.Goma tagota muka fito zuwa gidan Iya. Yayaya yimutukar kyau cikin shadda waganbari mai kalarsararin samaniya(sky blue), Hula mu hadu abanki,itama kalar kayan, wanda kyan shi ya tonatsadar shi, yana ta kamshi. Ni kuwa Atamfa nasha Purple mai ratsin fari, Takalmi da Hijabinakuma farare, muka jero tamkar sabon aure mukanufi gidan Iya.Tana zaune kan sallaya ta idar da salar walahada fara'ar ta dubemu tana cewa. Masha Allah inazaku haka tabarakallah amma kunyi kyau. Mukasa 'yar dariyar yake dan nayi Imani yadda naketsananin fargaba, hakan nanma Yaya yake ciki.Nace gurinki muka zo. Yaya ya ce daga nan zamu je kasuwane ne sai muji ko kina son waniabun?. Ta ce, bana bukatar komai Gadanga. Dukwani abu da zan nema ka ajiye min, ga firji da kasai min ina ta saida ruwan sanyi ina samun nabatarwa, ba abunda nake bukata Allah ya shimuku albarka yasa yayanku su goyaku.Muka ceameen,tace, yan uwnka sun zo sun fada mincewa ka kai musu kayan abinci su duka ko?yayiyar' dariya, 'Iya wannan aikin Sadiya ne, ta ceduk wata in dinga sai musu kayan abinci shi nemuka fara da wannan watan. Iya ta kalle ni dadariya, 'Hali Dubu rubutun dutse, halinki dubuduk na alkhairi, na san sai ke 'yata. 'Ta kalliAliyu. Dadin auran mace tagari kenan zata dingabai wa mijinta shawara ta gari. Aliyu ya dube ni,sannan ya kalli Iya, 'Wannan gaskiyane Iya. Nace,'Yanzun ma gurin ki muka zo kan wanibatu…..tace, to, ya aka yi? Na kalli Yaya, shi maya kalle ni na ce, 'Ka fada mata. Ya ce, 'A'a bansan ta inda zan fara ba ki fada mata kawai in taamince shi kenan. Iya ta ce, 'Ku fada min mana,kun daga min hankali. Na sunkuyar da kai, 'Iyadama mun yi shawara da Yaya ne a kan cewa zai….za ya… 'Sai na yi shiru. Ta ce, 'Inajin ki. Nace, 'Zai auri bakuwar nan ta gidanmu sabida tanada hankali kuma…..' Da tsawa ta katse ni, 'Ke!Da kata kin san me ki ke fada kuwa? Waye zaiauri wa?Na kalle ta 'In..Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Yaya ne (Na nuna shi) zai auri Mujidat, tana dahankali Iya sosai. To ya ce yana son kara aure shine na ce ya aure ta. Iya ta rabka salati,sannan tace, 'Amma ban taba sanin ke mahaukaciya ba cesai yau, ni ban taba jin inda aka ce ga wata maceta ce mijinta ya yi mata kishiya? Ta sake zabgasalati tare da riqe haba tana kallona. 'Ko ni nanda nake tsohuwa bakeba a ce babanku zai dawoduniya zan amince ya yi min kishiya? Dan hakaban yarda ba. Muka kalli juna da Yaya, ta ce,'Meye matsalar ka da har kake son kara aure? Kohar yanzu bata son haihuwar ne? Ya ce, 'A'awallahi bata da laipin komai kuma ba inda takasa, dama sabida raya sunnah ne kamar yandayake cikin musulunci, yarinyar nan kuma Iya tamusulunta ne in ta auri wanda ba na kwarai baza ta dauka haka halin musulmi yake, amma muza mu yi mata mu'amula ta kwarai yanda ba zata yi da ta sanin musulunci ba. Iya ta ce, Eh, aidama ke Sadiya ba a yada ke gurin magana,ni fadan ke nake fadan nan amma ke na lura kamarzuga ki nake, wai ke ba kya kishin mijinki ne?nayi'yar dariyar yake, sannan na ce 'Ina kishinsamana amma hakan ba zai hana shi ya kara aureba. Ta yi shiru tana kallon mu can ta ce, 'Ni faban yarda da yarinyarba, kallonta nake kamarwata 'yar bariki ko wadda ta buga duniya. Mukakalli juna,Ya ce, 'Ai kin san zaman Lagos, sannanba ta dade da Musulunta ba.Nace, 'Eh, ba ruwanta Iya. Ta ce, 'Oho! In ma da ruwanta ke ki kasani tunda kin ji kin gani ai shi kenan, ni me zance, Allah yasa alheri. Yauwa, kwanaki yayankukece min 'yan uwanta sun zo na ce shi ne donrashin mutunci ai sazo su min godiya. Muka sakekallon juna ni da Yaya, na ce, 'Af wannan laifinane Iya ni ce ya kamata in rako su kiyi hakuri. Tarike baki tare da cewa, 'Uhum! Abind ya same kikar Allah yasa ya samu sauran dangi. 'Na ce Iyana gode bari mu tafi. Haka muka bar Iya bakibude tana mamakina,ni kuma na ce masa mutafin dan kar ta canza ra'ayi,duk da ta amince,amma ba wai ina murna ba, bani da yanda zanyida ya wuce in kauda da kai a yi auran, na sanmata da yawa za su ga baike na amma ina sansu sani DA KISHIYAR WAJE GARA TA GIDA.Daganan gidansu Anty Abida ya ce mu tafi,,ni daimuna tafe ne ba kamar yandamuka taho dazuba, ba wata hira bare annuri. Mun samu Usmana gida don haka muna shiga suka fita. Aliyu yakalli Usman 'Aboki, Iya fa ta yarda da batunMujidat. Cikin mamaki Usman ya kalle shi tare dfadin, 'Kai haba? Aliyu ya ce, 'Allah da gaske.Usman ya ce, 'Banzata ba, ya aka yi ta aminceda sauri haka? Ya ce, Kai bari kawai,yarinyar nanSadiya aboki ba ni d abind zan biya ta, ita ce tashawo min kan Iya har ta amince da batun,sai nalura da akwai wasu shakku daga zuciyarta, Allahyasa ba ta gane cikina Mujidat ta haifa ba.Usmanya ce, 'Ka kara rike matarka da kyau,ina fadamaka a wannan zamanin ba za ka samu tamkarta ba, ina fada maka ko Abida matata ba za ta yiwannan jan aikin ba, tana fada min sai dai ta cetana karfafawa Sadiyane dan tasan za ta iyakuma hakanne mafita. Aliyu ya ce, Allah ya ba niikon riqe ta da gaskiya. Usman ya ce, Ameen,yanzun mu tafi gidan su Yaya Sulaiman mu jiyanda za a yi. Aliyu ya ce to, Allah ya rufa asiri.Abida ta dube ni ina kuka, kallo na kawai take yibata hana ni ba kuma bata bani hakuri ba. Sai danayi mai isa ta. Sanan na share hawaye na,sanan ta dafa kafada ta. Sadiya kada kiga cewaban baki hakuri na barki ne ki rage radadin dakezuciyarki, gaskiya ne in ka zubar da hawaye yanarage bakin ciki, amma in tambaye ki mana? Nakalle ta da jajayen idanuna, ta ce kukan nan namenene kike yi? Murya ta a dishe tana rawa nace, anty… Abida ina da matukar kishin YayaAliyu,Dan ban san irin son da nake yi mashi ba,kukaba yakunshi abubuwa dadama, amma kishinmijina shine a gaba, wai mijina zamu raba dawata, inna tuna haka hanjina na kaduwa, da nasani ban amince ya aure taba…. Sabon kuka yakubuce mun.Tace kijure, Allah yasan nufinki,karki bari yaga karaya daga gareki, domin bamijinkiba har mijina ya ce kin burge shi kullumcikin yabonki yake tare daba mijinki shawararcewa yayi maki kyakkyawar ruko, dan haka kicigaba da dannewa. Na ce, to anty zan kula,yanzu na sha kanshi ya amince in nemi koyarwa,sai dai ban san ta ina zan fara ba. Ta ce kada kidamu shugabar makarantar firamare ta L.E.Aunguwar Mu'azu kawar yaya ta ce zanyi matamagana sanan karamar hukumar Kaduna ta kuduma babban wan su Usman yana gurin ne kumanasan zai tai maka. Na ce, to, aikuwa nagodeAnty Abida Allah yabar kauna. Tace amin. Haba aiba komai wallahi. Nan muka wuni nakasa cinkomai, Anty Abida har Dan wake tayi min waitaga inaso, amma da kyar naci uku ina taunawatamkar ina tauna magani, ko ruwa na sha saiinga tamkar magani . Anty kanta ta shigadamuwa tana min fadan kan in kashe kai na abanxa. Na ce mata. Anty kiyi hakuri cikinkwanakin nan ko gida na bana iya cin abinci in nadauki littafin marubutan nan in dan duba saikomai ya tsaya min inkasa fahimtar me nakekarantawa mai makon in karanta litafi sai dai shilittafin ya dinga neman karantani da ko ina dayar matsala inna karanta sai ya dan rinka debemin kewa. Ta ce ai duk ki ajiye batun littafikirumgumi mai kankat wato, ALKUR'ANIRKAREEM. Na sauke ajiyar zuciya,, tabbas AntyAlkur'ani yana sanyaya zuciya mu kan musalmibamu da kaico sai godiya ga ubangijin da yayomu a musulmi. Ta ce haka ne Allah kasa mumutu a cikin musulumci muna a musulmai. Na ceamin.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Kafin su dawo ta sani na wanke fuskata nayi yarkwalliya, duk da fara'ar da nadingayi sai da yayaya gane nayi kuka, duk lokacinda na kalle shi saiin ga idanunsa na kan fuskata har dai ya kare yace Sadiya kukan me kikeyi? Muka kalli juna daAnty abida ta ce, sam bata yi kuka ba me kagani?Yayi dan yake shi dole murmushi, ko ba jami'intsaro bane ni, kun san daini ba yaro bane. Nashare zan cen da cewa, yaya mu tashi dan yarana jira na in daukosu. Ya ce madan saurareni.Abida ta kalle shi ya ce, nifa bana son abin dazata shiga matsala, in auren nan zai kawo matadamuwa wallahi sai a fasa duk abin da zai faruya dade bai faruba kowa ya ji cewa nayi wa wataciki ta haihu, daga nan fa? Na runtse ido, donAllah yaya mu bar maganan nan, nace maka badamuwa nake ciki ba, ka yarda dani. Usman yace aboki ina ga dai na dawowa da hannun agogobaya din nan a bar shi. Abida ta ce ai sadiyajaruma ce bata cikin wata damuwa, kumamalamai sun sha fada muna cawa in Allah yarufa maka asiri yayin da ka aikata wani laifi to kaikada kayi kokarin tonawa kan ka don haka barinbatuna haka shine mafi a a'ala. Haka dai mukabaro gidan nasu bayan sun yi mana rakiya.Saty daya bayan nan suka shirya tafiya lagos, saidai ban da ya Sulaiman saboda suna son yan dahaduwar su da dangin mujidat zai kasan ce, hakanan basa son yanda ya Sulaiman ya san cewa danda ta haifa na shi ne. Sun tafi da Usman da shiAliyun da kuma Mujidat da Danta. Sai dai lissafinda aka yi masa ya same wuce hankali, domin koauren Sadiya bai kashe wannan kudin ba, sannankudin sa da ke accout yayi shirin siyan wani gidane da aka yi masa tallansa can kasan su asabuwar unguwa da ke nan unguwar Mu'azun. Yakalli Usman ya ce aboki ni fa ba zan iya biyanwayan nan kudinba. Usman ya ce, to ka kirata tafada musu baza ka iya yin al'ada ba. Ya kalliwaliyin ya ce a kirata. Sai suka ce ai su al'adar suba a magana da amarya sai su waliyanta. Usmanya ce to su basa yin wanan al'adar sadaki kawaizasu biya. Sauran suka ce sam ai tunda ta haihua tasu al'adar yin biki dolene, kuma abubuwanal'ada dole ne, domin ita mai albarka ce maihaihuwa ce, sannan ba dama ya ce ya fasa tundata haihu.Shi da Usman suka kalli juna a ran shi ya ce lallaiya debowa kanshi ruwan dafa kanshi. Usman yace kawai ka basu inya so sai ka sai fili bana son asamu matsala. Nan dai ba da son ran shi ba yaamince bayan sun fita suka tafi banki in da yaciro kudi suka dinga yi masa lissafi yana ba su,nan fa suka ce jibi za su yi hutu, suka amince ahaka. Ni kam ko da suka dawo bai fada min bagurin Anty Abida na samu labarid Usman ke fadamata, na ce shi dai ya sani can da yawarsa.Idanu na zuba ina kallonsa yau da na ga yanzunyana dan zakewa tare da rawar kai, sam ban zataba, ya sa a yi gyaran gida. An yi fenti na kwashekayan yarana daga dakin da ta zauna tunda nanza'a sa ta, ya ce da ya so canza min gado,ammain yi hakuri ko daga baya ne. Yaba ni dubutalatin,na yara ashirin na karba na aje tare dacewa mun gode. Na dauki waya ta ina dannawaya ce, Wai Sadiya akwai wani laifi da nayimakine?na kalleshi' Me ka gani? Ya ce, Na ga tunjiya da na zo ba wata fuska a gurinki?Na maidakaina ga kallon wayata,sannan na ce, Akwai abinda ban makaba daga cikin wanda na sabayimaka?Yace, A'a,kin min komai MY CHOICE, saidai ni na gane kamar ba ki da walwala. Na ce, Baka yi min komai ba. Ya ce, To anjima zan tafi, Nace, Allah ya kai mu. Har ya kai bakin kofa na ce,Au! Na manta in fada maka an dauke ni ammaba aprimary ta nan unguqar Ma'azu ba, ta canTudun wada. Ya tsaya yana kallona, nima shinake kallo don son jin ta bakin shi,a zuciyata inacewa yanzun dai a ce ya hana ni, tabdijan! Da saiya ji magana. Tamkar ya sani sai ya ce na sankina zaton zan hana kineko? Ai ba ni da yandazan yi tunda na rigana yi miki alkawari,amma kisani raina baya so. Ban ce kala ba na ci gaba dadanna wayata shi kuma ya fita.Ban tabbatar da cewa ina da kishi ba sai dalokacin auran ya gabato,wallahi ko abinci kasa cinayi duk datausar da Aisha ke min da kuma AntyAbida dan ganin na kwantar da hankalina, ammana kasa, bana bacci sosai duk da cewa bananunawa Yaya damuwata sai dai shi duk lokacinda muka yi waya sai ya yi min korafin in dainadamuwa in kwantar da hankali,To kurum nake cemasa, amma zahirin gaskiya zantukansa ma soyamin rai suke yi.Ana gobe daurin aure zasu tafi can Lagos din inakallo shi yana ta shige da fice yana shiri,an zubasababbin dinkuna an sai Huluna da Takalma saiina mamakin mutumin da na dinga shan kan shida kyar shi ne yake zumudi. A fili na ce Allahyasa abin ya tsaya nan. Ya fito cikin shiri inakwance kan gadon yara ya ce 'My Choice munshirya,na dago na kalle shi, yayi matuqar kyaucikin Shadda Wagambari Blue shar kaladaya dahularsa mu hadu a banki, kamshinsa ya cikagidan, kishi ya kama ni mai tsanani,na kau da kaigefe. Ya ce, 'My choice yaya ne? Ban tanka masaba sai zuciyata ta ce gwada shi ki gani da yakecewa in na ce ya fasa zai fasa,in ya so duk maabin da zai faru to ya faru. Ya tallabo fuskata.'My Choice, yaya ne? Na ce, 'Ni fa gsky na saketunani a kan wannan auran, gaskiay ina tsoronabin da zai biyo baya. Zai fi kyau a barshi.Zumbur ya mike tsaye daga russunawar da ya yi,na kalle shi ga mamakina fuskarshi daure, ya ce,'Me ki ke nufin maidani? Karamin mutum? Kin samun yi magana yanzun kuma kizo ki ce ke kinajin tsoro, ya kamata ki fadi haka ne tun kafinyau, sai dai ki yi hakuri,mamakida tsoro suka sana kasa daina kallonsa sannnan ga hawaye yanata zuba tamkar an bude famfo, na girgiza kaitare da sauke ajiyar zuciya,sai kuma ya zaunakusa da ni tare da dafa kafadata. My choice bananufin cutar da ke kece kika karfafani kika nunamin yin auran nan shine mafita, to me zai sayanzun ki bijiro min da wani sabon batu bayanaski ya zo gaban goshi? Kuka ya kwace min nashiga rera shi, tsam ya makaleni jikinsa yanalallashina. Sadiya in kin ce baki so wallahi abarshi. Ya ciro wayar shi yasoma dannawa. Bari nafadawa Usman ya kira Yaya Sulaiman ya fadamasa cewa nafasa.ina jiyo shigar wayar ta somaringing a can,da sauri na dago na amshi wayarda sauri na katse. Ya ce, yaya kuma za ki katsekibani in dakatar dasu su daina shiri. Na cecikinshagwabar kuka, Ni fa ban ce ka fasa ba.yasahannunsa ya dago fuskata,To me kika ce?Na kallicikin idon shi 'In ka aure ta zaka daina sona? Saikurum naji bakin shi cikin nawa, minti1mukadauka, sai wayarshi ta shiga ruri,ya sakeni tareda daukar Wayar. Usman ina zuwa. Ya katse yakalleni. My Choice in na yi rantsuwa bazan yikaffaraba Ke ce 1 tak nake so, kum na soma sonki ne tun lkcn da kika soma zama mace. Da farkoban fahimci ina sonki bane sai da Usman yakwadaita mini da nazo iya ta ki sai na samu kainada kasa hakura, wannan ya tabbatar min cewaina mutukar sonki,Ke ce zabina, kada ki damu daMujidat sam ba na son ki hada son ta da naki, Keba ita ba in miki ta mahaukaci duk duniya bawata mace da nake so ko kuma zan sota sama dake, ki rike wannan a cikin zuciyarki,so 1 tak Ke nake yiwa shi.,lumshe ido na yi inma karya Yayayafada min to na yarda don gaskiya maza da acezasu gane furta son ka ga matar ka komaidadewar aurenku yana susutar da mace komaishekarunta ta ji ta tamkar sabuwa,ammamatsalar maza musamman irin na yankinmu basa iya cewa matar su suna sonta, ko wasukalamai na soyayya irin wanda suke yi mata yayinyakin neman aurenta da zarar sunga cewa sunaurenta shi Kenan ta tsufa Nima haka na jitamkar farkon aurenmu duk damuwar dake cikinzuciyata sai ta gushe, sabida ina son a so ni,inason a nuna min soyayya, ina son a fada minkalaman so. Nasa hannu a kumatun shi na shafaina kallon cikin idon shi, Yaya na gamsu dakalamanka, Allah ya tsare hanya gobe zakudawo? Ya ce, insha Allah ko jibi, tunda da nisa inmun taso da yamma ko da dare sai safe zamuiso. Na ce shi Kenan. Ya mike tsaye, me zan sayomiki a can? Na ce, gdnsu lesuka, in ka siya minzanyi murna. Ya ce insha Allah zan zabo mikimasu kyau. Na ce to nagode. Har waje na rakashi. Sai dai duk da haka kasa bacci nayi darenranar sai damuwa da sake saken zuci.Washe gari kuwa data kasance ranar daurin aureba zan iya lissafa tashin hanklin da na shiga ba.Da safe kasa zama na yi a gidan na tafi gidan Iyawai don in manta da batun auren amma duk dahaka na kasa sukuni, har Iya ta fahimta, saikurum naji ta ce. Sadiya, hakika kishi wani abu nemai rai, amma yana da sauki in kin saukakashi,ina son ki nutsu ki rike girmanki. Shawarar da zanbaki ki kara zage damtse gurin kyautatawa mijinkikada ki dauki halayen wasu matan masu cewa inmiji ya kara aure zasu daina yi masa komai suceya je can matar da ya auro tayi masa, wannankuskure ne, don in aka samu wadda ta sanhannunta kafin ki samo mijinki sai wani ikonAllah,ki zama a gidanki Ke ce uwar kowa. Inanufin duk abinda ya taso na kudi ko matsalarlalacewar wani abu a gida Kar ki tsaya jiransa kiyida kudinki in yaso in yazo kya karba ko yaturomiki, sannan ba'a fata in har sabani ya shigatsakaninki da ita tunda an ce zo mu zauna zo musaba, to kada ki sake ki fara kai kara Kinji ko? Nace, to. Yauwwa sabida in kinyi nazari cikinya'yanki mai yawan kawo kara duk gaskiyarshi saikinji haushinsa. Na ce, haka ne. To ki rike hakurida addu'a ki dinga yawaita karatun Alkur'ani maigirma, ki zauna da ita zuciya1, sannan ga aikin kima, ai ni naji dadin barin ki da yayi wannankoyarwar, na ce, nima naji dadi iya, don ina dayara gara dai yanzu da muke mu 2 aikin ya daukemasa matsalolina in ina samu ba sai na jira shiba, kudin da ya bani ma nawa da yara wai muyisiyayya su dai na Dan sai musu wani abu, sonake in hada jari in dinga saye da siyarwa. Iyatayi dariya tare da cewa, da kyau Sadiyayyena.Haka nayini Iya tana kwantar min da hankali tareda bani shawarwari sai kusan 10 na dare na debiya'yana ta raka mu har gida, nima na sake rakota hanya.ina sa hakarkarina a kan gado na daukowayata nakunna dama yinin ranar kashe ta na yi.Nan fa sakonni suka soma shigowa na yaya saina Aisha da Anty Abida, na su na soma dubawa.Tanbayata suke ina naje sun zo ba nanan? Na yidan murmushi, a fili na ce da kun zo gidan Iya nikam ba zan yi wani taro ba, sai na soma dubanashi,duk kusan yana nuna damuwane akan yakira bai sameni ba. Sai na karshe da yake cewasun taso 9 suna hanya, akwai yiwuwar su isokafin 9 na safe, kuma suna tare da wasu dagadanginta dan Allah ta tanadar musu abinci. KiranAbida ya katse karatun sakon da na keyi, na dagamuka gaisa, ta ce min, ina na shige yau? Na ceina gidan Iya,tace to, ki yi sammakon tashi donmijinki zasuyi shigowar safe ne, nace Anty mezanyimusu?tace karin kumallo mana kiyi zuciya1kada ki sa kishi ciki, bakin kine, kin kuma sandarajar baki a musulunci. Na ce to Aunty zanyi.Tin 4 na tashi na fara firar dankali da nayi sallahkuma na hau suya, har kaji biyu nayi musufarfesu, kwai ma isasshena yi musu kwai da kwaina dafa ruwan tea mai yawa, sannan na gyaragidana nayi wa yara wanka na zabo mususababbin kaya nima na sheka nawa adon.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Takwas daida na ji tsayawar motoci,gabana yayanke ya yi wata muguwar faduwa,sai na haukaranta Hasbunallahu wa ni'imal wakil. Na mikena je na bude musu kofa gabana yana tafaduwa,zuciyata tana maimaita addu'a.suka shigosuna yi min sannu, wasun su suna kallona waniiri,amma duk da haka na saki raina ina yi mususannu da harshen Turanci.Najee na bude musudakin suka yi sororo a tsakar daki don gaal'adarsu miji ke shiryawa mace daki ya zubakomai, ita kuma iyayenta su yi mata kayan sawa,nan fa suka soma yare, duk da bana ji ammaganin yanda suke magana suna tabe baki nafahimci zancen nasu bana dadi ba ne, najenasoma fito musu d kuloli. Sai gasu Yaya sunshigo, na kirkiro fara'a ina yi musu sannu dazuwa. Falo suka je suka zauna na gabatar mususuma da abin kari, na kula yaya ya ji dadinyanda na saki jikina na kuma yi musu abinkari.Nan nabarsu nayi daki,bayan Mujidat dadanginta sun gama karyawa sai suka samu suAliyu da Usman suna yi musu korafin ba su gakmai a dakin ba.Usman ya ce, Mu a nan da kayaamarya take zuwa. Suka ce su kam ba haka bane, nan suka fito masa da akwatunan amaryahar da na mijin da na Maman shi da kuma nadanginsa. Aliyu ya ce shi kenan zai siya dagabaya, amma yanzun a kwaso na dakinsa a samata,sukace bakomai. Ina dakin nashi ya shigowanda zuwa yanzun ya zama nawa,ya zauna.Sadiya kin ji wata sabuwa. Na kalle shi, ya ce,Wai ni zan sai mata gado. Na ce, ina zaton hakaal'adar su take don mun taba yin zancen da wata'yar ajinmu da muka yi N.C.E take ba mu labarinal'adunsu, miji ke yin kayan daki kuma sadakinsu yana da tsada, amma mace za ta ja jari da suita ce za ta rike gida,wasu kuma jarin daban mijizaibada, wadanda ba Musulmi ba sun fiyi,Musulminsu kamsai sunyi aure suke tarewa gidanmazajensu,yace,nidai yanzun ya za'a yi? Na ce suzo su dauki wannan gadon. Na tsura masa idocikin mamaki,sai ya ce, ko ya ki ka gani? Na mikena nufi dakina bayan na ce, Me zan ce kai daabinka. Na shiga dakina na soma kallon dakin inalissafa yanda zan gyara shi ni da yarana da nabar musu gadona tunda dama katifu gare su. Saiga shi ya shigo.Haba Sadiya,me zai sa kiyankemin wannan hukuncin? Nazo miki dashawara amma sai ki yi watsi da ni kitaho abinki? Na ce, Yaya kainefa da abinka kuma ka bamatarka, mene ne laifina dan na taho? Yace, Ok,kije amma ki sani kada nan gaba ki ce na dainakawo miki Shawara,kin sani dai ke ce kurum naketunkara da duk matsala ta. Shiru na yi dan nasanin hakan ta faru lallai ba zan zama uwar gidaba.Ya mike zai fita na ce, Yaya'' ya dawo,Mene ne?Na ce, Shi kenan ka yi hakuri. Ya zauna tare dakamo hannuna, Nagode da ki ka fahimce ni,yanzun ya ki ke ganin za'ayi? Na ce, Ka ba ta,nikawai sai naringa kwana a nan da yarana. Yatsura min ido, To nifa? Na ce, Ba komai ka yi takwana dakinta. Ya yi dan murmushi, Har yanzunbaki huce ba.Na yi 'yar dariyar yake, Bana fushida kai. Yace, Zan siyo katifu yau a sa can dakin inkomai ya warware zan canza gadajen gidan.Na ceto maimakon ka ba ta tsohon gadon ba gara kasai mata katifar ba? Amma yanda ka gani, Ya cena riga na fada musu ne na ce to su dauka bari.In zo in kwashe kayan na wardrobe din. Ya ce,A'a, gado kawai da katifa za ta dauka. Na ce, Shikenan, Allah ya rufa asiri. Ashe tashin hankaliyana gaba,sai lokacin bacci, Mujidat ta kira shi awaya wai tana jin bacci, ya kalle ni muna zaunekan gado,sannan yaci gaba da magana. To kikwanta mana. Ta ce, Ba dakin ka zan kwana ba?Ya ce, A'a yanzun bani da daki in danginki suntafi na kwana adakinki. Mamaki da haushi sukacika ni, ga kishi kamar in hade raina, na ce, Kujedakin naka mana? Yaja tsaki tare da cewa, DonAllah ki bar wannan maganar. Na kwanta tare dajuya bayana na rungume yarana bankarasauraron shi ba, shi ma ya kwanta a daya gefenKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washe gari tun Asbahi suka soma shiri,sunakaryawa suka tafi, wata daya ce daga cikinsukadai ta yi min sallama da godiya, suna kama inazaton yarta ce dake illorin din, domin nayidawainiya dasu sosai ta fannin abinci. Ya tsayada su sun shiga gurin Iya sun gaisa duk da cewaba sa jin yaren juna, sannan ya wuce dasu zuwagareji. Ranar ne matan Yaya Sulaiman da su AntyAbida sukayi ta zuwa ganin Amarya. Anty Abidata yi ta yi min fada wai ya zan sa abu a cikinraina ga shi nan duk na rame, na ce Anty dole insa a raina, ba za ki fahimci zafinkishi ba, duk irinbayanin da zan yi miki, kuma bana fatan a yi mikiki ji.Anty Abida tace, Ameen,don Allah ina son kisaki ranki. Amarya dai tana daki bata fito ba, daza su tafi na raka su ganin amarya ta ci rigartada wando na bakin Jeans, danta yana cikin gadonshi ta yi ruf daciki kan gadon da suka kafa tanachatting, a yatsine ta amsa sallamar,sannan akagaisa,suka yi fatan alkhairi suka fita.Daran ranar ne ya hada mu a falo yana yi mananasihar zama lafiya, sam ban san me yake cewaba, ina can gurin tunani. Yau ga shi abin da nakekarantawa cikin littattafai ya zo kaina, ji naketamkar cikin mafarki, ashe dai nima za a minkishiya. Girgiza nin da yayine ya sa na dawo cikinhayyacina,cikin damuwa ya ce, Menebe? Nagirgiza kai ba komai. Ya ce, ina tambayar ki gameda kwana,na ce, Nawa nawa? Nayi hammakirkirarra, sannan duk yadda kace. Ya ce, To abar shi bibbiyu kamar yanda aka fi yi. Na ce shikenan. Ita dai tana ta jijjiga danta,na sake kirkirohamma, zanje in kwanta bacci. Ya kalli agogonbango; Da wuri? Na ce, Na gaji ne. Na kalliamarya wadda ta sha leshi kai ya ji gashin dokiya zubo har kafada, na ce, Sai da safe,ta dube nida 'yar yatsina eh, dama ban jira amsar ta ba nayi tafiyata. TABDI! Daran ranar kasa bacci na yihar zuga ni zuciyata ta dinga yi wai inje in labeinji me suke yi, amma sai na fi karfinta inda nayo alwala na yi ta sallah in nagaji in daukiAlkur'ani nayita karantawa,sai da na yi sallarAsubahi sannan na kwanat. Allah ya taimake niyarana suna cikin hutun makaranta ne, don hakada na tashesu muka yi sallah sai muka koma.Ban farka basai tara, ina tashi Mama ta tashi, saida na yimusu wanka sannan mukafito…..zandakata anan zuwa lokaci na gaba,fatanzaku kasance tare daniKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Darajar Yayana3-03Posted by ANaM Dorayi on 12:12 AM, 04-Apr-16Under: DARAJAR 'YA'YANA_________________NA ___________HALIMA K/MASHI Assalamu'alaikum,akaro na barkatai gani na dawo domin kawo muku cigaban labarinmu ,fatan kuna sane da inda muka tsaya. Yayi shiru. Na ce Hello, kana jina? Eh, kin fadawa Iya ne? Na ce, nanmuka amshi haihuwar tare, Kasan cewa taso ta gano cewa danka ne? Dan yaron yayi kama da kai fiye da duk yaran gidan nan.Da karfi yace Haba dai! Wlh, yaushe zaka zo? Yayi dan tsaki, gaskiya bani da ranar zuwa, zan turo miki kudi kiyi duk abinda ya dace. Nace, zuwan ka yana da muhimmanci, sabida Mujidat zata iya tana komaifa, inbata gankaba. Ya ce, to zan zo kafin suna inkuma dawo Gurin aikina. Nace to saikazo. Na kira auntyAbida na fada mata, haka ma Aisha kawata.Makota duk suna ta shigowa Barka. Su kausar ma nasa sunje sunga baby,na fada musu cewa kaninsune, suna ta murna har da kausar. Aisha ranar datazo barka tana daukan yaron tace, kai Sadiya yaron nan yana kama da Abban kausar. Nace, haka ake ta cewa, dama kin san mutane sun ce in mai ciki tana yawan kallon mutum ta kan haifi mai kama da shi. Ta yi Yar dariyar yake,tare da cewa, hakane kawata.Mai jego kam ina kallon ta sai harara take watso mana. Muna shiga dakina tace, Sadiya anya kuwa ba kanshin gaskiya a cikin lamarin matar nan? Kin san halin mazannan ko dai Dan sa ne? Ki yi hakuri kamarce naga tayi yawa. Nace, hum! Ke dai bari kawata, tsakanina dake nasan amanace, wlh dansane ciki yayo mata, yanzun data haihu zasuyi aure. Aisha amana na fada maki ko iya bata San wannan ba. Aisha ta zabura tare da fadin, kan uba! Lallai Sadiya ban taba sanin cewa Ke sakarya bace sai yau, yayowa wata ciki sannan ki yarda ta zauna maki a gida? Wallahi da ace nasan haka ne in nazo barka shegiya nake,kin ma daure masa gindi kenan gobe ya kara.Na ce, Aisha ki fahimta, uban 'ya'yanane,mijina kuma yaya zanyi? Nawa ganin rufin asirinshi Nawa ne, kuma na yara nane. Ta yi tsaki bana Jin zan fahimceki, in tazo gidan ta koreki kin ga ai sai kiji dadin rufa masa asirin. Na ce, nasan dama bazaki fahimceniba, shi yasa tun farko ban sanar da Ke ba, dan na sanki. Ta dauki yarta tasa a baya,ta suri jakarta da hijabinta, Ni kin ga tafiyata. Na bita ina fadin, "Dan Allah Aisha ki saurareni. Ki tayi ta tafi abinta. Na ce to shi Kenan in kin huce za muyi waya ta ce ni kar ki kira ni. Na dawo daki na kwanta kan gado ina hawaye, in na tuno Yaya zasuyi aure da Mujidat Abin na daga hankalina ya kuma sani kuka. Ranarr da suka cika kwana 5, sai ga Yayakusan 10 na dare, Ni ce ma na bude masa kofa, ya janyo ni jikinsa,ni kaina bansan me yasa jikina yayi sanyi ba kuma banyi wani farinciki da ganinsa ba. Ya dago fuskata, sannan yahaskani da wayarsa, lafiya my choice? Na sa hannu na tare hasken,lafuya mana Yaya mai ka gani? Na karbi jakar hnnunsa tare da cewa sannu da zuwa,bai amsa ba sai dai ya ce, na ganki cool ne, kamar ba kiyi farin ciki da gani na ba. Na ce, bacci na fara. Sannan nayi gaba na bude masa daki ya shiga. Ya zauna bakin gado tare da fadin, na gaji yau Sosai,8 ta wuce na baro Abuja, kuma da safe zan wuce na zone Kawai sabida kin nuna zuwan nawa yana da muhimmanci. Na ce, to Kayi wanka zaka warware. Ya ce to. Kafin ya fito wanka na kawo masa tuwo daman shi nayi a daren miyar zogole. Sai da yaci na fitar da kwanukan, sannan na shiga gurin Mujidat tana zaune da waya tana chatting, na ce, ya kamata fa ki dinga bacci. Ta ce, ba zan yi hira da kawayena ba? Na ce, kuyi tayi, akawo yaro babanshi yazo. Ta kalli yaron sannan ta kalleni, ya yi bacci. Na Isa gurin yaron na dauko shi, ban tsaya jiranta ba na kai shi. Aliyu ya mike tsaye zumbur likacin da ya kalli yaron duk yadda Sadiya Ke bashi labarin kamannin shi da dan bai zaci har hakaba. Ya kalli yaron kusan minti 1, sannan ya miko mini tmkr yana tsorace,na maida hannuwana baya. Kayi masa addu'a kamar sauran yaran ka duk dadai baka samar da shi ta hanyar da shari'a ta amince ba, sannan ka yi masa hudu ba,ya daga murya rikeshi mana Sadiya. Na juya na fita. Abin mamaki sai ga Mujidat labe tana lekenmu, na tsaya turus ina kallonta, ita ma ta yi tsuru-tsuru na ce, a'a dama kina min labe? Ta soma Sosa kai, sai kuma ta shiga borin kunya, kin zo kin daukarmin yaro ba dole inbiba? Na ce, kina zargin zan cutar miki da yaro ne? Yaya ya fito ya mika mata yaron "ungo yaron ki kar ku tada min da yara suna bacci. Ta amshi danta ta tafi, ni kam a gurin na tsaya na ma rasa tunanin da zanyi, tun yanzu kenan kafin a daura Auren? Shi kam bai so yanda ya yi ba kada ma mu tada masa yara suna bacci, maimakon ya gargadeta kan cewa Kar tasake yi min labe, bai yi hakan ba sai ya shige abinsa. Ni kam dakin yarana na nufa amman ko zama ban yi ba sai ga kiranshi, sai da wyrta kusa tsinkewa sannan na daga. Meyene? Yace, zomana,sai da na dan bata lokaci, sannan na je. Kai kawo na samu yana yi a cikin dakin, ina shiga ya nufo ni ya kama hannuwana. Sadiya asirin da muka rufa zai tonu sabida kamannina da yaron nan ya dauko,ina ganin gara mu fadawa Iya Kawai ita kuma Mujidat ta yi tafiyarta tunda dama dan Kar Iya su sani ne zan aure ta, ni wallahi bana son ta, zata iya tarwatsa min iyali,na zame hannuna daga nasa na zauna bakin gado tare da rike kaina na ce, Yaya ba dan Kar asirin ka ya tonu Kadai ba ne na ce ka aureta, don gudun kada kuci gaba da haihuwa a titi babu aure, don nasan bazaku rabuba. Shima ya zauna, sai dai in itace baza ta rabu dani ba Sadiya, amman wallahi ni tuni na barta,na girgiza kai, Yaya yin Aurenku yafi a kan barin shi, don Mujidat ta tabbatarmin da hakan kuma na San zaku iya… hawaye suka soma zubomin cikin rawar murya na ce. kuma duk laifin kane. Ya kwanto ni jikinshi, wallahi Sadiya nayi nadama matuka, kuma naji kunyarki Sosai ki yi hakuri kidaina kuka, Kecefa kike Karfafa min gwiwa,kike bani shawara. Ya dago fuska ta. Hankalina yatashi da yawa ganin kamannin yaron nan,nasan sai dai mutane su ji mu Kawai, ammababu wanda zai yarda cewa ba yaro na bane. Ya share min hawaye. Ki yafe min. Na ce, Yaya ni dai alfarma Kawai zan roka a gurin ka guda biyu. Da sauri ya ce, na miki alkawarin yi miki su fadi inji. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na ce, na farko duk rintsi kada ka juya min bayako ka wulakanta ni. Ya rike kafaduna muna kallonjuna, insha Allahu Sadiya ba zan miki ba ko bisakuskure insha Allahu. Nace sai na biyu, izini zakayi min in nemi koyarwa a makaranta, ko L.E.A tanan unguwar Mu'azu. Ya yi shiru yana nazari, canya ce, kin gane Sadiya ba wai ina son hanakibane, nafison ki nutsu a gida wallahi bana sonmatata tana yawo. Na ce, akwai dalilina, ka gaKwanan nan zamu zama mu biyu a Kasan ka,duk wata bukata da zan nema a wurinka dole neka yi mana mu biyu, inko inada nawa zan yibukata ta ba tare da na takuraba. Ya ce, wannanbai kai dalilin da zan bar ki ba sai dai in bar kisbd tun farko na amsa cewa nayi miki alfarmarda kika nema,da dai tun farko na san wannancealfarmar da bazan yardaba, sai dai kimarki tawuce in amince, sannan in dawo in ce a'a, kijekiyi koyarwa ki, amma ki tsare mutuncinki danawa.Na sauke ajiyar zuciya 'nagode mijina, Allahya saka da Alheri. Ya lumshe ido sannan yabude. Yanzu wane suna za'a sa masa?Na ce, a'a wannan shawarar tsakaninkane daMujidat, da safe ka sameta ku tattauna. Bai cekalaba sai ya kwanta rigingine.Da safe falo ya zauna yace in kirata,ta fito tanayatsina cikin Riga da wnd ta zauna, ya ce, wanesuna kika zaba? Ni kam mikewanayi. Ya ce,zomana My choice. Na ce, ina zuwa. Dakina nashigana bar su dan zancen na su ne.Ta mike dagaInda take ta koma kujerar da Ke daf da shi tace,Sweety kaine zaka bashi suna in dai nice nafison sunanka don yaron yafi kama da kai. Darlingkabiyani dakabani mai kama da kai. Ya waiwayoya daga mata hannu, tsaya!baki dacikakkenhankali ko? Ni ne nake bada haihuwa?Ki sawayaron ki duk sunan da kike so amma ban danawa kin gane ko? Ta ce, to ina son a samunAbdul-kareem. Ya ce, ya yi Allah yaraya shi.taceameen. Sai maganar auranmu. Ya mike tace, nazata tun ranar dana haihu zamuyi maganar shineyanzu na kawo maganar za ka tashi? To bari kajidaurin auren nan in ya wuce gobe za ka jimamakin abinda zai faru.Ya shigo daki, ina jiyoduk yadda sukayi nace, Yaya ka amince nima inason a daura a wuce gurin kawai,ya ce, ba zanyiyanda takeso ba, tana ganin itafa wata cikakkiyarmarakunyace. Bata San cewa ina daga mata kafabane sabida Ke,nace, dan Allah kai dai gara a yiko a wuce gurin. Sam ban zaci za a yi wani sunaba, don haka ban tanadi wani batun sunaba,kuma da zai tafi yace Usman zai kawo rago shima bai yi min batun suna ba, amma muna dakayan abinci na ce masa ya siyo mata sababbinkayan sawa ita maijegon,yace bazai siyoba, kodan kyalle.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washegari tin misalin 8 na safe naji bugun gida,dama na rufo kofar gidan ina sauri zan kai yaramakaranta don munyi latti, kafin in bude sai gaMujidat ta fito da gudu tana cewa, oyoyo Momy!Kaucewa nayi ta bude, ashe 'yan uwanta ne dagaLagos su 4, Mamanta,Babanta, Kawarta daKanwarta suka kalleni nima na kallesu, don haukahar uban suka shige cikin gidan, nasa yarana amota na fice cike da takaicin da ya Aliyu ya jamana. Har na dawo raina a bace. Mujidatnasamu a kicin tana ta fasa kwai ita da kanwartasuna hada abincin karyawa, ban kula su ba, nashige dakina cike da bakin ciki. Ko da naji bugungida ban fito ba a zatona wadansu danginnasune, amma sai na ji wayata tana ruri na dagaashe Usman ne yace Madam ki bude gida gaRagonnan,nabude ya shigo da Ragon muka gaisayace kuyi hakuri banzo barkaba, wallahi Sadiyatakaici ne ya yi min yawa bana son ko ganinmatar nan, bare Dan, sanann ga kunyarki. Nayimurmushi tare da cewa, Haba dai, gurinabakomai ya Usman. Aunty Abida fa? Ya ce, sunalafiya,naji tana cewa zatazo anjima. Na ce, yauwaDan Allah Yaya ina jiranta yanzu, bari in kiramaijegon ka ba ta, dama danginta sun zo. Ya ce,daga ina, oho bansan garinsu ba. Nace dashi. Naleka dakin sunyi dirshan a kasa suna tacin abincisuna zuba yare har da uban, a raina na cetabdijan! Hauka. Na ce Mujidat kizo inji YayaUsman. Ta ce, in yazo ganin yarone ya shigomana, ni bazan fitoba. Na ce, Rago ya kawomuku, shima sauri yakeyi. Ta mike tana yatsinata fito. Ni kam ban koma gurin su ba sai da na jiyana kirana. Madam na tafi.,na fito nace to Yayamungode, amma lallai ina jiran Aunty, yayi dariyazan fada mata kiyi ta hkr Kinji? Na ce ba komai.Sati 1 Kawai da suka yi a gidan naga takaici,gulma gurinsu ga shegiyar kazanta. Babanta waiya so ya ga Aliyu saboda a yi daurin aure su zasutafi ,kuma ganinsa baza su iya dawowa ba, shikuma yaya yace dansu Bazai bar aikinshiba saidai na lallabasu da cewa su tafi in Ya zo sai a jecan garin. Haka kuwa sai tafiya suka yi, ya so mahar Mujidat ta bisu can, amma da yake ta san shiin har ta sa kafarta tabisu to sam ba zai nemetaba, don haka tace aifa sam ina nan na baka lkcka gama zaman ka dawo muyi aure.Yafi wata sannan ya dawo, lokacin Abdul-Hakeemyayi wayo sai gogewa yake yi, don ma ba ta sanbashi nono sai madara, wai bata san nononta yalalace, na ce Allah Sarki wata rana ma ke kankisai kin lalace bare wani nononki. Aliyu kamtuburewa yayi cewa ba zai auri mujidat ba, nimana tubure cewa ban yardaba, matsalar da tajanyo rigima har sai da Usman yazo gidan.Usmanya cewa Aliyu, alkawari Kayi tun farko, kumamusulmi ne kai ka san muhimmancin alkawari,sannan matarka tana da gaskiya ba za ku rabuba. Mujidat da Ke daki tana jiyo wa kuwa tafito,ta ce, ai mutuwa ce Kawai zata raba su,kuma ta dibarwa kanta lokaci in har ya cika baice komai a kan auran su ba za ta maka shi akotu, sanan zata nemi yan jaridu manema labaraita ce shine a matsayin wanda yayi mata wayoyayi mata ciki bisa alkawarin zaiaureta, ammayanzu yaki cikawa.Take Aliyu ya tashi ya watsamata mari, sannan yace bazai auretaba, taje tayiduk abinda take ganin zai fitar da ita,da kyarUsman ya tausheshi, ni kam daki na shige inakukan takaici mijina wanda nake girmamashi dadaraja shi, amma ga wata banza datti tanawulakantashi,a fili na ce shi ya jawa kanshi.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Sun yanke za'a kai sadakin ta can lagos, ammatare zasu har da ita da Usman da kuma su YayaSuleiman. Aliyu ya ce amma sai dai ta fadawadangin ta kada suyi maganar jariri, duk ina dakiina jiyo su,lokacin ne na soma sabon kukasaboda kishin mijina ta dai tabbata lallai mijinaauran zai yi.Ya same ni a daki bayan tafiyar Usman cikinnhalin kuka, ya tsorata mutuka, ya dagoni yanatanbayata dalili, ce masa na yi kaina ne kurum kemini wani irin ciwo.ya kawo min magani ya bani abaki, sannan ya kwantar da ni.Cikin dare na farka naganshi zaune, na dafashi,lafiya Yaya?Ya ce, Sadiya, ina ganin har in mutu ba zan dainanadamar laifin da na aikataba, ina cikin danasanin zinar da na aikata da banyi ba da ban fadacikin wannan halin ba, yanzu tunanina da waneyare zan fahimtar da Iya cewar zan auri wannanyarinyar? Tsoron tunkararta nake da zancenAunty wallahi,ban san me yasa a duk lokacin damijina ya shiga damuwa hankalina kan tashitausayinsa ya cikani,gaskiya da mutane sukecewa In kana son mutum kana tausayinsa. Sai nakwantar da kaina a kirjinsa, sannan nace. Donwannan Yaya Kar Ka damu, in Allah ya kaimu dasafe zan samu Iya, ko kuma muje tare da kai. Yace, Sadiya bana son yadda nake ta saki karya donki fitr da ni. Na ce, Allah zai dubani ya yafe minkaryar insha Allah, tunda dan gyara nayi ba donbatawaba,Ya rungumeni yana fadin, Sadiya Ke cerayuwata, Ke ce abar alfaharina. Na ce, nimakaine rayuwata. Muka kwanta cike da damuwa azukatanmu.Goma tagota muka fito zuwa gidan Iya. Yayaya yimutukar kyau cikin shadda waganbari mai kalarsararin samaniya(sky blue), Hula mu hadu abanki,itama kalar kayan, wanda kyan shi ya tonatsadar shi, yana ta kamshi. Ni kuwa Atamfa nasha Purple mai ratsin fari, Takalmi da Hijabinakuma farare, muka jero tamkar sabon aure mukanufi gidan Iya.Tana zaune kan sallaya ta idar da salar walahada fara'ar ta dubemu tana cewa. Masha Allah inazaku haka tabarakallah amma kunyi kyau. Mukasa 'yar dariyar yake dan nayi Imani yadda naketsananin fargaba, hakan nanma Yaya yake ciki.Nace gurinki muka zo. Yaya ya ce daga nan zamu je kasuwane ne sai muji ko kina son waniabun?. Ta ce, bana bukatar komai Gadanga. Dukwani abu da zan nema ka ajiye min, ga firji da kasai min ina ta saida ruwan sanyi ina samun nabatarwa, ba abunda nake bukata Allah ya shimuku albarka yasa yayanku su goyaku.Muka ceameen,tace, yan uwnka sun zo sun fada mincewa ka kai musu kayan abinci su duka ko?yayiyar' dariya, 'Iya wannan aikin Sadiya ne, ta ceduk wata in dinga sai musu kayan abinci shi nemuka fara da wannan watan. Iya ta kalle ni dadariya, 'Hali Dubu rubutun dutse, halinki dubuduk na alkhairi, na san sai ke 'yata. 'Ta kalliAliyu. Dadin auran mace tagari kenan zata dingabai wa mijinta shawara ta gari. Aliyu ya dube ni,sannan ya kalli Iya, 'Wannan gaskiyane Iya. Nace,'Yanzun ma gurin ki muka zo kan wanibatu…..tace, to, ya aka yi? Na kalli Yaya, shi maya kalle ni na ce, 'Ka fada mata. Ya ce, 'A'a bansan ta inda zan fara ba ki fada mata kawai in taamince shi kenan. Iya ta ce, 'Ku fada min mana,kun daga min hankali. Na sunkuyar da kai, 'Iyadama mun yi shawara da Yaya ne a kan cewa zai….za ya… 'Sai na yi shiru. Ta ce, 'Inajin ki. Nace, 'Zai auri bakuwar nan ta gidanmu sabida tanada hankali kuma…..' Da tsawa ta katse ni, 'Ke!Da kata kin san me ki ke fada kuwa? Waye zaiauri wa?Na kalle ta 'In..Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Yaya ne (Na nuna shi) zai auri Mujidat, tana dahankali Iya sosai. To ya ce yana son kara aure shine na ce ya aure ta. Iya ta rabka salati,sannan tace, 'Amma ban taba sanin ke mahaukaciya ba cesai yau, ni ban taba jin inda aka ce ga wata maceta ce mijinta ya yi mata kishiya? Ta sake zabgasalati tare da riqe haba tana kallona. 'Ko ni nanda nake tsohuwa bakeba a ce babanku zai dawoduniya zan amince ya yi min kishiya? Dan hakaban yarda ba. Muka kalli juna da Yaya, ta ce,'Meye matsalar ka da har kake son kara aure? Kohar yanzu bata son haihuwar ne? Ya ce, 'A'awallahi bata da laipin komai kuma ba inda takasa, dama sabida raya sunnah ne kamar yandayake cikin musulunci, yarinyar nan kuma Iya tamusulunta ne in ta auri wanda ba na kwarai baza ta dauka haka halin musulmi yake, amma muza mu yi mata mu'amula ta kwarai yanda ba zata yi da ta sanin musulunci ba. Iya ta ce, Eh, aidama ke Sadiya ba a yada ke gurin magana,ni fadan ke nake fadan nan amma ke na lura kamarzuga ki nake, wai ke ba kya kishin mijinki ne?nayi'yar dariyar yake, sannan na ce 'Ina kishinsamana amma hakan ba zai hana shi ya kara aureba. Ta yi shiru tana kallon mu can ta ce, 'Ni faban yarda da yarinyarba, kallonta nake kamarwata 'yar bariki ko wadda ta buga duniya. Mukakalli juna,Ya ce, 'Ai kin san zaman Lagos, sannanba ta dade da Musulunta ba.Nace, 'Eh, ba ruwanta Iya. Ta ce, 'Oho! In ma da ruwanta ke ki kasani tunda kin ji kin gani ai shi kenan, ni me zance, Allah yasa alheri. Yauwa, kwanaki yayankukece min 'yan uwanta sun zo na ce shi ne donrashin mutunci ai sazo su min godiya. Muka sakekallon juna ni da Yaya, na ce, 'Af wannan laifinane Iya ni ce ya kamata in rako su kiyi hakuri. Tarike baki tare da cewa, 'Uhum! Abind ya same kikar Allah yasa ya samu sauran dangi. 'Na ce Iyana gode bari mu tafi. Haka muka bar Iya bakibude tana mamakina,ni kuma na ce masa mutafin dan kar ta canza ra'ayi,duk da ta amince,amma ba wai ina murna ba, bani da yanda zanyida ya wuce in kauda da kai a yi auran, na sanmata da yawa za su ga baike na amma ina sansu sani DA KISHIYAR WAJE GARA TA GIDA.Daganan gidansu Anty Abida ya ce mu tafi,,ni daimuna tafe ne ba kamar yandamuka taho dazuba, ba wata hira bare annuri. Mun samu Usmana gida don haka muna shiga suka fita. Aliyu yakalli Usman 'Aboki, Iya fa ta yarda da batunMujidat. Cikin mamaki Usman ya kalle shi tare dfadin, 'Kai haba? Aliyu ya ce, 'Allah da gaske.Usman ya ce, 'Banzata ba, ya aka yi ta aminceda sauri haka? Ya ce, Kai bari kawai,yarinyar nanSadiya aboki ba ni d abind zan biya ta, ita ce tashawo min kan Iya har ta amince da batun,sai nalura da akwai wasu shakku daga zuciyarta, Allahyasa ba ta gane cikina Mujidat ta haifa ba.Usmanya ce, 'Ka kara rike matarka da kyau,ina fadamaka a wannan zamanin ba za ka samu tamkarta ba, ina fada maka ko Abida matata ba za ta yiwannan jan aikin ba, tana fada min sai dai ta cetana karfafawa Sadiyane dan tasan za ta iyakuma hakanne mafita. Aliyu ya ce, Allah ya ba niikon riqe ta da gaskiya. Usman ya ce, Ameen,yanzun mu tafi gidan su Yaya Sulaiman mu jiyanda za a yi. Aliyu ya ce to, Allah ya rufa asiri.Abida ta dube ni ina kuka, kallo na kawai take yibata hana ni ba kuma bata bani hakuri ba. Sai danayi mai isa ta. Sanan na share hawaye na,sanan ta dafa kafada ta. Sadiya kada kiga cewaban baki hakuri na barki ne ki rage radadin dakezuciyarki, gaskiya ne in ka zubar da hawaye yanarage bakin ciki, amma in tambaye ki mana? Nakalle ta da jajayen idanuna, ta ce kukan nan namenene kike yi? Murya ta a dishe tana rawa nace, anty… Abida ina da matukar kishin YayaAliyu,Dan ban san irin son da nake yi mashi ba,kukaba yakunshi abubuwa dadama, amma kishinmijina shine a gaba, wai mijina zamu raba dawata, inna tuna haka hanjina na kaduwa, da nasani ban amince ya aure taba…. Sabon kuka yakubuce mun.Tace kijure, Allah yasan nufinki,karki bari yaga karaya daga gareki, domin bamijinkiba har mijina ya ce kin burge shi kullumcikin yabonki yake tare daba mijinki shawararcewa yayi maki kyakkyawar ruko, dan haka kicigaba da dannewa. Na ce, to anty zan kula,yanzu na sha kanshi ya amince in nemi koyarwa,sai dai ban san ta ina zan fara ba. Ta ce kada kidamu shugabar makarantar firamare ta L.E.Aunguwar Mu'azu kawar yaya ta ce zanyi matamagana sanan karamar hukumar Kaduna ta kuduma babban wan su Usman yana gurin ne kumanasan zai tai maka. Na ce, to, aikuwa nagodeAnty Abida Allah yabar kauna. Tace amin. Haba aiba komai wallahi. Nan muka wuni nakasa cinkomai, Anty Abida har Dan wake tayi min waitaga inaso, amma da kyar naci uku ina taunawatamkar ina tauna magani, ko ruwa na sha saiinga tamkar magani . Anty kanta ta shigadamuwa tana min fadan kan in kashe kai na abanxa. Na ce mata. Anty kiyi hakuri cikinkwanakin nan ko gida na bana iya cin abinci in nadauki littafin marubutan nan in dan duba saikomai ya tsaya min inkasa fahimtar me nakekarantawa mai makon in karanta litafi sai dai shilittafin ya dinga neman karantani da ko ina dayar matsala inna karanta sai ya dan rinka debemin kewa. Ta ce ai duk ki ajiye batun littafikirumgumi mai kankat wato, ALKUR'ANIRKAREEM. Na sauke ajiyar zuciya,, tabbas AntyAlkur'ani yana sanyaya zuciya mu kan musalmibamu da kaico sai godiya ga ubangijin da yayomu a musulmi. Ta ce haka ne Allah kasa mumutu a cikin musulumci muna a musulmai. Na ceamin.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Kafin su dawo ta sani na wanke fuskata nayi yarkwalliya, duk da fara'ar da nadingayi sai da yayaya gane nayi kuka, duk lokacinda na kalle shi saiin ga idanunsa na kan fuskata har dai ya kare yace Sadiya kukan me kikeyi? Muka kalli juna daAnty abida ta ce, sam bata yi kuka ba me kagani?Yayi dan yake shi dole murmushi, ko ba jami'intsaro bane ni, kun san daini ba yaro bane. Nashare zan cen da cewa, yaya mu tashi dan yarana jira na in daukosu. Ya ce madan saurareni.Abida ta kalle shi ya ce, nifa bana son abin dazata shiga matsala, in auren nan zai kawo matadamuwa wallahi sai a fasa duk abin da zai faruya dade bai faruba kowa ya ji cewa nayi wa wataciki ta haihu, daga nan fa? Na runtse ido, donAllah yaya mu bar maganan nan, nace maka badamuwa nake ciki ba, ka yarda dani. Usman yace aboki ina ga dai na dawowa da hannun agogobaya din nan a bar shi. Abida ta ce ai sadiyajaruma ce bata cikin wata damuwa, kumamalamai sun sha fada muna cawa in Allah yarufa maka asiri yayin da ka aikata wani laifi to kaikada kayi kokarin tonawa kan ka don haka barinbatuna haka shine mafi a a'ala. Haka dai mukabaro gidan nasu bayan sun yi mana rakiya.Saty daya bayan nan suka shirya tafiya lagos, saidai ban da ya Sulaiman saboda suna son yan dahaduwar su da dangin mujidat zai kasan ce, hakanan basa son yanda ya Sulaiman ya san cewa danda ta haifa na shi ne. Sun tafi da Usman da shiAliyun da kuma Mujidat da Danta. Sai dai lissafinda aka yi masa ya same wuce hankali, domin koauren Sadiya bai kashe wannan kudin ba, sannankudin sa da ke accout yayi shirin siyan wani gidane da aka yi masa tallansa can kasan su asabuwar unguwa da ke nan unguwar Mu'azun. Yakalli Usman ya ce aboki ni fa ba zan iya biyanwayan nan kudinba. Usman ya ce, to ka kirata tafada musu baza ka iya yin al'ada ba. Ya kalliwaliyin ya ce a kirata. Sai suka ce ai su al'adar suba a magana da amarya sai su waliyanta. Usmanya ce to su basa yin wanan al'adar sadaki kawaizasu biya. Sauran suka ce sam ai tunda ta haihua tasu al'adar yin biki dolene, kuma abubuwanal'ada dole ne, domin ita mai albarka ce maihaihuwa ce, sannan ba dama ya ce ya fasa tundata haihu.Shi da Usman suka kalli juna a ran shi ya ce lallaiya debowa kanshi ruwan dafa kanshi. Usman yace kawai ka basu inya so sai ka sai fili bana son asamu matsala. Nan dai ba da son ran shi ba yaamince bayan sun fita suka tafi banki in da yaciro kudi suka dinga yi masa lissafi yana ba su,nan fa suka ce jibi za su yi hutu, suka amince ahaka. Ni kam ko da suka dawo bai fada min bagurin Anty Abida na samu labarid Usman ke fadamata, na ce shi dai ya sani can da yawarsa.Idanu na zuba ina kallonsa yau da na ga yanzunyana dan zakewa tare da rawar kai, sam ban zataba, ya sa a yi gyaran gida. An yi fenti na kwashekayan yarana daga dakin da ta zauna tunda nanza'a sa ta, ya ce da ya so canza min gado,ammain yi hakuri ko daga baya ne. Yaba ni dubutalatin,na yara ashirin na karba na aje tare dacewa mun gode. Na dauki waya ta ina dannawaya ce, Wai Sadiya akwai wani laifi da nayimakine?na kalleshi' Me ka gani? Ya ce, Na ga tunjiya da na zo ba wata fuska a gurinki?Na maidakaina ga kallon wayata,sannan na ce, Akwai abinda ban makaba daga cikin wanda na sabayimaka?Yace, A'a,kin min komai MY CHOICE, saidai ni na gane kamar ba ki da walwala. Na ce, Baka yi min komai ba. Ya ce, To anjima zan tafi, Nace, Allah ya kai mu. Har ya kai bakin kofa na ce,Au! Na manta in fada maka an dauke ni ammaba aprimary ta nan unguqar Ma'azu ba, ta canTudun wada. Ya tsaya yana kallona, nima shinake kallo don son jin ta bakin shi,a zuciyata inacewa yanzun dai a ce ya hana ni, tabdijan! Da saiya ji magana. Tamkar ya sani sai ya ce na sankina zaton zan hana kineko? Ai ba ni da yandazan yi tunda na rigana yi miki alkawari,amma kisani raina baya so. Ban ce kala ba na ci gaba dadanna wayata shi kuma ya fita.Ban tabbatar da cewa ina da kishi ba sai dalokacin auran ya gabato,wallahi ko abinci kasa cinayi duk datausar da Aisha ke min da kuma AntyAbida dan ganin na kwantar da hankalina, ammana kasa, bana bacci sosai duk da cewa bananunawa Yaya damuwata sai dai shi duk lokacinda muka yi waya sai ya yi min korafin in dainadamuwa in kwantar da hankali,To kurum nake cemasa, amma zahirin gaskiya zantukansa ma soyamin rai suke yi.Ana gobe daurin aure zasu tafi can Lagos din inakallo shi yana ta shige da fice yana shiri,an zubasababbin dinkuna an sai Huluna da Takalma saiina mamakin mutumin da na dinga shan kan shida kyar shi ne yake zumudi. A fili na ce Allahyasa abin ya tsaya nan. Ya fito cikin shiri inakwance kan gadon yara ya ce 'My Choice munshirya,na dago na kalle shi, yayi matuqar kyaucikin Shadda Wagambari Blue shar kaladaya dahularsa mu hadu a banki, kamshinsa ya cikagidan, kishi ya kama ni mai tsanani,na kau da kaigefe. Ya ce, 'My choice yaya ne? Ban tanka masaba sai zuciyata ta ce gwada shi ki gani da yakecewa in na ce ya fasa zai fasa,in ya so duk maabin da zai faru to ya faru. Ya tallabo fuskata.'My Choice, yaya ne? Na ce, 'Ni fa gsky na saketunani a kan wannan auran, gaskiay ina tsoronabin da zai biyo baya. Zai fi kyau a barshi.Zumbur ya mike tsaye daga russunawar da ya yi,na kalle shi ga mamakina fuskarshi daure, ya ce,'Me ki ke nufin maidani? Karamin mutum? Kin samun yi magana yanzun kuma kizo ki ce ke kinajin tsoro, ya kamata ki fadi haka ne tun kafinyau, sai dai ki yi hakuri,mamakida tsoro suka sana kasa daina kallonsa sannnan ga hawaye yanata zuba tamkar an bude famfo, na girgiza kaitare da sauke ajiyar zuciya,sai kuma ya zaunakusa da ni tare da dafa kafadata. My choice bananufin cutar da ke kece kika karfafani kika nunamin yin auran nan shine mafita, to me zai sayanzun ki bijiro min da wani sabon batu bayanaski ya zo gaban goshi? Kuka ya kwace min nashiga rera shi, tsam ya makaleni jikinsa yanalallashina. Sadiya in kin ce baki so wallahi abarshi. Ya ciro wayar shi yasoma dannawa. Bari nafadawa Usman ya kira Yaya Sulaiman ya fadamasa cewa nafasa.ina jiyo shigar wayar ta somaringing a can,da sauri na dago na amshi wayarda sauri na katse. Ya ce, yaya kuma za ki katsekibani in dakatar dasu su daina shiri. Na cecikinshagwabar kuka, Ni fa ban ce ka fasa ba.yasahannunsa ya dago fuskata,To me kika ce?Na kallicikin idon shi 'In ka aure ta zaka daina sona? Saikurum naji bakin shi cikin nawa, minti1mukadauka, sai wayarshi ta shiga ruri,ya sakeni tareda daukar Wayar. Usman ina zuwa. Ya katse yakalleni. My Choice in na yi rantsuwa bazan yikaffaraba Ke ce 1 tak nake so, kum na soma sonki ne tun lkcn da kika soma zama mace. Da farkoban fahimci ina sonki bane sai da Usman yakwadaita mini da nazo iya ta ki sai na samu kainada kasa hakura, wannan ya tabbatar min cewaina mutukar sonki,Ke ce zabina, kada ki damu daMujidat sam ba na son ki hada son ta da naki, Keba ita ba in miki ta mahaukaci duk duniya bawata mace da nake so ko kuma zan sota sama dake, ki rike wannan a cikin zuciyarki,so 1 tak Ke nake yiwa shi.,lumshe ido na yi inma karya Yayayafada min to na yarda don gaskiya maza da acezasu gane furta son ka ga matar ka komaidadewar aurenku yana susutar da mace komaishekarunta ta ji ta tamkar sabuwa,ammamatsalar maza musamman irin na yankinmu basa iya cewa matar su suna sonta, ko wasukalamai na soyayya irin wanda suke yi mata yayinyakin neman aurenta da zarar sunga cewa sunaurenta shi Kenan ta tsufa Nima haka na jitamkar farkon aurenmu duk damuwar dake cikinzuciyata sai ta gushe, sabida ina son a so ni,inason a nuna min soyayya, ina son a fada minkalaman so. Nasa hannu a kumatun shi na shafaina kallon cikin idon shi, Yaya na gamsu dakalamanka, Allah ya tsare hanya gobe zakudawo? Ya ce, insha Allah ko jibi, tunda da nisa inmun taso da yamma ko da dare sai safe zamuiso. Na ce shi Kenan. Ya mike tsaye, me zan sayomiki a can? Na ce, gdnsu lesuka, in ka siya minzanyi murna. Ya ce insha Allah zan zabo mikimasu kyau. Na ce to nagode. Har waje na rakashi. Sai dai duk da haka kasa bacci nayi darenranar sai damuwa da sake saken zuci.Washe gari kuwa data kasance ranar daurin aureba zan iya lissafa tashin hanklin da na shiga ba.Da safe kasa zama na yi a gidan na tafi gidan Iyawai don in manta da batun auren amma duk dahaka na kasa sukuni, har Iya ta fahimta, saikurum naji ta ce. Sadiya, hakika kishi wani abu nemai rai, amma yana da sauki in kin saukakashi,ina son ki nutsu ki rike girmanki. Shawarar da zanbaki ki kara zage damtse gurin kyautatawa mijinkikada ki dauki halayen wasu matan masu cewa inmiji ya kara aure zasu daina yi masa komai suceya je can matar da ya auro tayi masa, wannankuskure ne, don in aka samu wadda ta sanhannunta kafin ki samo mijinki sai wani ikonAllah,ki zama a gidanki Ke ce uwar kowa. Inanufin duk abinda ya taso na kudi ko matsalarlalacewar wani abu a gida Kar ki tsaya jiransa kiyida kudinki in yaso in yazo kya karba ko yaturomiki, sannan ba'a fata in har sabani ya shigatsakaninki da ita tunda an ce zo mu zauna zo musaba, to kada ki sake ki fara kai kara Kinji ko? Nace, to. Yauwwa sabida in kinyi nazari cikinya'yanki mai yawan kawo kara duk gaskiyarshi saikinji haushinsa. Na ce, haka ne. To ki rike hakurida addu'a ki dinga yawaita karatun Alkur'ani maigirma, ki zauna da ita zuciya1, sannan ga aikin kima, ai ni naji dadin barin ki da yayi wannankoyarwar, na ce, nima naji dadi iya, don ina dayara gara dai yanzu da muke mu 2 aikin ya daukemasa matsalolina in ina samu ba sai na jira shiba, kudin da ya bani ma nawa da yara wai muyisiyayya su dai na Dan sai musu wani abu, sonake in hada jari in dinga saye da siyarwa. Iyatayi dariya tare da cewa, da kyau Sadiyayyena.Haka nayini Iya tana kwantar min da hankali tareda bani shawarwari sai kusan 10 na dare na debiya'yana ta raka mu har gida, nima na sake rakota hanya.ina sa hakarkarina a kan gado na daukowayata nakunna dama yinin ranar kashe ta na yi.Nan fa sakonni suka soma shigowa na yaya saina Aisha da Anty Abida, na su na soma dubawa.Tanbayata suke ina naje sun zo ba nanan? Na yidan murmushi, a fili na ce da kun zo gidan Iya nikam ba zan yi wani taro ba, sai na soma dubanashi,duk kusan yana nuna damuwane akan yakira bai sameni ba. Sai na karshe da yake cewasun taso 9 suna hanya, akwai yiwuwar su isokafin 9 na safe, kuma suna tare da wasu dagadanginta dan Allah ta tanadar musu abinci. KiranAbida ya katse karatun sakon da na keyi, na dagamuka gaisa, ta ce min, ina na shige yau? Na ceina gidan Iya,tace to, ki yi sammakon tashi donmijinki zasuyi shigowar safe ne, nace Anty mezanyimusu?tace karin kumallo mana kiyi zuciya1kada ki sa kishi ciki, bakin kine, kin kuma sandarajar baki a musulunci. Na ce to Aunty zanyi.Tin 4 na tashi na fara firar dankali da nayi sallahkuma na hau suya, har kaji biyu nayi musufarfesu, kwai ma isasshena yi musu kwai da kwaina dafa ruwan tea mai yawa, sannan na gyaragidana nayi wa yara wanka na zabo mususababbin kaya nima na sheka nawa adon.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Takwas daida na ji tsayawar motoci,gabana yayanke ya yi wata muguwar faduwa,sai na haukaranta Hasbunallahu wa ni'imal wakil. Na mikena je na bude musu kofa gabana yana tafaduwa,zuciyata tana maimaita addu'a.suka shigosuna yi min sannu, wasun su suna kallona waniiri,amma duk da haka na saki raina ina yi mususannu da harshen Turanci.Najee na bude musudakin suka yi sororo a tsakar daki don gaal'adarsu miji ke shiryawa mace daki ya zubakomai, ita kuma iyayenta su yi mata kayan sawa,nan fa suka soma yare, duk da bana ji ammaganin yanda suke magana suna tabe baki nafahimci zancen nasu bana dadi ba ne, najenasoma fito musu d kuloli. Sai gasu Yaya sunshigo, na kirkiro fara'a ina yi musu sannu dazuwa. Falo suka je suka zauna na gabatar mususuma da abin kari, na kula yaya ya ji dadinyanda na saki jikina na kuma yi musu abinkari.Nan nabarsu nayi daki,bayan Mujidat dadanginta sun gama karyawa sai suka samu suAliyu da Usman suna yi musu korafin ba su gakmai a dakin ba.Usman ya ce, Mu a nan da kayaamarya take zuwa. Suka ce su kam ba haka bane, nan suka fito masa da akwatunan amaryahar da na mijin da na Maman shi da kuma nadanginsa. Aliyu ya ce shi kenan zai siya dagabaya, amma yanzun a kwaso na dakinsa a samata,sukace bakomai. Ina dakin nashi ya shigowanda zuwa yanzun ya zama nawa,ya zauna.Sadiya kin ji wata sabuwa. Na kalle shi, ya ce,Wai ni zan sai mata gado. Na ce, ina zaton hakaal'adar su take don mun taba yin zancen da wata'yar ajinmu da muka yi N.C.E take ba mu labarinal'adunsu, miji ke yin kayan daki kuma sadakinsu yana da tsada, amma mace za ta ja jari da suita ce za ta rike gida,wasu kuma jarin daban mijizaibada, wadanda ba Musulmi ba sun fiyi,Musulminsu kamsai sunyi aure suke tarewa gidanmazajensu,yace,nidai yanzun ya za'a yi? Na ce suzo su dauki wannan gadon. Na tsura masa idocikin mamaki,sai ya ce, ko ya ki ka gani? Na mikena nufi dakina bayan na ce, Me zan ce kai daabinka. Na shiga dakina na soma kallon dakin inalissafa yanda zan gyara shi ni da yarana da nabar musu gadona tunda dama katifu gare su. Saiga shi ya shigo.Haba Sadiya,me zai sa kiyankemin wannan hukuncin? Nazo miki dashawara amma sai ki yi watsi da ni kitaho abinki? Na ce, Yaya kainefa da abinka kuma ka bamatarka, mene ne laifina dan na taho? Yace, Ok,kije amma ki sani kada nan gaba ki ce na dainakawo miki Shawara,kin sani dai ke ce kurum naketunkara da duk matsala ta. Shiru na yi dan nasanin hakan ta faru lallai ba zan zama uwar gidaba.Ya mike zai fita na ce, Yaya'' ya dawo,Mene ne?Na ce, Shi kenan ka yi hakuri. Ya zauna tare dakamo hannuna, Nagode da ki ka fahimce ni,yanzun ya ki ke ganin za'ayi? Na ce, Ka ba ta,nikawai sai naringa kwana a nan da yarana. Yatsura min ido, To nifa? Na ce, Ba komai ka yi takwana dakinta. Ya yi dan murmushi, Har yanzunbaki huce ba.Na yi 'yar dariyar yake, Bana fushida kai. Yace, Zan siyo katifu yau a sa can dakin inkomai ya warware zan canza gadajen gidan.Na ceto maimakon ka ba ta tsohon gadon ba gara kasai mata katifar ba? Amma yanda ka gani, Ya cena riga na fada musu ne na ce to su dauka bari.In zo in kwashe kayan na wardrobe din. Ya ce,A'a, gado kawai da katifa za ta dauka. Na ce, Shikenan, Allah ya rufa asiri. Ashe tashin hankaliyana gaba,sai lokacin bacci, Mujidat ta kira shi awaya wai tana jin bacci, ya kalle ni muna zaunekan gado,sannan yaci gaba da magana. To kikwanta mana. Ta ce, Ba dakin ka zan kwana ba?Ya ce, A'a yanzun bani da daki in danginki suntafi na kwana adakinki. Mamaki da haushi sukacika ni, ga kishi kamar in hade raina, na ce, Kujedakin naka mana? Yaja tsaki tare da cewa, DonAllah ki bar wannan maganar. Na kwanta tare dajuya bayana na rungume yarana bankarasauraron shi ba, shi ma ya kwanta a daya gefenKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washe gari tun Asbahi suka soma shiri,sunakaryawa suka tafi, wata daya ce daga cikinsukadai ta yi min sallama da godiya, suna kama inazaton yarta ce dake illorin din, domin nayidawainiya dasu sosai ta fannin abinci. Ya tsayada su sun shiga gurin Iya sun gaisa duk da cewaba sa jin yaren juna, sannan ya wuce dasu zuwagareji. Ranar ne matan Yaya Sulaiman da su AntyAbida sukayi ta zuwa ganin Amarya. Anty Abidata yi ta yi min fada wai ya zan sa abu a cikinraina ga shi nan duk na rame, na ce Anty dole insa a raina, ba za ki fahimci zafinkishi ba, duk irinbayanin da zan yi miki, kuma bana fatan a yi mikiki ji.Anty Abida tace, Ameen,don Allah ina son kisaki ranki. Amarya dai tana daki bata fito ba, daza su tafi na raka su ganin amarya ta ci rigartada wando na bakin Jeans, danta yana cikin gadonshi ta yi ruf daciki kan gadon da suka kafa tanachatting, a yatsine ta amsa sallamar,sannan akagaisa,suka yi fatan alkhairi suka fita.Daran ranar ne ya hada mu a falo yana yi mananasihar zama lafiya, sam ban san me yake cewaba, ina can gurin tunani. Yau ga shi abin da nakekarantawa cikin littattafai ya zo kaina, ji naketamkar cikin mafarki, ashe dai nima za a minkishiya. Girgiza nin da yayine ya sa na dawo cikinhayyacina,cikin damuwa ya ce, Menebe? Nagirgiza kai ba komai. Ya ce, ina tambayar ki gameda kwana,na ce, Nawa nawa? Nayi hammakirkirarra, sannan duk yadda kace. Ya ce, To abar shi bibbiyu kamar yanda aka fi yi. Na ce shikenan. Ita dai tana ta jijjiga danta,na sake kirkirohamma, zanje in kwanta bacci. Ya kalli agogonbango; Da wuri? Na ce, Na gaji ne. Na kalliamarya wadda ta sha leshi kai ya ji gashin dokiya zubo har kafada, na ce, Sai da safe,ta dube nida 'yar yatsina eh, dama ban jira amsar ta ba nayi tafiyata. TABDI! Daran ranar kasa bacci na yihar zuga ni zuciyata ta dinga yi wai inje in labeinji me suke yi, amma sai na fi karfinta inda nayo alwala na yi ta sallah in nagaji in daukiAlkur'ani nayita karantawa,sai da na yi sallarAsubahi sannan na kwanat. Allah ya taimake niyarana suna cikin hutun makaranta ne, don hakada na tashesu muka yi sallah sai muka koma.Ban farka basai tara, ina tashi Mama ta tashi, saida na yimusu wanka sannan mukafito…..zandakata anan zuwa lokaci na gaba,fatanzaku kasance tare daniKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana3-04Posted by ANaM Dorayi on 07:21 PM, 06-Apr-16Under: DARAJAR 'YA'YANA________________NA ___________HALIMA K/MASHI Tun a falo nasan cewa masu gidan sun jima da tashi,domin ga gurin da aka karya nan ba a kwashe kayanba,na shiga kicin na soyo wayara dankali da kwai, dama ni ban damu in ci wani abuba don bana jin yunwa, na hada musu Tea sannan ni kuma na sha ruwan Lipton, na kwanta ringine ina karanta wani post da Sheik Daurawa yayo a facebook, sai ga shi ya shigo, idanuna basa san kallonshi, ina jin su Kausar suna gaida shi ya amsa tare da sumbatar su a goshinsu su duka, sannan ya zauna bakin gado kusa da ni. My choice,ina ta shigowa kuna bacci da yaranki. Ban tanka masa ba ya ce, An tashi lafiya? A ciki na ce, Lafiya lau. Ya ce, ke kin ci abincin ne? Na ce Um, ya yi shiru yana tunanin me zai ce, ni ko da zai fita ma zan fi so. Sai ya ce, yauwa am, Sadiya jiya namanta ba mu yi magana ba. Ba tare da na dago ba na ce inajinka. Ya ce yanzun wane hukunci zamu dora Mujidat ko in ce ina za mu ajeta? Budurwa ko bazawara? Yana cewa haka na fuskanci nufinshi wato kwana nawa zaiyi, zuciyata ta soma tafasa,amma sai na fara karanta addu'a, na tashi na kalle shi. Mujidat budurwa ce, don haka sati daya za ka yi a dakinta, garabasa ma dazan yi maka ita ce ka gama hutunka kaf a dakinta. Ya ce, a'a ban yarda ba. Na koma na kwanta ba tare da na kara cewa komai ba. Ya amshi wayar hannuna yana cewa. Me ki ke gani ne cikin wayar ki, wanda ya fi ni? Juyowa na yi ina kallon shi,sai da ya gama karantawa,sannan ya ce, Banace kirufe wannan account din ba? Bana son kina hawa facebook fa. Yayi maganar tare da dan hade rai. Nace, To ni menakeyima a facebook din? Daga ganin abin da duniya ke ciki sai post din malamai,sai ko gidajen da akabude dan wayarwa da mata kai. Ya ce, Duk da haka dai na ce ki rufe zan sai miki kasunan wa'azi in namu sun miki kadan, sannan zan baki kudi ki sai littattafai na wayrwa da mata kai din, huldarki da internet din ne ba na so,ban amsaba,shi kuma ya fice. A raina na ce ka zaci abin da kakeyi a internet din haka kowama keyi? Na ajiye wayar batare da na goge ba, sai dai cikin zuciyata na dauki aniyar gogewa,amma ba yanzu ba. Duk zatona da naganta kicin tana girki duka gidan za ta yi, amma sai na ga ta juye kula daya ta nufi dakinta, don haka sai na tashi nayiwa yarana. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Bai shigo gidanba sai Magriba duk da dai yakirani ta waya da rana yace menadafa? Na cemasa taliya, shi dabagwanin taliya ba ne donhaka sai ya ce to bari ya ci tuwon sa gurin Iya.Ya sameni daki ina karanta littafin Hausa, suKausar suna ta wasa, nan suka tashi sunayimasa oyoyo, na dube shi tare da yi masasannu da zuwa. Ya amsa,sannan ya zauna. Kinganni sai yanzun? Na ce, Eh, ina zaton wani aikine ma ya taso maka. Ya ce, A'a, wallahi gidanne sam baya yi min dadin zama duk jina nake atakure, shi yasa naso in sayi wancan gidan gashi duk na kashe rabin kudin.Dariya ta subuce min cikin zuciya nace ai ba abanza aka kashe ba,tunda aure kayi, ko ba nankudin suka wuce ba? Shiru ya yi tunda ya sanbai fada min cewa kudinsa sun wuce a gurinauran Mujidat ba, sai ma ya dauko wani batun.Yauma baki cemin lesukan nan sunyi kyau ba?Nace, Na fada maka mana, ka dai manta ne kodai anan kakashe kudin? Da sauri ya ce, A'a niban ce ba. Wayar shi ta soma ruri ya dauka, saina ji ya ce, Ke ina zuwa nafa shigo gidan. Ina jinhaka na san cewa Mujidat ce, a raina naji zafimijina wata ke kira kuma tana da damar yinhakan, jin hawaye na son zubo min sai na mikena shige bandaki tare da cewa, Bari in yoalwalar Isha'i.A dakin Mujidat Aliyu ya zauna idanun shi yanakallon Abdul wanda daga jiya zuwa yau ya somason dan shi, ita kuma tana kwance rufda cikitana chating ya sa hannu ya amshi wayar, tatashi zaune. Honey ban waya ta, muna hira agroup dinmune, don Allah.Ya soma dannawayar yana dubawa,can ya dube ta, Har damaza fa na ga kuna hirar? Ta ce, Eh, ba za muyi hira ba,'yan group din mu ne fa? Ya kashewayar, sannan ya sa ta cikin aljihunsa, ta ce,Ban gane ba, amma kai ka sai min? Ya ce, Zansai miki wata da wani sim din yanzun karkashinakike ba zan yarda ki yi hulda da kowa ba,taceKana nufin har da iyayena,da sauran dangina?Aliyu ya ce, Bance zan hana ki hulda dadanginki ba, amma sai na tantancesu.tajatsaki,sannan ta zauna cikin fushi, ya isa gabantayasa yatsunsa ya damki lebenta, Kar ki sake yimin tsaki sabida yanzun ni mijinki ne yana dakyau kisan darajata. Taji zafin yanda yayi mata,har ta yi 'yar kara sannan ya saki ya kuma fita.Na yi hakuri tare da cijewa gami da kau dakaina game da Yaya da matarsa.Ranar da yacika sati dayama nace nakara masa wanisatin,amma ya ce sam ba ya so. Kafin hutun shiya kare wani aiki ya taso don haka ya shiryakomawa ya kira mu falo ya ce to ni zan tafi. Yakalli Mujidat. Kada ki sake in dawo inji watamatsala ta faru, sbd in na ga sabon abu daga kene. Na dade dasanin wace ce matata,sannanduk abin da ki ke bukata ki tambayeta. Sai abuna gaba bance kitafi ko'ina ba, don baki dakowaa garin nan, kin fahimta ko? Ta turo baki gamida bata rai,sannan ta ce yana yi mata gorindangi kenan? Ya ce in kin dauka haka to hakanne. Ya dube ni, Kici gaba da hakurin da nasan kida shi,sannan ki kama girmanki, kamar yandakikeyi, inda wata matsala ki sanar da ni,sannanyau kwanana daya a dakin ki tafiyar nan tataso,ina dawowa zan sauka dakinki in yi kwanadayan da ya rage,sannan in koma gurin ta,nace,to Allah ya tsare ya dawo da kai lafiya. Yara maya sallame su, kamar yanda ya saba muka rakashi har mota,har da Mujidat din sabe da dantaa kafada,duk da ba ta zo kusa da shi ba. Nace,baka sallami Abdul ba.nakalli Mujidat, Ki baBaban shi su yi sallama. Ya ce, A'a, bar shikawai. Ya tada mota, sam ban so yanda ya yiba,domin a gabanta ya rungumi sauran yaratare da sumbatar su, fuu! Ta juya ciki, tun kafinya tada motar,nabita da kallo,sannan nakalleshi. Yaya ka daina haka, yanzun mun zamadaya kuma wannan yaron ka ne kar ka gwadabambanci ko ka ce za ka yi kara dan ganinidona na san dai kana son danka,ya tada motartare da cewa, Na tafi.Na ce Allah ya tsare.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Gaskiya Mujidat ba ta bukatar muyi zamanlafiya yadda take mu'amalarta da yarana ammani na sawa kaina alwashin sai dai tayi da waniamma badaniba, duk da cewa na san ban girmeta ba,amma a gurina zubar da aji ne in tsayacacar baki da kishiya,gurin cin abinci dama tunyana nan bai hana kowa yin na shi ba.Da farkona so in masa magana kan cewa ya za a cemuna gida daya karkashin miji daya, amma muraba girki,sai kuma na ce bari dai in bar shitunda shi ke nemowa.sai kuma ta tsiri fita zuwagurin wasu 'yarbawa yarensu,sai ta kai dare.Randa ta fita na uku na yi mata magana,tanashiga dakinta na bita. Maman Abdul. Ta waigota dube ni,sannan ta ci gaba da kwantar da danta a kan gado. Na ce, Amma kin san mijinki yacekar ki fita ko? Ta ce, Na fita din zan ta zama agida ne? Ya amsar min waya,sannan ya cezaihana ni fita, ba zan iya zaman takuraba,nace,zaman aure shi ne zaman takura?Ta ce, Maman Kausar don Allah ki barni kawai,kije ki harkar ki.Jin haka sai na tafi na kyale ta.Yaya bai zo ba har sati biyu,duk da yanakiranmuta waya ko yaushe yana tambayata koakwai wata matsala a zamanmu da Mujidat,nacemasa babu wata matsala, ina zaton baifadamata cewa yana zuwa yau ba, tadaiga nahaukace da aiki,munyo kitso da lallae ni dayarana. Ina da nacin yin lalle dan na san mijinayana matukar so, ya ce min shi zan tayi masa agida,don haka su Kausar suna dawowa dagaIslamiyya suka cire kayan makaranta na shiryasu cikin sababbin kaya.Allah ya taimake ta tanashigowa ko minti goma batayiba na ji tsayuwarmotarsa,nafito daga dakinsa inda na kai turarenwuta nace su Kausar ga Abbanku,da gudu mukafita ni da su, nan ta fito kallonmu, duk da cewako a da ta saba gani lokacin renoncikinta.Dukkanmu muka rungume shi,tsaki ta jasannan ta juya cikin dakinta. Duk hidimar damukeyi bata fito ba, har lokacin da muka shiryafita zuwa gidan Iya, na ce baka duba su Abdulbafa.Yace, Uhm! Yaushe nashigo gidan? Ni zanje in duba su koko suzasuzo duba ni? A nan nayi Magriba na yi Isha'i,ba ta fito ba,in ma za tace ba ta sanna dawo ba da Kausar ta kai matatsarabar su ai ta san na dawo,nace, duk dahaka ka leka,Tsaki yaja,sannan ya fita abinshi.Na leka dakin, tana zaune bakin gado ta zabgatagumi ranta a bace, nace, Sai mun dawo za muje gidan Iya,ga mamakina sai naga taja waniuban tsaki tare da banko min harara, sai na jidariya ta subucemini, don haka na yi 'yar dariyatare da sakin labulan nata, ina jiyowa ta yi watakalma da yaransu wadda nake zaton zagi ne.Iya ta yi murna da ganinmu,sannan ta ce ina'yar uwarki? Nace, Tana gida, ta ce a gaishe ki.Tace,Ina amsawa. Ita bata fitane bakuzo daitaba?Yaya ya ce, Ba za ta zo ba. Iya ta ce,Sadiya ke ce zaki dinga janta in zaki fita, don tasaba d mutane tunda kin ga ba ta san kowa ba.Nace to Iya. Mun je gidan Yaya Sulaiman, YayaZakari, da kuma Yaya Sani, duk mun ziyarcesu,inda Yaya ya yi musu alkhairi. Ina jin dadinyanda Yaya ke kula da danginshi suna shi masaalbarka, sai dai bayamin kara yayi wamahaifina.amma na sha alwashin koyamasa.Daga nan muka dawo gida,kai har yanzunna tabbatar Yaya yana sona.sabida irin soyayyarda ya gwada min ta dare dayan da yayi adakina. Washe gari mun yini gida cikin jin dadida annashuwa, amma Mujidat taki fitowa, sailokacin bacci sannan ya nufi dakinta.Kuka ya sameta tanayi wiwi,ya isa kusa da itaya ce, Lafiya? Ta watso masa kallon banza damanyan idanunta da suka kada suka yi jajir, tace, Haka dama aurenku yake? Ka nuna mincewa matarka kawai kake so, babiba. Ya ce,Menayi miki? Ta ce, Tunda ka dawo ka ajiye nikamar kashi, matarka da yaranka kadai ka sani.Ya ce, Kece ki ka ja jikinki damu, na dawo kinkizuwa ki gaisheni.Ta ce, Ka fada min cewa zakadawo? Sai na fada miki dole sannan zaki gaisheni? To ni ba haka tsarina yakeba. Ta ce, Eh,amma ka iya fadawa matarka ai, tunda nagasun shirya,nima in ka fada min ai zan shirya. Yace, To shi kenan next time zan fada miki tundadakin ki zan sauka, dan gobe zan tafi. Ta tashita dawo daf da shi tasa hannu a kumatunsa,Aliyu ina son ka da yawa, nima ka daure kasoni. Ya yi murmushi, sannan ya ce, Ina son kimana, Ya kalli kitson ta. Har yanzu ba ki cirewannan gashin dokin ba? Bana son shi. Ta ce,To zan cire gobe. Ta dauko Abdul tasa masa acinya.Tunda ka dawo ba ka dauki yaronka ba,yakalli yaron cikin kauna, sannan ya soma yi masawasa da kumatun,sai dai koyaushe ya rike yarongaban shi yana faduwa, kuma yana tuna masacewa fa akwai wani asiri da ya boye. Ya kan jitausayin Mujidat a irin son da take masa, kumayana son ya kyautata mata ko don yanda tahakura da rayuwar bariki ta yarda zatayi zamanaure,har inzata zauna da su lafiya to zai mataadalci, don haka ita ma ya nuna mata soyayyadaidai gwargwado, wadda ita da kanta ta yardacewa ya soma sonta.Haka nan da zai tafi yasake tara muya yi mana nasiha,sannan ya tafi.Dama makarantar da aka dauke ni koyarwasunce sai andawo hutu, tunda tuni sun min dukwani abini da ya dace kafin a dauki duk wanimalami, don haka ana komawa hutu na somakoyarwa a matsayin sabuwar malama, aji biyuna nake dauka, wato 'yan safe. Don haka tunAsubahi inna tashi nake kammala yarana inasauke su in wuce tawa makarantar, sai daimatsala daya aikin gidana dole sai na nemi 'yaraiki kenan. Kodanayi wa Aliyu wannan batun saiya ce dalili kenan da baya san aiki ga matarsa,ba danbazai iya biyan 'yar aiki ba, a'a sai danba za a tsaya a duba masa gida da kuma yaraba. Na ce ni dai zan biya mai aikin cikinalbashina, ya ce ai ba wai ba zai iya biya ba neya fi son ya ganni a gida.Iya na fadawa a samomin 'yar aiki,tace in kuna da wadatar gurinkwanane sai ku dauko Nasiba 'yar gidan YayaZakari. Na ce ai matsalar gurin kwanan ne, na fison wadda ke kusa da gida,in ta yi aikin ta ta jegida. Iya ta ce haka ne. Ansamo min watayarinya 'yar matashiya, kullum zatazo ta yi minwanke wanke da shara,haka muka ci gaba datafiyar da rayuwa da dadi ba dadi, ina kumayabawa Yaya yanda yake kwatanta adalcitsakaninmu, amma kullum Mujidat gani take yiYaya ya fi sona da ita. Albashina na farko najena sayo kayan abinci da zannuwa turmi biyu.Ranar Yaya ya dawo ya tsaya yana kallon kayanabincin.Wanna fa? Na ce, Babana zankaiwa,tunda na yi aure ban taba yi masa waniabu ba. Ina kallon Yaya ya yi shiru yananazari,sannan ya ce, Nawa ne kayan nan? Nafada masa ya ce to kafin in tafi zan baki.Naceayi haka Yaya daka barshi. Ya ce, Nima ai 'danshi neko? Na yi shiru, ya ce, To zan ba ki ba zanso ba a ce kin riga ni kaiwa mahaifinki wannanalheirin. Na ce, To shikenan Allah ya saka daalkhairi. Ya ce ameen. Na ce, Ni dama ko da nakai da sunanka zan kai.ya ce, Yanzun ma dukba haka ba,wai ke za ki je Zariyan?Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347na ce, Eh, wai da. Ya ce, 'A'a gobe zan je in kaimusu. Na ce don Allah ka je da ni. Ya ce a'a,inace ke ce na ji Iya tana fada miki bikin kannankiguda biyu? Na ce cikin shagwaba, Allah SarkiYaya bikin fa sai daf da Azumi akwai saura. Yace, Eh, ki hakura sai lokacin. Na ce, Shi kenan.To yanzun in kabani kudin nan me ya kamata insiya? Yace, Oho! Miki, ki bude account mana. Nace eh, tozan bude.Cikin wannan lokacin na soma rasa gane kaina,ba sai an fada min ba na san cewa ciki gare ni,ban taba irin wannan cikin ba mai masifarlaulayi. Binta yarinyar da ke min aiki ita ce ke tadawainiyar aikinta, har ma jinyata. Mujidatkuwa ba ta zama,bata taba yimin sannu ba, saidai in jiyo tana ta yi wa yara wasa.Su Khausarsu ne suka sanar da Iya cewa ba ni da lafiya saiga ta. Ranar ita ce ta gyara min gida,sannan takira Mujidat tana ta yi mata fadan cewa. Meyasa 'yar uwar kina ciwo amma ba za ki taya taaiki ba? Sai ta ce wai ita ba ta sani ba, ko daIyan ta shigo tana fada na ce mata kar ta damuMujidat ba mai son aiki ba ce, don ko dakintaba kullum take gyarawa ba,Iya ta ce Allah yakayuta, ni sai in gakamar ba kwa zaman lafiya?Nace, Lau muke ni da ban cika zaman gidan ba,don dai ciwon nanne. Iya ta ce, To kin sanar amakarantar? Na ce, Har malamai sun zo dubani. Ta ce, Allah ya kara sauki, ga shi kinki zuwaAsibiti. Na ce to ko na je ba wani abu da za suyi min sai magani, to ko maganin ba zan iyashaba, ko fa ruwa na sha sai ya dawo. Nan Iyata yini kafin ta tafi..Cikin dare kuma tamkar ba zan kwana ba,Kausar da Binta mai aikina sune a kaina. Kausarnata kuka,ta je ta fadawa Antynsu amma ta kizuwa, tama ki bude kofa, duk da irinkwankwasawar da Kausar take yi, na ce su dauwaya ta kira Babansu,sabida gani nake tamkarba zan tashi ba. Ya daga kiran farko, Kausar tace, Abba, Momy fa ba ta da lafiya. Cikin muryarkuka ta yi maganar. Ya ce, tabani na amsasannan nace sufita,suna fita cikin muryar waddake cikin matsananciyar jinya na ce, Aliyu kayafemin bana zaton ciwon nan na tashi ne. Cikindaga murya na ji ya kirani da karfi, SADIYAA meke damunki? Cikin rauni na ce ka yafe min? Baiamsa ba ya kashe wayar. Can jimawa sai gaMujidat ta shigo, na san cewa shi ne ya kirata,nidai daga karshe bansan me ke faruwa ba ma,ashe wai suma nayi.Ihun Mujidat shi ne ya sasu Kausar tashi daga bacci.ta kira shi tana ihuwai bana motsi,kila na mutu ne,ya kidime sosaida jin hakan kuma nan take ya kira Usman,yasanar dashi duk abin da yake faruwa, cikindaren Usman ya zo yana buga gida Mujidat saitace da Binta mai aiki taje ta bude, cikin tsoroyarinyar ta ce waye? Ya ce nine Usman bude, tabude. Har dakina Usman ya shigo, Mujidat tanata ihu ya ce takama su sani a mota, ta ce bamutuwa ta yi ba? Usman ya ce sai na ji dagalikita.Asbahin fari na farka na ganni a gadonAsibiti,an samin ruwa. Usman da Mujidat nagani tana zaune shi kuma yana jingine dabango,ya zo kaina yana min sannu, na kalliruwan na gane ina Asibiti ne. Ya dubi Mujidat tafarfado. Mujidat wadda bacci yake fizgarta,ta ceuhm,uhum, tare da tabe baki,ta soma jijjigadanta, sannan ta ce, sannu Maman Kausar.Idona yana lumshe kai kurum na daga,ina jilokacin da Usman ya kira yaya fada masa cewana farfado. Yace shi ma yanzun haka ya wuceNasaraw daf yake da Unguwar Ma'zu , Usmanya ce muna asibitin Biba ne. Aliyu ya ce ka fadamin. Yaya ya rude da ganin yanda na dawo,yakama hannuna ya zauna bakin gadon, Sadiyame ya same ki? Na bude idanuna ina kallon shiya rusuno ya sumbaci kumatuna. Sannu kin ji?Ya kalli Usman. Sannu Aboki, na gode Allah yasaka da mafificin alkhairi.Usman yace , Haba dai sai ka ce wani abu? Allahdai ya ba ta lafiya. Aliyu ya ce ameen, na gode.Da ya samu labarin cewa ciki gare ni sai na gaYaya ya soma murna,tamkar cikin fari. Usmanneya taho da Mujidat wacce ke ta yin gyangyadia zaune. Tunda duku duku sai ga Iya wai daAsuba Binta da Kausar suka je suka fada mata,ita ce ma ta tashe mu daga bacci, domin bacciya sace mu Yaya na kan kujera ya dora kansa agadon, hannuna yana kan nasa kawunan mu ahade, motsinsa shi ne ya tashe ni, suka gaisa yafita sallah. Sai lokacin na tuna da 'yan yaranasu kadai kenan su ka kwana.Kafin yamma naji karfi sosai sakamakon ruwanda aka yi ta dura min mai dauke da sinadarinabinci,likitan ya sallamemu tare da ba mumagunguna. Tunda muka dawo gida yaya kejinyata,Sallah kurum yake fita har abin da zancishi ne ke girka min,, ya min wanka,abin yakunna Mujidat har ta kai su ga fada ya mareta,tun daga lokacin ta yi wa kanta alkawarin kawokarshen zaman shi da matarshi ko ta halinkaka. Yayan da zai yi kwana biyu sai da yayibiyar ya ga nadan murmure,sannan ya tafi..Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Duk abin da nake so sai da ya tanadar minisasshe sannan ya tafi. Kullum gidan ba yarabuwa da 'yan dubiya. Aisha ta yi ta yi miniskanci wai na narke sai ka ce cikin fari, Yaya shikuma ya daure min gindi tun da tazo ta ga yanaba ni abinci a baki shi kenan fa,nace na ji dai aiko wane ciki na fari ne tunda wuyar dana ke cikida wannan na fari ban sha ta ba.Na rarrafa kicin ina dafa taliyar Hausa, sai gaMujidat daga yawonta an zugo ta ta shigo dafushi, Mama tana wasa da abin kama shanyarta da ya fado daga igiyar yaronta, ban ma lurada shi a gurin ta ba sai na ga ta kwace tare darankwashin ta a kai tana zagin ta da Turanci.Maama ta yanka ihu raina kuma bace na cemata. Ke! Na nuna ta da yatsa. Ki shigahankalin ki, wannan 'yar yarinyar zaki doka?Wallahi ba zan dauka ba. Ta harareni tare da cemin ta doketa, kuma kada in ga wai nayiwamijina asiri yana mata wulaqanci in dauka za tatafi ta bar shi, to in sani ita fa ba inda za ta,domin shi kadai ta gani miji,sannan in shiryabarin gidan bada jimawa ba. Na yi dariya. 'Keko Agumin ku yayi kadan bare ke, ba da tsafi kuke takama ba? Mu zuba ni na riqe Allah.Tashiga daki fuu! Na yi mutuwar tsaye inamamakin lamarin,wannan ai ke ce kwarkwasafidda mai gida a gidansa,iInshaAllahu ta Allahba ta ki ba.Haka muka ci gaba da zama cikin husumakullum sai ta tsokaneni,in na yi kamar in hadata da mijinmu sai in kyaleta. Ashe ita kullum akayi saita kirashi a waya. Sai da ya yi wani zuwayake min zancen wai me ya hada mu da Mujidatne?nace me akayi, tace anyi wani abune? Ya ce,Eh tace kin canza yanzun kintsaneta, kiyi tazaginta kina mata gorin bana sonta,in ko harhakane bazanji dadiba, domin batun ina sontako bana sonta tunda yanzun ita ma matatacebai kamataba. Yafa bata rai wai dole sai ya karemutuncin matarsa,inzaiyi adalci ai nasan ya finuna so da kauna gare ni. Nayi 'yar dariyartakaici, sannan na ce, Tunda ka mance halinahar ka yarda da batunta shikenan. Amma in haradalcin zakayi kamataya yi ka tara mu,dama'yan sanda da bangare daya suke aiki in sun jita bakin me kara ya isar musu hukunci? Ya yishiru sannan ya ce, To muje falo a kirata, Na cea'a a barshi ni nayarda na dauki nauyinzunubin.ya ce ni dai na ce ku fito falo.A gabanta na maida komai kuma ba ta musaba,baisan tana fita ba sai lokacin danace inataje aka zugota. Nan fa ya zaro ido ina takezuwa? Na ce ga ta nan ita ta sani, hankalinshiya tashi ya ce mata gurin wani take zuwa? Tazaro ido wai a'a gurin yaren su ne, dama shiirin wannan auren haka kullum a yi ta zarginjuna, nan na tashi na bar su suna ta masifarsu.Kafin ya tafi sai da ya kafa mata dokoki har dana fita, amma yana tafiya ta sa kafa ta shuredokar,sabida jarabarta ma ni na lallaba na somazuwa aikina, yara ko na kwaso su sai in kai sugidan Iya in bana gida bana barin su a gida.sai dai wani abu da na lura da shi shi ne watadinkewa tsakanin Yaya da matar shi Mujidat,duk da cewa bai canza min ba, amma inamamakin sabuwar shakuwar in yana dakinta harwani zumudi yake yi,sannnan ya kan daukidanta ya fita da shi wani dare ma har saloon yakai ta, ko da dai ya min tayin zuwa na ce a'a,sannan ya kan dauke ta da yara su fita shoppingduk da dai ya kan min tayin zuwa,ce masa nakea'a sai sun dawo. Haka nan zasu zomin datsaraba,abin yana ta damuna hatta abincin tada yake cewa ba zai ci ba yanzun nadeshi yakeyi. Wani zuwa da ya yi sai na yi niyar gwada shiranar da ya dawo dakin Mujidat zai sauka sai nayi tuwon shinkafa da miyar Ogun, bakwai dawani abu ya iso gidan. Taliya ta dafa damagirkinta bai wucetaliya da shinkafa da miya ba,ga shi ta zabga uban attaruhu, ta saka wandoda riga an je an wanko kai, dan ma ba wanigashi neda ita ba da na doki ake gayun, kumaya hana sawa,da in ya dawo ni yake fara nemaa ko yana dakinta, yanzun kum in dakinta yakecan yake yada zangoi,sai daga baya sannan yazo. Ina sallar Isha'i ya leko, sai kuma ya shigociki ya zauna,sannan na gaida shi ya amsa tareda tambayar jikina na ce da sauki sosai, na kalleshi. In kawo maka tuwon shinkafa miyar ugunce? Kafin ya yi magana sai wayar shi ta somakara, da ya daga sai ya ce, Ya? Ina jin haka nasan Mujidat ce, ko me ta ce sai na ji ya ce'O.k,gani nan, Ya kalle ni.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Mujidat ce take jirana muci abinci, na so cintuwon amma yaya zan yi tunda girkin ta ne zaifi kyau mu ba ta hakkin ta ko? Raina ya sosumatuka, amma sai na danne na ce, Haka ne, naga ai kuna ta dasawa. Ya kalleni, Kamar yaya?Na ce,gani na yi kana ji da ita. Ya ce, LallaiSadiya,harma zakice haka yanda na fifita ki akanta kuma ta hakura? Nayi guntun murmushi,Ni ba ni san ka fifita ni a kanta, na fi son ka yiadalci, ni na san dama duk zance ne da ka kecewa ba ka sonta. Ya hade rai, 'Wannan waceirin magana ce? Kin san ai matata ce, batun inason ta ko ba na son ta ki aje shi. Ya mike tareda fadin. Banason irin zantukan nan kowacce tazauna a matsayinta. Ya fice abin shi. Na jimaban iyatashi ba, eh na san ba laifi ba ne dan yanuna kulawa ga matarsa,amma abin da ke bantsoro yanda na ga yana son hada matsayin da ada ya ce ni kadai ke da shi ya raba mana. Anyanan gaba Yaya ba zai bijiremin ba? Wata zuciyarta ce haka wane shi, zai manta asirin da Allahya rufa masa kuma ke ma ki ka rufa masa.Da safe muka shirya da yara zan aje su amakaranta nima in wuce gurin nawa aikin,sailokacin suka bude kofa muka gaida shi, sannanmuka wuce. Ko a makaranta a ranar tunaninake ta yi in zan lura da kyau yanzun ma baicika nema na ba sosai, ga zatona don ba ni dalafiya ne, amma yanzun na gane ba haka bane.Da muka tashi na kira shi na ce zan biya gidanAnty Abida,sai cewa ya yi shi fa ya tsani wannanyawon,daga can bai ce in je koina ba, na ce to.Cikin kuka nake fadwa Anty Abida matsalata,dariya ta yi tare da cewa, 'KISHI ke damun kiSadiya ga shi kin fada kin ce mijinki bai canzamiki ba,dan ya nuna kulawa ga matar shi ya ciabincinta sun fita tare laifi ne? Na yi shiru. Tace, ko yana miki sababbin dabi'u? Na ce, Eh, tojiya dai da na yi masa korafin cewa yanzun yanasonta kinga yanda ya bata rai,yana ta fada. Tace, Kar kikara yi masa zancenta, ba ruwanki daharkarsa. Na ce to shi kenan,amma fa bai cikason Taliyaba ko na dafa sai na yi masa abin dazai ci,amma ita sai ta yi masa yayi taci. AntyAbida ta ce, Na ce miki babu ruwanki. Nace,Yanzun duk ba shi da laifi? Ta ce, Babu. Na ce,shi kenan. Tace ki kauda kai ga tunanin zaicanza kiyi ta kanki da lafiyarki. Na ce to Anty shikenan. Na nufi gida ina zaton sam Anty ba tahasashi abin da nake hasashe ba.Tsakiyar falo muka same su ya dora Abdulsaman kafadar shi yana yi masa wasa, yarasuka yimasa sannu da gida,su ka nufi dakinsu,nima dai sannun nayi masa zan wuce yace,Abdul yana ta kallonki MY CHOICE. Na dawo nadaga masa hannu tare da yin dan yake,nawucedakina.Ina kwance kan gadona ya shigo baifiminti biyar da shigowa ba, Sadiya! Ya kirasunana,bayan ya zauna bakin gado, na amsa dana'am ba tare da na taso ba. Ya ce, Ni na gakamar kin canza min? Na ce, Kamar yaya? Sai inga kamar idanunki suna tuhumata a duk lokacindana kalleki? Na ce, A'a kai ne dai ka ke zarginkanka. Yace,shikenan, ya jikin naki? Alhmdllh.Ya ce, To haka akeso.Yakai hannunsa ya shaficikina,ya babyna? Ban tanka ba dan ni fayanzun abu kadan ke bani haushi, ya juya zaifita kenan sai karar shigowar sakonni cikinwayata, ina ji na san daga facebook ne,na kaihannu zan dauka shi ma ya kai, saiya riga nidauka, gabana ya fadi dan na san cewa ya ce nagoge,ban goge ba. Ya dawo ya zauna, 'Sadiya.'Na waiwayo na dube shi. Bana ce ki rufewannan account din ba? Na ce, 'Zan rufe ai. Yace, ba kida niyya. Ya soma fada. Ni fa bana sontaurin kai,wata nawa da cewa ki rufe,mekikeyi ainternet?na ce 'Karuwa! Nima cikin zafin rai nafada,ya ce in ban da shashanci dubi yaddamaza suke requesting dinki. Na ce, sai ka dubaka gani na yi accepting? Ya ce, Ina ruwana, nadai ce ki rufe kuma kin ki don haka yaunekarshe, in ba ki rufe ba sai kin daina rikebabbar waya. Zuciyata ta tunzuro na ce, O.K,sabida nice zakace ma haka, amma matarka dayake ita kana shakkarta ba yini take yi chattingba? Ya ce, Ita ma tunina hana,ita da har wayarna amshe na ba ta karama me ta ce? Na dagona kalle shi, Har yanzun chatting take yi. Gamamakina sai na ji ya ce, Karya ki ke, 'yar Nokiace a hannunta,ina ruwanki ma in me take yi? Kedai ki hanu mana da abin da na hana ki? Keyanzun kin kama taurin kai,nema kike ki canzahali ko? Kinfi son a yi ta fitina? Fuu! Yaficeabinsa. Sai na samu kaina da jin zafinkalamansa,kuma na dauke su a matsayinwulaqanci da tozarci,wata zuciyar tace me yasatuni da ya ce ki rufe account din kika qi? Inakokarin amsa laifi na ne sai wata zuciyar dagagefen hagu tace shi ne zai fadamiki kalamanbatanci har da kiran ki shashasha? Bayan itawaccan tana yin chatting ma bai hana ta ba harda cewa karya ki ke mata, to kema kar ki rufeduk abin da zaiyi yayi. A fili na ce, Ni da nakekaranta abubuwan karuwa a ciki ma ba zan rufeba.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Har ya tafi sama sama muke, amma duk dahaka yana kiran wayata sai dai ba na iya yimasa hira dan haushisa. Tabbas in ma ya hanaMujidat hawa internet to tana yi a boye dantana yi a gabana, sannan ba ta daina zuwagurin yarensu ba. Ni kam yanzun ba abin da zaifi min illa in yi watsi da su in yi ta kaina. Kwancitashi cikina ya shiga wata na biyar,na dangyagije daga laulayi,kuma na soma siyayyarkayan babyna. Tabbas Mujidat tana jin haushincikina,don ina lura da irin yanda take yawanzabga min harara, sannan in ba ni ce na yimata magana ba itabata yi mini. Haushin datake ji nawa a yanzun ko da da yayan bai damuda ita ba ba ta ji kamar yanzun. Wata Litinin nadawo daga aikina tare da yarana, na kai mintibiyar ina buga gida ba a bude min ba, harnasoma zaton ko ba kowane a ciki, sannan akazo aka bude, sai dai wani rainin wayo ashe sunazaune a harabar gidan ita da wadanda takezuwa gurinsu su ma yau sunzo gurinta. Cikinfushi na kalleta. Maman Abdul kina nufinzamanku a nan bajuji duk bugun gidan danayiba? Ta yatsina fuska, Na ji mana ba gashina bude mikiba? Na yi kwafa tare da juyawa nanufi ciki,sai na ji sun yi wata magana cikinyarensu,sai kuma suka kwashe da dariya, nadawo baya cikin zafin rai na ce Maman Abdul kice da mutanen nan su fita,tace yazakice sufita,wurin ki suka zo? Na shiga kicin na daukomuciya nanufe su. Ku fita daga gidan nan mazamaza.Cikin sauri suka fita suna yare, itamatabisu, na maida gida na rufe, na koma ciki, inata huci. Hatta su Kausar sai kallona sukeyitamkar na zamar musu sabuwa. Kusan awadaya na ji tana buga gidan, banza na yi da itahar Al'ameen sai da ya zo ya ce Momy anabuga gida, shi ma na kore shi, kusan mintigoma waya ta ta soma ruri na gane Aliyu ne,dan ringing din shi daban ne, na daga raina acushe,ban raini shi yasa dukwanda ya yi minraini nake jin zafi. Ya ce, Sadiya yaya za ki rufemata kofa, ki bar ta a waje? Na ce, Wa? Ya ce,Au! Ba ki ma san kowace ce ba? Bari ki jiMujidat fa matata ce kuma ina son ta kamaryadda nake sonki tayaya zaki hana ta shigowagidana, duk rigimar da kukayi dai ai kin san bata da inda za ta. Zantukan shi suka zafafazuciyaa,sai kawai na kashe wayar, yayi ta kirana ki dagawa,can sai ga kiran Anty Abida, tasoma min fada wai me yasa na canza, mijina dake yabona ya koma korafi akaina. Na ce, Allah,Anty ba zan bude ba, ni za ta maida 'yar iska?Shi kuma dayaji ta bakinta baya tuntuba ta, saikurum ya kira niya fara masifa, nagaji, shikanshi fa ya'isheni ke! Anty Abida ta katse ni'Kina hauka ne za ki ce mijinki ya ishe ki? Shikuma wannan cikin da masifa ya zo miki? Kibude mata gidan ta kira shi ta mafada masa, yakira ki kin ki sauraron shi shi yasa ya kira ni,nima ba ki saurare ni ba? Shiru na yi mata tace,Shi kenan. Ta kashe wayar, ni kaina inamamakin kaina yanda zuciyata ke tatafasa.Kamar daga sama su Kausar suka ceMomy ga Iya fa. Na buga kafa,ashe shi ya kiraIyan ya fada mata, jikina na rawa na je nabude, ta kalleni ranta a bace. Sadiya lafiyar kikuwa? Yaya za ki koro abokiyar zaman ki waje kikulle gida? Na kalli Mujidat wadda sabodamakirci har da yin hawaye, na ce,Iya akwai abinda ya faru. Iya ta kalleta jeki dakinki kinji? Nasoma kuka. Yaya za a ce kowa ba zai tambayiba'asi ba sai kawai a yita ganin laifina? Iya tace, An gani, sakarya, a gaban kishiya za ki yikuka 'ya'yanki suna kallon ki. Fuu! Na juya nanufi daki raina a bace, ina gunjin kuka, Iya tabiyo ni cikin daki tace, Sadiya yaushe ki ka zamahaka? Na ce, To, ni Iya shi kenan ba wanda zaitsaya ya ji dalilina? Ta ce, Eh, ba wanda zai ji kebake ce babba ba? Ko me ta yi miki sai ki turata waje? Me mutanen unguwa za su dauke ki?Na ce, Wallahi Iya ni ban tura ta waje ba, kifada mata ita ma in na buga kofata ringa budemini. Na kai minti biyar ina buga kofa sunawurin sunki bude min, da ta ga dama ta budena yi mata magana nace meyasa ta barni tsayeina ta buga kofa ga yara ni kaina na gaji fa, saita ce min wai batajiba. Na tafi kuma suka yi mindariya suna yare, ni ko na cewa wadancan sufita shi ne ta bi su ni ko na rufe kofa. Iya ta ce,shi kenan zanyi mata magana,amma kema kidinga tausan ranki dan naga kina fama dazafinrai,ina zaton kuma ciki ne ke saki saurin fushi.Na ce ko ba ciki dole inji haushi,Shima yaya babincike ya kira ni yana ta min ihu shiga maimata,har da fadin cewa wai gidan shine, to inaruwana da gidan shi? Na soma sabon kuka, Iyata ce ki yi hakuri zan yi masa bayani, na sancewa har da ciki wannan saurin fushin ki dingayawan salati kin ji? Na turo baki nawa ganin sundai ki fahimtata ne, na ce ita ma ki gaya matafa? Shi ma ki gaya masa. Ta ce zan fada musu.Ta dinga tausa ta har zuciyata ta sauko sannanta tashi na raka ta,ta shiga dakin Mujidat nikam na yi bakin gate jiran ta.ta iso ta ce na yimata fada ita ma,don haka a zauna lafiya. Nace to Iya na gode, da na rufe gidan na dawo sainaga Mujidat ta shiga kicin tana kumburi,nimana yi cikin dakina. Iya tana isa gida Aliyu yasoma kiranta,sai da ta zauna, sannan ta dagawayar ta ce, Na dawo ai ta bude mata,damaashe ba ita ce ta koro ta ba. Ya ce, Ita din maza ta iya saboda yanzun Sadiya ban da nemanfitina ba abinda take yi, shi yasani yanzun koson zuwa Kaduna banayi. Iya ta ce, Ita maSadiya ba laifinta ba ne kowane da irinsa,kumaba sabon abu ba ne kowa ya san mai ciki dasaurin fushi. Ya ce Iya ba ruwan ciki kada kugoyi da bayanta, na soma tunanin damar danabata ne take zuwa koyarwa,can ake zugo ta, donhaka in na zo zan soke. Iya ta ce, Kull Ban yardaba,ba abin da ya shafe ka da batun aikinta, kadai yi hakuri har ta haihu,kuma wannan rikicintsokanar ta Maman Abdul din suka yi ita dayaransu, shi ne ta kori wadancan ita kuma ta bisu. Aliyu ya ce, Amma da na kira ta ba sai tafahimtar da ni ba, shi ne zata tsaya yi mintaurin kai? Iya ta ce, Na dai kashe wannanwutar zancan kuma ya mutu.Ya ce shi kenan.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Goman dare ya kira ni na daga ciki ciki mukagaisa, ya ce ranar Litinin zai turo da kudinabinci, na ce muna da abinci mai ne da sumaggi ya kare, sai Indomie.ya ce to bayan nan ba wata natsala? Na cebabu, sai kudin asibiti zan soma zuwaawo,sannan sai kudin siyan kayan baby. Ya ceto na ji nawa zan bada? Na ce to ka san daikomai sai na siya sabida bakamar na Mama bada na yi amfani da wasu abubuwa na Al'ameen.Ya ce, Ni dai kudin na tambaye ki, Na hadefuska kamar yana gabana. Na ce, Dubu Hamsin.Ya ce,hamsin? Na ce, Eh, kila ma ba za su isaba,in kuma in bari sai ka zo mu je to. Gamamakina sai na ji ya ce, Me yasa haihuwarAbdul ba a kashe wannan kudin ba? Wani bakinciki da takaici da ya zo min wuya, kawai sai nakashe wayar, Ina jefar da wayar yana sake kira,na daga ya ce, Lallai na yi kuskuren barin ki kifara koyarwa, daman can kika koyo sababbindabi'u kin rainani, ba ki da buri sai ganin nunahusuma, to zaki dai na koyarwar in ga tsiya. Dukda qoqarin da nai in danne maganar,ashe tafito,sai kawai na ji na ce, Sai me in daina mana?Ya ce, Iye! Lallai kin rika ba laifin ki ba nenawaa ne da na kira ki. Sai ya kashe wayar.Sororo na tsaya ina kallon wayar zuciyata tanata yi min fadan cewa ban kyauta ba, mijiki yanason kyautata miki amma na kasa yin abin da yadace.Hawaye ya soma zuba a idona,na daukiwayar da nufin in ba shi hakuri,amma sai watazuciyar ta ce da Allah bar shi ya karata. Sai kona yi tsaki na share.Allah sarki ranar Litinin ina zaune tare daMalamai kawaye na muna hira,sai ko na jishigowar sako,ina dubawa sai na ga alert nedubu sittin kamar minti goma sai sakon shi yashigo kurum cewa ya yi goma na asibiti,tausayinshi ya kama ni. Tun ranar damuka wannanhusumar ba mu sake yin waya ba,don ya kikirana,take na soma kiran layin shi amma har takatse bai daga ba,sai na ji haushi tare da jantsaki. Da na koma gida ban samu Mujidat baduk zatona tana can gurin yawan gulmarta,saina ga har dare bata dawo ba, duk da cewa bama shiri sai naji na damu,na kira Iya na fadamata,ta ce ina ta je? Nace na dawo bata nan.Ta ce to duk inda ta je ta dawo,tun da bayarinya ba ce. Wasa wasa har washe gari nakasahakura na kira shi ya ki dauka,sai na tura masasako cewa Mujidat fa ba ta kwana a gida ba,donAllah ya kira ta ya ji in da take, dan ba ni dalambar ta. Kamar mintibiyar sai ga amsa. Kar kidamu muna tare. Shiru na zauna ina nazari, harmun zo lokacin da Yaya zai min haka? Nan nakira Anty Abida da kuka ina karanto matakomai,tun daga wancan rigimar da muka yi takudi zuwa yau. Ta ce abin da yayi shine daidaiya barki kici masifarki. Cikin kuka nace, Kunkifahimtata. Tayi tsaki sannan tace, Tunda kin rikahar kina rigima da mijinki sai ki yi ta yi. Takashe wayarta. Na yi dogon tunani don in ganolaifina,amma kwanyata ta toshe,don haka sai nawatsar.Kwanan su goma sai ga su ta zo tana ta isa dabunkasa,ita ga 'yar gaban goshi. Allah yataimaka ranar zuciya ta sumul, na musu sannuda zuwa har da ba su abinci, su Kausar sukasoma rige rigen daukar yaronta,don in bana nanya kan basu shi, duk da cewa ita bata so,daganan na koma dakina na kwanta. Shi kan shi baizaci zai gan ni wasai har in kalle su ba. Ya shigo,Ya jiki? Na ce ba inda ke min ciwo, ya ce kin jeAsibitin? Na ce eh, Na nuna masa kayan da nasiyo na baby na ce ga kayan can, ya kalla. Allahya raba ki lafiya. Na ce amin. Ya ce,saura watanawa? Na ce, Eh to, EDD dinasunce watan shabiyu ne, yanzu kuma muna watan tara,saurawata uku. Ya ce, An kusa, ina san nema incanza gadajen gidan da kujeru,tunda na samuna sai filin can.Na ce, Au har an siya bamu da labari? To Allahya sanya alheri. Da sauri ya ce ta waya muka yikomai na tura kudin ta banki ko Iya bata saniba tukunna. Na ce, Allah yasa alheri. Ya ceameen. Can kuma sai me? Ya ce, Nasan na mikilaifi na kira Mujidat bada sanin ki ba……. Dasauri na daga masa hannu, Yaya dan Allah dukabinda ya shafi batun matarka bana son jisabida bana buqatar bacin rai, don bana son inyi wata magana ka yaba min baka Matarka ceku karata.sai na mike na bar dakin zuwa falo nazauna. Aikuwa washe gari ya tafi..Yadda akai Mujidat ta tafi Abuja kuwa, tsohonsaurayinta mai nacin sonta wanda ko yaushesuke yin waya, shi ne ya fada mata zai shigoAbuja tayi kokari su hadu mana. Aminiyar taMurfat ta dinga yi mata famfo ta je ta shiryamata yanda zasu hadu.Don haka ta kira Aliyucikin kukan ta wiwi, yatambayeta dalili sai tafada masa kewarsa ce ta dameta, yaushe zai zo?Yace bashi da rana domin yawan rikicin su yaisheshi. Ya ce, Kin cika tsokana da mata ta baruwanta amma zuwan ki kin maida min matamafadaciya. Ta ce, ba ruwa na kishin matar kayayi yawa, alhalin kuma ba ta kaini son kaba. Toyanzun ya zan yi don bazan iya riqe kaina harzuwa wani lokacin ba. Ya ce, to ki taho gobe zanzo in dauke ki,za muyi tayin waya har ki iso.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ranar da ta cika kwana hudu a can ne suna cinabinci wayar ta ta soma ruri, ya fi kusa dawayar don haka sai ya dauka, Uncle ya gani anrubuta, ya ba ta ta dauka da murna ta ce,Uncle yaushe za ka shigo Nigeria? Ya ce, Bakigalambar da na kira ki ba? Ina Nigeria ai, inaAbuja. Ta fara ihu ai ita ma tana Abuja gurinmaigidanta, ga shi ma su gaisa. Aliyu ya amsasuka gaisa,amma shi sam bai ji abin ya shige shiba, yana jin su har ya yi mata kwatancen indasuka sauka, Aliyu ba inda bai sani ba, don hakaya ce ya gane gurin,sai dai ba za ta ba, ta dingarokon shi wai kanin Mamantane da ke zaune aGermany,sun dade ba su hadu ba. Da kyar yayarda gobe zai kaita. Washegari ya kai ta dakinshi har suka gaisa da shi da wata da ya gabatarmasa wai iyalinsa ce, nan Mujidat ta rungumetatana fadin, Anty. Shi kuma ya dauki Abdul yananuna murna da ganin jikanshi a cewar shi, harya kara da cewa yaron ya biyo jinin babanshi.Aliyu ya ce to za su tafi,sai wanda yake amsaUncle din ya yi rokon shi kan cewa ya bar su suyini. Da kyar ya yarda. Mujidat sun lalace dasaurayin ta yini guda, hankalin Aliyu ya kasakwanciya don haka uku daidai ya bar komai yanufo gurinsu,sam ba su zata ba sai dai an yisa'a sun fito falo suna hira,ya diro ya ce sufito.sun fito, nan ya shaka mata kudi masuyawa,sai dai dubu goma ta cewa Aliyu ya bata.Bayan dawowarsu ne ta yi ta siye siyenta har tasai wayar da ta siya a boye tana chatting, ta jidadin zaman Abuja rayuwar da suka yi ta kwanagoma da mijinta, da ma ta fi so daga ita sai shida dansu. Don haka ta sha alwashin dukyandaza ta yi ta raba ma'auratan dan ganincewa ita kadai ce ta mallaki mijinta. Lokacin nikuma na shiga zargin cewa shi ne ya ba takudade,ta je gidansu Anty Ramatu gidan dakullum take zuwa, da yake sun fi shiri daRamatu, sabida ita ce mai zuga ta a kankishiyarta, ta ce mata Hausawa mugaye ne in bata yi wani abu ta kare ta ba, to ita za takoreki.Mujidat ta ce ina Yusufu? Kanin AntyRamatukenan. Ramatu ta ce, Yana dakin shi. Mujidat taje gurin shi ta ce, Yusuf ya maganar mu? Yusufuya ce, Anty ai ke nake jira mun gama maganada yaron Bahaushene, kudi kawai yake so. Tace,Ko nawa ne zan ba shi. Ya daga waya 'Bari inkira shi. Yaron ya zo, jamilu sunan shi ya sankan computer sosai, hatsabibi ne. Mujidat ta ceina son a hadawa wata mata sharri ne ta hanyarinternet, yanda mijinta zai rabu da ita. Jamilu yace ita ma tana hawa internet din ne? Mujidat tace tana hawa,kuma mijin ya hana ta amma haryanzun ina ganin ta.Ya ce tana saka hoto?Mujidat ta cea'a, ya ce kina da hoton ta?Mujidat ta ce a'a. Ya ce, To ba matsala nawa zaki biya ni?Zan baka dubu uku. Ya ce, A'a ki bani biyar, cikin sati daya zan ba ki mamaki. Taciro dubu uku cikin 'yar jakarta ta hannu (post)ta ce, Rike wannan zan cika maka in har ka yimin wannan aikin da kyau,sannan duk lokacinda irin haka ta taso zan yi maka magana. Ya ce,An gama. Nan take ya bukaci ta fada masasunan da matar ta bude account din ta, yakuma ce ko ta san wani da matar ta sani?Mujidat ta ce a'a,sai dai tana koyarwa aprimary. Ta yi ta yi masa bayanai a kan Sadiya,sun rabu a kan cewa zai turo mata duk abin daya hada a nata account din ta gani.Kamar an jeho shi ina kwance a tsakar dakina,sabida kowa ya san mace mai ciki da jin zufa,har bare ana cikin yanayin zafi. Ya tsallaka ni nadago kai cikin faduwar gaba na ce, Lafiya Yaya?Wayar da ke gefena yasa hannu ya dauka,saihuci yake kamar kumurcin maciji na yunkura natashi zaune, ina sake cewa. Lafiya Yaya? Yadubeni idanunsa jajir 'Dama duk tsawon lokacinda na ce ki rufe account dinki na facebook bakirufe ba? Gabana ya yi mummunar faduwa,samna manta da shi, banama hawa. Na kalle shi.Kawo in rufe wallahi ba na ma hawa kuma namanta ne. Ya soma sintirin kai kawo adakin,sannan ya ce, 'Kin ba ni mamaki Sadiya inwani ya fada min ba zan yarda ba…………..Abin tsoro sai na ga hawaye sun soma zubadaga fuskarsa. 'KINA BIN WANI SADIYA, DA MENA RAGE KI, KI KE BIN MAZA??? KASH! Kashamadadin HALIMA ABDULLAHI K/MASHI. NiANaM Dorayi nake cewa dan jin yaddaza ta kayamu hadu kashi hudu wanda ya fito tare da naukun nagode,dan Allah inna barar addu'inkuAllah yayemin damuwar dake cina,kwarrai innacikin damu.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100