DUBAI PART 1

DUBAI PART 1

Dago kansa yayi fuskarsa a daure yace “duk ranar da kika qara roqona sai ranki ya baci wlh” Shiru tayi tana wasa da yatsunta hawaye nabin idonta ganin hakan yasashi tashi ya shirya cikin wata shadda gezner milk ya dora hularsa ya sunkuyo daidai kuncinta yayi Mata kiss yace “mijinki zai fita”
Ko kallon tsiya bai samu ba balle na arziqi yayi murmushi ya dagata ya azata a gadon ta zille yabita ya danne ya buda qafarta ya zubawa ask dinta da ko pant babu ido kafin ya dauki yatsansa ya tura ciki ta qwalla qara ya dago ya zuba Mata sihirtattun idanunsa ya sauke ajiyar zuciya yace “bana taba gajiya da cin gindinki Habeey bari nayi kadan saina fita”

Kayansa ya fara cirewa itama ya cire Mata nata ya daga qafarsa yasa bakinsa saman vulvo dinta ya lasa tace “ahhhhhhh Taheer…” Dagowa yayi ya sake mayar da kansa ya tura harshensa cikin pupsy dinta yanayi Mata wani azabbaben sucking.
Ya gama gigitata ta rinqa daga masa ya rinqa tsotsarta yana lumshe ido Saida yayi me isarsa sannan ya dago tayi saurin cafkar penis dinsa ta sanya a bakinta ta fara lasa tana nishi shima yanayi yana wasa da nononta yana juya yatsansa cikin gindinta itakuma tana daga masa qafa tuni sun manta da sunyi wani fada dadi kawai suke jiyar da junansu sai lailaye mata ask dinta yakeyi yana tura yatsansa yana janyo ruwa bulbul yana fitowa shima abarsa sai aman ruwan dadi takeyi.

Habeey ta gama kaiwa qololuwar sha’awa ji take kamar taci kanta batasan sanda ta turashi kan gadon ba tabisa jikinta na bari ta danne ta kama qosasshiyar zindariyarsa ta fara turawa cikin gindinta tana nishi tana ihu fadi takeyi.
“Ohhhhh Taheer kaci don Allah kacini hankalina ya tashi samin dick dinka dadi ahhhhhh….” Hakanne yasashi kama weast dinta ya dannata da qarfi suka saki qara a tare sai kuma ta fara janyewa saboda jin dick dinsa takeyi har qirjinta shi ya rinqa motsata shima yana dagowa sunata cinye junansu suna kwasar dadinsu sai murza nononta yakeyi yana tsotsar bakinta.

Sun dade suna cinye kansu kafin su samu nutsuwa ya rungumeta qam a qirjinsa yanajan zuciya itama tanayi daqyar cikin mutuwar jiki na wanda ya gaji da jin dadi ya kwantar da ita yayi kissing gabanta yace.
“I luv it” wanka ya shiga yayi a gurguje ya fito yasa kayansa yace “ki tashi kiyi wanka naje kasuwa” idanunta na lumshe tana matsa nononta tace “uhmmmm” dariya abin ya bashi ta gama bude masa gindi sannan tace zatayi fushi dashi, ficewa yayi ya shiga motarsa yabar gidan itakuma tayi wanka ta sake kwanciya har lkcn dadin yanayin na dazu na ratsata aranta tana rayawa dadin Taheer dabanne shiyasa yake abinda yakeso”

Baccinta tasha sosai data tashi ta dauki wayarta ta hau online suka fara Hira da qawayenta a yan Safara group yawanci irinta yara duk rayuwar da sukeyi kenan shiyasa basajin kunyar kowa basa boyewa junansy komai itace ma har yanzu bata sakewa ayi Hira da ita saboda abin nayi Mata ciwo.
Chat din take amma tunaninta yana gurin mahaifiyarta a kasalce ta kashe datar ta Kira number Mahaifinta bugu biyu ya daga yace “yar halak kinqi ambato yanzu na dawo daga Church nake cewa zan kiraki naji meye yake faruwa ne wata ya qare har wani ya kama banji alert ba”

Jan zuciya tayi tace “Pappa banida kudi nabar gidan aiki hada kudina nakeyi zan dawo gida na gaji da rayuwar nan mara yanci Pappa….” Katseta yayi da cewa “ke dakata Anita karma ki soma wannan gangancin ban yardaba ban amince ba ki tsaya kici arziqi kibar arziqi a mazauninsa yarinya ki mori qurucuyarki babu hau akanki babu hauma hauma nidai na fada miki kike turomin kudin ina tara miki”
Kukanta ta qarawa qarfi a ranta tace “wai wannan ubane itakam wanne irin rashin sa’ar zuwa duniya sukayi ta tsattson wannan zindiqin uban nasu mara kishi akan tarbiyyar yayansa mata….”

Katseta yayi da cewa na gama mgn da Hajiya Fati itama Helin zaa kawota Oman zatayi aiki a gidan larabaw….” Katseshi tayi da sauri tace “aa kada ka fara Pappa don Allah itadai ka barta ta tsira da mutuncinta babu komai a rayuwar qasashen qetare face lalacewa da qasqanci Pappa meye yasa ka zabi mayar damu hannun jarinka ne ka turoni Saudi na rasa abubuwa da yawa ta sanadin aiki a gidajen larabawa na rasa qima na rasa mutunci qarshe kai da kanka kasa aka daukoni aka dawo dani DUBAI ka yankarmin lasisin karuwanci Pappa ka mayar dani taxi no gerrage kowanne dan iska ya nemeni yayi lalata dani yabani abinci ya bani kudi wata ya qare na turo maka babu ruwanka da makomata”

Kukanta ne ya qara qarfi ta diro daga gadon tace “nayi iyakar qoqarina don ganin yan uwana mata Ritah da Helin sun tsira daga wannan qasqantacciyar rayuwar amma hakan ya faskara Pappa nace ka bari ko nawa kakeso zanke turo maka a wata kada kakai Ritah Aikatau Qatar amma haqana ya gaza cimma ruwa saida kakaita yanzu Helin dimma bazata tsiraba so kake dole sai kayi arziqi da mutuncinmu Pappa yaushene zamuyi farin cikine a rayuwarmu yaushe Mahaifiyarmu zataji dadi tayi alfahari damu arayuwarta Pappa Ina tausayin kaina amma nafi tausayin yan uwana Aysha da Fatima da kuma mahaifiyata don Allah ka taimakemu ka bar Addanmu kada wannan baqin cikin da yake neman sabbabamin ciwon zuciya itama ya kashet…..”

Wata mahaukaciyar tsawa ya daka mata yace “Anitah ni zakiyi wa’azinku na qarya nizaki fadawa yanda zanyi da rayuwata data iyali na to bari kiji Nine na haifeki bake kika haifeni ba saboda haka yanda na dama haka zaku sha uwarku din banza uwarku din wofi to nidai kudi kawai na sani ko ki yanki barin jikinki ki siyar ko ki kwanta da maza dari su baki kudi ki kawomin ko kiyi dako, duk ba damuwar Dalson Damuna Iro bane saboda haka ki iya bakinki kuma ki kiyayeni…..”
Kitt ya kashe wayarsa tayi saurin dora hannunta akanta ta rushe da kuka tana ambaton “Innanillahi wa Inna ilaihir raji’un Allahummah ajirnih fih musibati wa akalifni khairan minha” sake kiran wayar tayi amma sai tajita a kashe ta miqe da sauri ta Kuma zubewa ta rushe da kuka tana girgiza kai tana fadin “Allah ya Allah ya ilahi ya rabbih”

Sake daukar wayar tayi ta Kira wayar mamansu sau uku sannan ta daga tace “Addah meye yake damun Pappa ne waiko ya samu tabin hankali ne Adda meye yasa kika zaba manashi a matsayin uba Adda meye yasa me yasa Adda nikam nagaji wlh na gaji….”
Katseta Adda tayi da cewa “kullum Ina fada miki Habibatullah wannan itace qaddararmu dani daku Habibatullah nikam baqin cikin nan shine zai zamo ajalina don Allah kada ki aikata zina babu biyayya ga abokin halitta wajan sabawa Allah Habiba bambamcin addini shine sanadin komai gashi na rasa gatan da zai qwatarmin yancina na rabuda da mahaifinku amma nakasa tsira daga sharrinsa na kasa tsira habiba itama aishatu yazo ya dauketa jiya naje kasuwa bansan inda yakaita ba yanzu dagani sai Ibrahim da Idris kudin da zanyi shawara daku naji dadi ya mayarmin daku hannun jari”.……………

UMMUH HAIRAN CE…✍????
[7/23, 9:18 AM] OPEN AYES MULTIMEDIA: ✈️ DUBAI✈️

PART ONE

HAƘƘIN MALLAKAR
????????
FAUZIYYA TASI’U UMAR
(UMMUH HAIRAN)

8/7/2020

Episode 6

_???? DUBAI
Miqewa tayi a hasale tana girgiza kai ta dauki under sikert dinta tasa tace “lallaima Taheer kanaso ka rinqa rainamin hankali wai ni zansa doguwar riga bayan doguwar riga hardama wani tsurfa wai niqaf tabdi wlh ka taro March kaidin banza zakake kafamin dokoki kaima wai awa zakake shigarmin hanci da qudundune….”
Wani mugun mari ya sauke Mata yace “a mijinki kuma wajibinki kiyimin biyayya shashashar banza da batasan ciwon kantaba” fuuuuu ya shige dakinsa ya shiga bathroom ya sakarwa kansa ruwa zuciyarsa na tafasa akan yarinyar so yake ya cire kishinta a ransa amma ya kasa.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13 14 15 16 17 18 19 20 21 22 23 24 25 26 27 28 29 30Next page

Leave a Reply

Back to top button