FITAR RANA 8

“..saheeb ya gwalo idanunshi waje yace what?ure insane taher Dama sai inbarta da cikin shege?kana haukane?
. rau yy da idanunshi alaman eh mana”
Wani jinjina kai saheeb din yyi snn yace Allah ya sawwaka, dats neva gonna be posble. she is a little girl with a bright future ahead,ga schl bataje koina ba..and wat about dads political career? Kasan baban mu babban mutum ne kuma yanada enemies dayawa …think abt my familys reputations mana.kaifa bakada tunani mtsew..
“tsaki shima yaja,batare da ya kallesa baa yace “kaine dai baka da tunani saheeb,she is a little girl abortion isnt an option for her..u risked her life! A hakan ne kake kiran kanka likita,someone who is about to make an oath to saves lives…inda tanice dasai abarta da abunta ta haifa hakan zai saka tayi wayo,sai bazata kara ba..wats der?anywys me faruwa ma tafaru kuma komi ya wuce aiko?
Cikin salon taɓe baki mai nannake da rashin son jin view din taher din Saheeb ya haɗe ransa snn yace..yeah..
U can say anything..
All i knw is i did the right thing,saura kawai inkama shegen daya aikata mata hakan inkoyamai hankli
.Gyara zama Taher yy snn ya dubesa
“Pls stop talking asif she was raped..ya zakana daure ma ƙarya gindi?
“Nd stop implying kamar da son rantane komi ya faru taher..saheeb ya mayar masa da amsa da haushi a yanayinsa
..atake yace
“Okay dama na ƙarfi ya mata ne?
Saheeb yy shiru,can dai yy shruging shuldernsa yace”No..but he lured her into it,ai Tacemin rudinta yay yace mata wasa kawai zaiyi da ita daga nan kuma ya zarce harme faruwa ta faru so kaga babu laifinta aciki
“Babu laifinta?”Hmm Dama hakan zakace saheeb..bcos she is ur sister right?.yara kanana yanzu sunma fi manyan Exposing kansu ga sexual harrasment,why dint she shout,fight or even stop him…sunyi abu atare,sai sunjaza makansu damuwa azo ayita dora ma gayun laifi while most of the trigger begins from the girls.
Jinjina kai saheeb yay dan shi gani yake kamar son kushe yar uwansa kawai taher yake sonyi saboda shi baiya wasa dasu kuma baya son fahimtar kowa,saboda girman kai.a hnkli
Ya taɓe bakinsa”Hmm tej kenan,why do i have a feeling dat u wont eva get it cos she is not ur sister?…amma ai da sister dinka ce ai da baxakace min hakaba.
Abun nada ciwo wllh
Dauke kai Taheer yy ayangace yana shafa goshinsa” ohh Thank god i dont have one.. ya daga hannayensa sama yana fadin hakan with full confidence.
Dan shiru Saheeb yy snn yace “hmmm Toh ai Ga bilti nan ta samo maka ɗaya.
Kamar bai fahince shi ba ya juyo yace wakenan?
Saheeb ya gyara xamansa yana kallon cikin idanunsa snn yace
“Wacece wancan yarinyar Dana gani dazu a bakin tap tana wanki?yi yy kamar baijishi ba ya kauda kansa gefe atake, da wani irin kallo saheeb din yabishi da alaman bai fahimce expresion din dake kan fuskarsa ba, ahnkli yabi ya lumshe idanun sa ya lume slowly cikin kujeran dayake zaune yay shiru na dan sekanni..
kafadunshi saheeb ya dafa,”tej am asking u a question..nace wacece yarinyar? Yar uwan ku ce ko yar biltice?
…juyowa yay da harara a yanayinsa muryansa a shaƙe yana mai wara idanunshi akan saheeb din irin to ina ruwan sa,budan baki zai bashi amsashi saiga budewar kofa gameda sallamarsu biltin akansu.