NOVELSUncategorized

GIDAN UNCLE 32

*GIDAN UNCLE*
Ki biya kafin ki karanta idan kinaso ki kira  number nan; 09031307566:

*PAGE THIRTY-TWO*


Damqar kakkaurar penis dinsa tayi tana kewayita da harshenta tana sauke numfashi tare dasa harshenta tana tsotsar lallausar tsokar nan kamar tanashan nono, su Hameed abin nema ya samu sai qara banqaro mata abubuwan yake yana wani shishin dadi da tunda yake baitabajin irinsa ba sai akan Babyn sa rikita iya rikita yayi yanda take tsotsar sa kamar ta samu mazarqwaila abin ya girmi tunaninsa cafkarta yayi da sauri ya miqe zaune a matuqar wahale yasa hanunsa ya damqi boobs dinta tare da sanya bakinsa ya kama daya ta saki wani (adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({}); nishin dadi ta kama hanunsa dake kan boobs dinta ta fara turashi cikin siket dinta tana saitashi saman qoramar ya sanya yatsansa yasa ya fara juyawa ta qanqameshi tana wani irin nishin dadi shima nishin yakeyi yana qara tura hanunsa saurin zare hanun nasa tayi tanajin wani bala’in feeling dinsa na bijiro mata miqewa tayi shima ya miqe yana layi ta nufi daya cikin dakunan da gudu shima ya biyota a bayan qofa ta buya ya shigo ya fara nemanta cikin shaqaqqiyar murya yace “don… Ki taimaka ki fito Baby kin dagamim hankali wayyohhhh marat…” 



Ta bayansa ta fito ta turashi gadon tana masa dariya ta kama abar tasa tana aunata da hanunta sannan ta haye samansa ta daga qafarta ta saita masa ita cikin P…part dinta ta fara gogawa a hankali yana wani siririn ihu yana dagowa amma taqi barinsa ya shiga gabadaya ganin yanda takeyi masa dangwalilin ne yasashi saurin daura hanunsa a bayanta ta dago sosai ya dannata da qarfin gaske ta saki wata qara jikinta yana rawa saboda zafin da taji kansanwar gabanta Tighten ne sosai.

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});

Fara dagata yayi yana dawo da ita yana ihu yana kiran sunanta wani santsinta yakeji da dadinta fiye da koyaushe yanda yake dagata yana dawo da ita har saida bayanta ya qage saboda iyakar qarfinsa yake cinta  yana ihu yana hawayen dadi, tun tana jurewa har saida ta faraji a jikinta ta fara janyeya.
Mirginawa yayi batare daya cire mood dinsa daga jikinta ba yaci gaba da herving dinta yana zugurta da qarfi sosai yana ehu na fitar hayyaci yana cewa “Wayyohhh Blood! ahhhhh dadiiiiii!! Hoooooooo!!!” Ihu yake sosai yana qwaqularta kamar zai qwaqule mata hanji.



Sai wajen bayan Isha sannan suka samu nutsuwa ya dagata yana layi yace “ahhhhh Baby kin bani ruwa sosai” tandar baki yayi yace “dadinki har akan harshena” yanayi yana karkade mood dinsa a gefe tanata zubar da sperm sake juyowa yayi yace “dama na baki abinki kin shanye” turo baki tayi yayi murmushi yace “saura na dare yunwa nakeji tashi kizo muyi wanka muyi sallah muci abinci a koma aiki”miqewa tayi suka shiga sukayi wanka sannan sukayi sallah suka zauna a table suka faracin abincin idonsa gaba daya yana kanta itama lkc zuwa lkc take dagowa su hada ido su sakarma junansu murmushi wayar sace tayi Ring ya duba da sauri sunan Daddy ya gani akan sensor din ya dauka tare da yatsina fuska ya mayar da muryarsa kalar tausayi yace.



“an ganta ne Daddy? Nazo na tafi da ita? Don Allah ku bani matata bazan iya rayuwa babu itaba itace rayuwata Daddy” ajiyar numfashi Daddy yayi yace “I hope zaa ganta insha Allahu babana amma bata Damaturu Ina kake tunanin zataje kaidin naje gdajenka duk ban sameka ba” shassheqa ya farayi kamar me kukan gaske yace “bazan iya zama a dukkan gdajen ba shiyasa nabar gdan ina Central Hotel kayi hqr Daddy bazan iya fitowa yanzu ba zazzabi ne a jikina saidama likita yayimin Injection yanzu”



Salati Daddy yayi yace “saida na fadawa Zulaiha mubi komai a sannu yanzu ga abinda zafin zuciyarta yaja mana da taji shawara ta duk da haka bata faru ba yanzu da wanne ido zan kalli dan’wana mahaifin yarinyar nan ranar da zamu tsaya nidashi a gaban ubangiji ya tambayeni amanar yarsa daya bani meyasa Baby tayi mana haka meyasa zuciya zata sata tayi abinda zai zame Mata danasani a gaba?”
Kit ya kashe wayar Hameed ya ajiye tashi yana murmushi yace “badon kaiba Daddy kayi cooling mind dinka matata tana tare dani” murmushi ya qarayi ya miqe ya ruqo hanunta yace “da banganki ba Babyn Uncle da tuni bansan inda hankali na yake ba ki bani hadin kai don Allah kinji” 



Batace masa komai ba sai daga masa kai da tayi jikinta duk yayi sanyi da halin da taji Daddy a ciki amma dake dan duniyane bai barta da wannan tunanin ba saida yasan yanda yayi ya mantar da ita.
Haka sukaci gaba da rayuwarsu cikin kulawa da tattalin juna babu wani abu da zaibaka damar fahimtar babu aure tsakaninsu.
Farkon lamarin kullum sai yaje gdansu dashi ake zagewa a shiga lungu da saqo neman Umaimah cigiyarta babu inda baakai ba gdan radio da television na gda dana waje amma shiru babu wata nasara hakanne yasa suka saduda suka barwa Allah komai tare dasa Ulama’u suci gaba da addu’a akan Allah ya bayyanata yasa tana hanu na gari.

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});



Tafiya tanata miqawa har antafi shekara da batan Umaiman inda a bangarenta da Yayanta abin baacewa komai farko abin nasu yaso ya basu matsala saboda duk yanda takai da jarabarta Hameed yaci uwar babanta daga bayane yake dura mata wasu qwayoyi su kwana suna cinye junansu maimakon rama sai wata qiba da tayi tayi kyau sosai ta murje ta zama babbar mace baqaramin kulawa Hameed yake bataba komai yagani ya siyowa babynsa ya kawo mata komai tace tanaso jikinsa na rawa zaiyi mata.



Zamanta da Sa’ud da Aunty Sarah maqociyarta ya qara mata wayewar kai saboda itama Sarah akwai ilimin sanin da namiji ga Sa’ud da ita kuma kudinta yake qarewa wajen siyan maganin mata wani tabawa Umaimah tasha taje su kwana suna gwatso.
Sosai Hameed yake amfani da hikimomi da dabaru wajan qauracewa samuwar cikin Umaimah amma duk da haka saida Allah ya nuna masa bashi da wayo shekararsu daya da wata biyu ta fara wani zazzabi me zafin gaske cikin dare yaji tana karkarwa da azamarsa ya tashi ya rinqa yimata daburu ya danna mata jikinta da ruwan sanyi sannan ya qara shigar da ita jikinsa daqyar suka iya kaiwa safiya ya dauketa suka nufi asibiti hankalinsa duk a tashe yake suna zuwa aka karbeta aka dubata likitan ya tabbatar masa tanada shigar ciki wata biyu da sati uku…….

(adsbygoogle = window.adsbygoogle || []).push({});


Babu kunya Hameed ya daga hanu yana godewa Allah ya shiga dakin da take kwance ya ruqo hanunta yana murzawa cikin nasa yana murmushi yace “babyn Uncle congrats dinmu mun samu qaruwa zamu haifawa Hajiya dan soyayya kuma dole ta goyashi tayi masa rawa jikanta ne naso kaucewa hakan amma Allah bai nufaba duk da haka nayi farin ciki sosai zan kula da kayana harsai ya taka duniya shima”
Tunda ya fara mgnr ta zuba masa idanunta da suka qanqance saboda azabar zafin zazzabin da takeji hawaye ne suka biyo kuncinta a sanyaye tace “aa nidai Uncle don Allah kayi hqr a zubar dashi nikam bazan iya haihuwar sheg….” Saurin rufe mata baki yayi yace “kul Umaimah kada ki batamin farin cikina gsky  shege shine wanda bashi da galihu wanda akayi cikinsa a titi kuma wanda baasan asalin wanda yake da alhakin yin cikinsa amma ke kinsani cikina ne kuma inason kayana sannan dan asaline dan dangi saboda haka kadaki qara sheganta min da gsky zamu samu matsala babba dake”






 *UMMUH HAIRAN CE…✍????*

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button