HALIN GIRMA 18

“Lafiya Alhamdulillah, Takawa yayi matukar kokari sai dai muci Allah ya saka masa da alkhairi.”
“Ai dama yace shine uba, kuma shine kuma kaka, mu yan kallo ne kawai.”
Murmushi Bubu yayi yace
“Gaskiya kam ga zahiri nan mun gani ai.”
“Allah ya basu zaman lafiya, har na matsu su tawo nan wallahi.”
Hannu ya kai saman hancin ta ya lakace mata fuska yace
“Ko kunya, dan farin.”
“Kuma dan auta ba.”
Sai suka saka dariya a tare.
“Allah dai ya basu zaman lafiya da zuria dayyiba, kwanan nan zaki ga yan duguiw duguiw suna yawo a tsakiyar masarautar nan, lokacin na dawo gida nima na huta kamar Aji, kinga sai kawai na dinga kallon su ina jin dadi.”
” Allahu ya sa, Allah ya nuna mana. ”
” Amin. ” Yace yana hasaso lokacin idan da rai da lafiya
” Ka gama yanke shawarar nad’in ranar juma’a din? ”
” Haka muka tsara da Aji kuma na sanar da Takawa shima yayi na’am da hakan. ”
” Kana ganin babu matsala? ”
Rik’e ta yayi a jikin sa, yasan me take tsoro take gudu kuma
” Babu komai in sha Allah, babu abinda zai faru. ”
” Aikin sa fa? ”
” Ajiye shi zai kinga ba zai yiwu a hada ba ai. ”
” Amma… ”
” Ki tayashi da addu’a har ma dani din ma, idan ban ajiye mulkin nan ba hankali na ba zai taba kwanciya ba. ”
” Allah ya nuna mana, Allah yasa ayi lafiya a gama lafiya. ”
” Yawwa ko kefa, addu’ar kenan. ”
#Rano????
*_ZAFAFA BIYAR 2022????_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO) s_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI’AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*????????
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*????????????
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*????????
09134848107
[ad_2]