HALIN GIRMA COMPLETE HAUSA NOVEL

HALIN GIRMA 31-35

 31

 

    ×××Ya fada a can ‘kasan zuciya yana yamutsa
fuskar sa. Yanayin yadda ya yamutsa fuskar tasa ne hakan yasa Zaraah sake matse
tata fuskar. Ta wulkita idanu ta dankara masa harara. Hade da kokarin bude
murfin motar cikin fushi da takaicin sa.

 

Ledar ya dora mata akan cinya. Tare da sake rufe murfin motar .

 

“Budemun. “Ta fada a hankali.

 

Hade da kaudar da fuskar ta zuwa kan murfin motar. Don sam
batason kallon fuskar Maheer. Domin tamkar sudeis yayi kaki ya tofar. Saboda
tsananin kamar da suke.

 

“Tsiwar ki ta bude miki” Ya fada cikin muryar umarni .
Ya kuma bata rai don karta dauka da wasa yake.

 

‘Kunkuni ta fara yi ahankali . Maheer ya saki siririn tsaki,

 

“Dauka ledan ki fita. Kuma this should be the very last time
da zaki tsallake dokata kinji na gaya miki.�

 

Ya karasa ransa a matukar bace . Cikin zuciyar sa na masa zugi.

 

“Toh ina ruwanka da rayuwata.�

 

“Ni kike gayawa haka?� Yana kokarin jefa mata wani kallo mai
dauke da kalamai.

 

“Ni dai ka budemun na fita…�

Ta karasa fada tamkar zatayi kuka.

 

. Hade da sake kiciniyar bude murfin motar. Hannun sa d’aya ya
dora akan nata da zummar hanata kokarin fitar da take.

 

Wani Irin electric shock ne ya ziyarce ilahirin jikin su da
kwakwalen su. Da sauri ya janye itama ta dauke nata hannun.

 

“Dauki kayan ki fita . Kuma su zaki dinga amfani dasu wajen
fita unguwa da sauran su. Kar ki kuskura ki kawo wani abun a zuciar ki. Amanar
da dan uwana ya bani nake zartarwa.� Ya karasa hade da jan kasan leben sa
ahankali .

 

Lock din ya cire, Ta fice da sauri har tana tuntube. Ya sauke
zuciya kawai hade da girgiza kai. Ya ja motar zuwa bangaren sa.

 

Ya sha mamaki kwarai matuka wajen ganin masu aikin gidah nata
rushe rushen bangaren nasa ana sake kawata shi.

 

Zai yi magana kenan sai ga fitowar Addayo daga ciki. Fuskar ta
kumshe da murmushi. Gayar da ita Maheer yayi ya na mata kallon karin bayani
game da gyaren bangaren nasa.

 

“Addayo�

 

“Na’am na ikko dan albarka. Kaga bangaren ka ya fara sauyawa
ko?�

 

Ya daga kai alamar eh hade da susar keyar sa.

 

“Toh me zaa jira, Aure an rigada an daura, Sai tariya kadai ta
rage. Ina ita kishiyar tawa ne.�

 

“Ta shiga sashen su.�

 

“Yauwa inason ganin ku an jima da yardar Allah.�

 

“Tohm Addayo! Saukar yaushe?�

 

“Tun dazu fa nazo. Dan na tsaya gidan Harisu ne.�

 

“Okay Masha Allahu.�

 

“Allah ya maka albarka, Allah ya jikan mahaifan ku da dan
uwanka.�

Ta karasa fada tana mai goge hawayen dake tsiyaya a idanunta

 

 

“Aaamen Addayo� Ya bata amsa yana runtse idanun sa.

 

“Muje bangare na nan aka mayar maka da kayan ka kafin a
kammala nan din.�

 

“Toh Addayo.�

 

Tana gaba da yar sandar da take dogarawa, Shi kuma Maheer yana
biye da ita a baya yana tunanin yadda zasu kwashe da Zaraah idan suka tare.
Dubada ganin su duka biyun ba kaunar junan su suke ba. Gwara gwara ma shi yakan
‘daga mata kafa awasu abubuwan saboda amanar ta da Sudeis ya bashi.

 

••â€?.    
••â€?.     

 

   Tana shigewa parlorn
nasu bakinta dauke da sallama ta ajiye ledar hannunta akan kujera. Hadi da
kwaye hijabin dake jikin ta, Ta ajiye a kusa da ita.

 

Dadaa dake daki tafito tana jijjiga baby sudeis daya tashi a
bacci.

 

“Dadaa barka da yammaci.�

 

“Barkan mu..�

 

“Love of my life� Zo nan.� Ta karbu baby sudeis a hannun
ta tana kallon sa. Har cikin bargon jikinta take kaunar baby Sudeis. Idan ta
dauke shi ji take nutsuwa da kwanciyar hankali ta dabaibayeta.

 

Dadaa na hankalce da ita, Ta zauna akan kujera hade da janyo
ledar da Zaraah ta ajiye.

 

“Wannan kayan fa?�

 

“Yaya Maheer ne ya sayo�

 

“Na waye?� Dadaa ta tanbayeta tana dudduba hijaban da su
safa hadi da sabuwar wayar.

 

“Wai nawa ne� ta karasa cikin kasa da murya.

 

“Yauwa zo ki zauna anan Zaraah. Ki bani hankalin ki da
nutsuwar ki. Abunda zan gaya miki abune mai muhimmanci a rayuwar ki. Kinga
saura kwanaki kalilan ku fara jarabawar kare makaranta ko? Dan haka inaso kafin
lokacin ki samu nutsuwa ki kuma sa aranki hukuncin da aka zartar akan ki shine
mafificin alkhairi agare ki.�

 

“Tohm Dadaa. � Ta fada, Hadi da zama a gefen kujera . Tuni
hawaye suka shiga reto a idanun ta.

 

“Allah yasa ba laifi nayi ba Dadaa da aka yankemun hukunci�

 

“Aa wallahi ko d’aya! Hasalima nina bada hadin kai wajen
yanke hukuncin. Illa dai kiyi hak’uri na rashin neman yarjewar ki da bamu yi
ba.  Kina sauraro ko?â€?

 

“Toh Dadaa. Ina ji�

 

“Ba wani abu bane fyace daurin auren ku da akayi da Maheer.
Maheer dai yayan Sudeis marigayi…�

 

Dadaa na karasa fada, Maheer ya doka sallama ya shiga parlorn.
Don sanarwa Zaraahn nema su da Addayo take�

 

Zaraah ta daga idanunta da suke zama tamkar garwashi saboda
tsananin yadda suka rine sukayi ja. Ta sauke akan Maheer. Hawaye d’aya na bin
d’aya suka shiga kwarara a fuskar ta.

 

 

Unedited

Sorry for the late post

Thank you ❤️❤️

 

 

 

*_WAIWAYE……ADON TAFIYA inji masu salon iya magana_*

 

*ZAFAFANKU BIYAR 🔥🔥🔥🔥sune suka sake dawo muku da
wasu nau’in QAWATATTU kuma TSARARRUN LABARAN,masu dauke da SABBIN JIGO na
MABANBANTAN LABARAI masu tsuma ZUCIYA*

 

*_SANIN HALI…..yafi sanin kama,indai kasan TAFIYAR ZAFAFA babu
dana sani ko nadama cikin zuba kudi wajen siyan litattafansu,koda jin sunan ma
kasan cewa tafiyar ta dabance_*

 

*GWADA IDAN BAKI TABA BA!!!,HAUSAWA SUKACE SAI AN GWADA AKAN SAN
NA ƘWARAI,burinmu kowa ya shigo cikin tafiyar a dama dashi*

 

*JERIN SABABBIN LITATTAFAN NASU NA WANNAN KARON SUNE*

 

*_DEEN MARSHALL👉🏾
Mamuhghee_*

 

*_HALIN GIRMA👉🏾hafsat
rano_*

 

*_TAKUN SAƘA👉🏾billyn
abdul_*

 

*_SO DA ZUCIYA👉🏾miss
xoxo_*

 

*_ÆŠABI’AR ZUCIYA👉🏾huguma_*

 

*DUKKAN WADAN NAN LITATTAFAN ÆŠAI ÆŠAI HAR BIYAR…ZAKU SAMESU
AKAN KUDI NAIRA 1K KACAL*

 

2👉🏾400

3👉🏾500

4👉🏾700

5👉🏾1000

 

*Zaku saka kudinku ta wannan asusun bankin*

6019473875

MUSAA ABDULLAHI SAFIYA

keystone bank

 

Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number

 

08184017082

 

*IDAN KATIN WAYA NE KO VTU,SAIKU TURA ZUWA GA WANNAN NUMBER TARE
DA SHAIDAR BIYANKU*

 

09134848107

 

*_HAR KULLUM MUNA MARABA DA ALFAHARI DA MASOYANMU_*🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽🤝🏽

#team zafafa biyar

 

 

XOXOWRITES🤩

2/9/22, 20:30 – Buhainat: Halin Girma

      31

 

*_ZAFAFA BIYAR FACEBOOK LINK👇🏾_*

https://www.facebook.com/groups/494948898814888/?ref=share

 

*_ZAFAFA BIYAR INSTAGRAM LINK👇🏾_*

https://www.instagram.com/invites/contact/?i=u8e91axrluzc&utm_content=nj79azb

 

*_ZAFAFA BIYAR WATTPAD LINK👇🏾_*

https://www.wattpad.com/1178725798?utm_source=android&utm_medium=whatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=ZAFAFABIYAR&wp_originator=Rf3bdM1DxoE6rtr%2FpmofDT2LwC%2FVfwSkcdyq99bn0JQs6Y4vrnr66bh9cxKlfOuPfF5VyLoSKGor57378NB4Zb%2FxLxcsULfA0VJvg4flaQvgAACdVin4LPGGN8XRDxBS

 

*_ZAFAFA BIYAR TELEGRAM LINK👇🏾_*

https://t.me/+SBu4brdnI29hSBfw

 

******* �

 

Lokacin da suka isa Abuja dare yayi dan basu suka bar Yola ba
sai wajen karfe takwas na dare, sun dan samu delay ne shiyasa, direct Hotel
suka nufa ta dinga masa magiya akan ya kaita gida amma fafur yaki, yayi mata
kunnen uwar shegu har suka huta bata bar mitar ba, yi yayi kamar be ji ta ba,
shima akwai gidan Bubu da suke sauka duk sanda suka zo ko shi yazo kawai akwai
dalilin sa na zuwa nan din. Waya taga yana ta faman yi, da mutane daban daban
duk akan maganar zuwan nasu, sai da ya gama tas wajen takwas da rabi sannan ya
tashi ya nufi kofa ya bud’e, ya karbi sakon ya rufe ya dawo yana ajiye ledar a
saman makeken gadon hotel din.

 

1 2 3 4 5 6 7 8 9 10Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button