HALIN GIRMA 25

“Mummy barka da dare.”
“Iman… Kuna lafiya?”
“Lafiya lou mummy, dama yanzu nake so nazo na kira.”
“Ko? Toh gashi na kira ni ai, ya sabon waje?”
“Alhamdulillah.”
“Mamma ta sanar dani duk yadda abubuwan suka kasance, nasan kuma duk abinda ya kamata ki sani ta sanar dake, dan haka ita rayuwar aure yar hakuri ce, sannan duba da irin gidan da kika samu kanki, sai kinyi hakuri kin kuma zama me lura sosai.”
“In Sha Allah mummy.”
“Yawwa, ki kula sosai da mijinki da duk abinda kika san yana so, karki ga tarin ma’aikata ki sakar musu kula da mijinki, duk wani abu da ya danganci mijinki ki taske kiyi shine hanyar samun ladan ki, kuma hanyar aljannar ki.”
” In Sha Allah Mummy, nagode sosai.”
“Ki ajiye kunya ki kula da mijinki sosai, banda sanyin jiki da lalaci.”
A kunyace tace
“Toh mummy.”
Turo kofar akayi, yana sanye da 3quarter wando babu riga a jikin sa, saurin dauke kanta tayi tana amsawa mummy bayanin da tayi mata akan wasu magunguna da ta saka mata a bag dinta. Gabanta yazo ya tsaya k’yam yana karewa cinyoyin ta dake bayyane saboda kankantar towel din. Tsugunawa yayi a gabanta ya saka hannu ya shafa saman cinyar ta ta, tayi saurin janye su tana jan numfashi,
“Kina ji na Iman?” Mummy tace jin kamar attention dinta ya tafi wani wajen.
“Am.. am ina ji Mummy.”
Ta amsa a firgice ganin ya kai hannu jikin towel din ya janye, da sauri ta saki wayar bayan ta danne power button din, ta mike tana rik’e towel din. Idonsa a shanye yake kallon ta
“Zanyi wanka.”
Yace yana shigar da idonsa cikin nata, kasa matsawa tayi daga wajen, sai jan towel din take a dole sai ya sauka ya rufe bayanta. Bata taba jawowa zai shigo a lokacin ba, ta yi tunanin ma ya tafi, sai ganin shi tayi. Dariya ta bashi,yadda ta hakikance a dole sai ta saukar da towel din.
“Zanyi wanka.” Ya sake maimaitawa yana folding hannun sa, kamar ta dora hannu a ka tayi ta kurma ihu ta shiga takawa zuwa toilet din tana cigaba da jan towel din. Ji tayi an rungume ta, ta baya ya dora kansa a saman kafadarta.
“Me kunya, kunyar me kike ji?”
“Ba komai.”
“Shine kike ta jan towel din bayan halal dina ne, sai a barni na more kallon kayana ko?”
“Uhum”.
” Emana. ” Ya sake tura kansa wuyan nata sosai,yana jujjuya kan, hakan ya haifar mata da kasala, ta dinga kokarin zamewa amma ya hanata, a dole ta kyaleshi yayi budurin sa. Sai da ya tabbatar da tayi laushi sosai sannan ya jata zuwa toilet din. Mamakin rashin kunyar sa take, shi ko a jikin sa babu abinda ya dame shi, ita kuwa kamar ta shide idan ta kalleshi a hakan sa, da k’yar ta samu ya barta bayan ya kara tattabe ta, ta samu ta fito ta barshi a ciki, a gurguje ta shirya ta saka kaya ta tada sallah ko da ya fito tana sallah sai kawai ya shirya shima ya fita falo dan cikin sa ya fara kiran yunwa. Zaman jiranta ya dinga yi jin shiru bata fito ba ya leko ya kirata, dan baya so a kara kwana be bata labarin komai ba, a kalla hakan zai saka ta sake yarda dashi ta kuma taimaka masa dan ita kadai ce ta fara ganin Laila sanda ta shigo part din. Tsattsakurar abincin tayi tace ta goshi dan da gaske tsoro take ji, tsoron kar yace zai sake yi mata irin abinda yayi mata jiya, ba zata iya dauka ba, shiyasa tana gama ci ta sulale ta gudu ta kwanta ta kudundune a dole tayi bacci. Sai da ya gama komai sannan ya biyo ta dakin ya yaye abinda ta rufan yana shigewa jikinta.
*_ZAFAFA BIYAR 2022????_*
*_NANA HAFSAT(MISS XOXO) s_*
_SO DA ZUCIYA_
*_SAFIYYA HUGUMA_*
_DABI’AR ZUCIYA_
*_MAMUH GEE_*
_DEEN MARSHALL_
*_HAFSAT RANO_*
_HALIN GIRMA_
*_BILLYN ABDULL_*
_TAKUN SAKA_
*_Zaku biya kudin wainnan daddadan labaran Kamar haka_*????????
D’aya 300
Biyu 400
Uku 500
Hudu 700
Biyar 1k
*_Zaku tura kudin a_*
6019473875
*MUSAA ABDULLAHI SAFIYA*
*keystone bank*
*Sai shedar payment dinki a*????????????
08184017082
*Kokuma katin waya na MTN anan*????????
09134848107
[ad_2]



