Uncategorized

AMANA TA CE Page 11 to 20

Suna hira da Malam har suka dawo gida,….da daddare basu wani hiraba sanadin hadarin da ya hadu, daki suka shiga suka kwanta ba a dade ba ruwa ya sauko sosai, haka aka kwana ana ruwa, da asuba malam sukaje sukayi sallah, inna da zainab sukayi acikin gd, haka suka yi koko da kosai shuka karya, bayan sun karya sukayi wanka,..

Bayan sun kan mala komai lokacin gari ya dan sha, kafin suka fito gidin biyar kofar gdn kasancewar garin ba mutane da yawa, don gida daya na da rata tsakaninsa da wani gd,..

bayan sun zauna malam ya bukaci ammar da ya cigaba da lbr sa…

Ammar ya cigaba da cewa bayan na mai dugri mun dau hanyar kaduna, sai dare muka iso kaduna don driver ma na gudu sosai, ko da muka isa garin kaduna, mun sauka a kawo, nan kowa ya fita don ya tafi girin da yazo, ina ina tsaye ni da wani a gefena sai ga mai taxi yazo, yana fadin Abuja Road Magajin, nan mutumin yace nan zaije, take nima na shiga taxi din munyi tafiya mai nisa ina kale2 don yanayin garin yayi kyau sosai, ahaka dai muka iso magajin gari nan mutum ya sauka nima na sauka, ko da na fito na rasa inda zani, hakan yasa nazo masallaci nayi sallah kafin na bar masallaci don na fara jin bacci, kofar wani shago na samu na kwanta don na gaji sosai, kwanana 3 a gurin ganin kar mutanen gurin su zargeni yasa na dau ledata na fara tafiya, nayi nisa sosai kafin naga wani guri mai gine2 na sama ga jama a sosai, daga nesa naga an rubuta “CHE CHENIA MARKET” da manyan harufa, nan nasamu na kutsa, kusa da shagon mai takalma na zauna.

na kwana biyu ina zama a gun har na dawo dan aika a gun, abinda na lura a kwai wani shagon takalma da less da material, saman shagon an rubuta “ZAINAB FASHION DESIGN” a bunda na lura akwai wani alhajin da ke yawan zuwa da yarsa wata kyakyawa na karshe, suna sayan kaya ne ko mai sukeyi ban sani ba, tun da na kalli yarinya naji ta kwanta min a rai ina sonta da kanwa, hakan yasa duk randa zasu zo in sun sai kaya zanje in dauka musu in gaida alhajin ko da babanta zai bani kudi bana karba, sai yayi da gske nake karba, hakan ya mana masa dadi, har yasoma tambayata inane unguwan mu, nan nasoma hawaye ganin haka Alhaji ya kama hannuna muka nufi motarsa, munyi tafiya mai nisan gske, har na fara tsoro ko dan yankan kaine, nan nakama adu’ah neman tsari, mun isa wani unguwan da ba mutane sosai, sai da mukazo kofar wani katon gd mai kyau horn yayi aka bude kofar, gate din, gd ba laifi kam yayi kyau sosai.

Munshiga cikin gd mata kyakyawan mace ta fito da murnanta, tana sannu da zuwa Alhaji, nan ta kalleni, tace Abban Auta ina kasamo wan nan yaro mai kyau haka, Alhaji yace bari mu zauna tukun.

           ®WHW®

   

Rash Kardam

[6:40PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE

                        By

©Rasheedah .A. Kardam

   

               ®WWA®

                          

Muna isa gd wata mace kyakyawa ta fito, tace sannu da dawowa Abban Auta ya hanya, cikin sakin fuska ya amsa lfylau Alhamdulilah, tace ina kasamo kyakywan saurayi haka, dad yace mushiga ciki tukun, Allah sarki dad gwanin taimako, ko da suka shiga cikin gd abinci ta kawo musu nan Ammar ya faraci daman da dan yunwa ajikinsa, har saida dad ya tausaya masa sosai,

bayan ya sun ci abinci ne dad yace suje falo koda sukaje nan ya tambayi Ammar mai yasa yake kuka da ya tambayesa, san nan ina iyayensa, nan idon Ammar yaciko da kwalla, dad ya rararshesa, Ammar ya basu lbr iyayensa dad saida yayi kwalla ya tausaya masa, kafin yace ya kwantar da hankalinsa zai rikesa, bisa “AMANA” nan Ammar yayi godiya dad ya kaishi dakin da ke waje gefen na masu gadi ya ce ya zauna anan.

        Dad ya saya ma Ammar kaya bana wasa ba haka ya cigaba da rayuwa acikin gidansu Auta gashi sun shaku da Auta sosai, a iya zamansa a gd yanda yasamu lbr a gun dad wata rana suna zaune ya soma bashi lbrsa dake sun saba sosai2 dad ya ja shi ajiki,..

Ammar sai da ya kurbi surki mai zaki yaji suga kafin ya ci gaba da cewa barin baku lbr Auta a takaice

Wacece Auta Zee

Asalin Alhaji Al-hasan Kano haifefan dan garin kano ne, zama ne ya kawo su kaduna dake yayi karfi anan yake kasuwancin sa, tun da ya dawo kaduna bayan rasuwan iyayensa , sai ya dibo yan uwansa ya sasu akan dukiyarsa, mahaifiyarsh ita kadai ta haifa yayinda yake da yayu yan uba wato Sani da Isiyaka uwar su daya yayinda Sani shine babba sai Baba isiya ka, 

     Baba sani yana da yaya 4 Sadiya itace baba sai kabir san nan Anas sai Autarsu Sa’dat sun kasance abin so gun iayensu da kulawa Baban Auta shi ya dauki nauyin karatun Sady ya hada su da Auta gashi jininsu yazo daya baka rabasu ko ina taresuke,.

Baba isiya kuma matarshi daya da yara 2 Fauziya ana kiranta da pinky sai kan warta faima sina kiranta da faty, haka rayuwa tayita tafiya.

    Dad ya kasancr mai yawan taimako da son talakawa sabanin yan uwasa da ko kyauta yayi sun rinka mita kenan basa son ganin wani ya rabe shi baran in yana taimaka masa,

tun randa suka san dad ya kawo gdn suka fara hada rai in ko mun gamu zagi da hantara ba wanda ban sha duk in kauda kaina sabida dad ya rikeni da “AMANA” hakan nazamo mai aika a gd kuma wani lokaci mina tare da auta da Bilisu kawarta yar makwabtasu wato yar inspector Abubakar bilki kasancean sunan maman babanta ne shiyasa suka boye sunan ana kiranta da futha wato fatuhatul-khair, ba karamin shiri futha da Zee Auta sukeyiba, haka Ammar yana ji da ita.

Hajiya Aysha itace maman Auta ita kadai dad ya aura tun aurens da yan watanin Allah yabata cikin cikin ikon Allah cikin baizo da wani laulayiba, nan tayita kula cikin koda wata haihuwanta yazo nan ranan nakuda ta kamata basu jima da zuwa asibiti ba ta haifo yan biyunta kyawawa mace da na miji murna gun dad ba’a magana nan suka dawo gd, tun kafin suna na mijin ya rasu ya rage sai mace, mum tayi kuka daga karshe ta hakura ranan suna yar taci sunan zainab zainab wata ta 4 ta kamu da rashin lby, asai bana tashiba basuyi dogon jinya ba Allah ya karbi abusa, tun bayan rasuwansu hajiya bata sake ko bariba sai bayan shekara 5 ta samu cikin Auta nan suka dau son duniya suka daura akan cikin nan bayan wata tara ta santalo yarta kyakyawa nan taci sunan Zainab, haka sukayita rai non xee harta girma.

 Tun da na dawo gd Alhaji ya mai dani makaranta nan nacigaba da karatuna ina dawo inyita wasa da Zee da futha, ko muyita karatu haka rayuwa tayita tafiya 

        Su baba sani basuda birin da yawuce suga na bar gun dad don ba zan manta ba akwai randa suka min sharrin sata ranan nayi kuka kamar raina zai fota.

®WISDOM HAUSA WRITERS.

Rash Kardam

[6:40PM, 9/20/2016] Rash Kardam: AMANA TA CE

                        By

©Rasheedah .A. Kardam

   

               ®WWA®

                           

Duk wani abun da zasu min na kanyi, hakuri in jure don ba dansu nake zama ba, 

haka rayua tayi ta tafiya har na gama HND a gidan dad na karanta fanni business, yayin da Zee Auta ta gama secondary school dinta ita da Sadiya da futha, ranan murna ba a magana don sai da dad ya shirya mana kayatacen liyafa, bayan mun gama mun dawo zaman gida sai Auta da ke zuwa islamiyya, ni kuma duk wa aiki ina yi duk da cewan sun hana ni yi amma nakan sa kaina wani lokacin.

samun shigan da nayi a gdn shi ya daga wa maikatan gdn han kali har suke ga su da suka dade ba a musu abunda ake min, tun daga ranan suka fara kule2 na hanyar da zan bar gdn.

1 2 3 4 5 6Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button