MY LADY BOSS

MY LADY BOSS 6

A zauren gidan ne da fitowar Sumayya sukayi kiciɓus da Ibrahim wanda ya kasance maƙocin su….a’a Sumayya kece? Eh bagini nan gani ba…ta bashi amsa tana kallon sa fuska babu harka…ganin ya tsaya kame ² ya sa Sumayya yin gaba ,sai kuma taji yana cewa ” Sumy don Allah minti ɗaya!

Dawowa Sumayya tayi tana cewa ” Ina jin ka? . Amm am am…don Allah Ibrahim kayi maganan ka sauri na keyi… Yi hƙr dama Sumayya Wallh tsawon lokaci na ɗauka in a jin son ki a zuciyata”….. Kallon shi tayi kamin tasa dariyar shakiyanci tana cewa” Ibrahim duka duka yaushe ka girma? Yaushe aka gama maka tsarki???? Da har zaka zo ka kalli mace kaman Sumayya kana cewa ” Wai kana So?? U Are nonsense”. Tana faɗin haka ta bar shi nan tsaye da baki sake…..


Malesia

Wani irin gudu motocin biyu keyi a famfalen titin hanyar ,kamin naga sun haura railway station suna wani irin gudu da moton tsere ,ihu naji samari da ƴammatan wurin matasa nayi suna kirar suna kaman Haka ” FAHAD! FAHAD!! FAHAD!!!

Littafin na kuɗi ne normal group ₦300 vip group ₦500 spc ₦1000 zaki iya turo da katin MTN ta wannan number 08081202932 ko ki tura ta wannan account details…6037312299 Mohammed A’isha keystone bank Idan Vtu trnsfer ne kiyi ta wannan number 09061466409 zaku na iya fara payment ɗin cox free page ba da yawa xanyi ba…

Previous page 1 2

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button