
Qaqa qara qaqa
Taro yayi taro gaba daya duk girma irin Na farfajiyar qofar gidan kamanni family ya kasa daukar jama,ar dole wasu har bakin laying anquwar
2:12 pm kowa dake cikin anquwar ya shaida daurin Auren Maryam Umar ardo da Ahmad Muhammad Aliyu saikuma Adam Umar ardo da Amira Ahmad Muhammad Aliyu ????????wasu fuskarsu mmk yake nunawa wasu kuma figicine sosai aurenda ansa sai nan gaba 1 month shine yanxu lkci daya a hargitse Abu cikin tsananin firgita Yusuf ya nufi gun Ahmad
Cak ya tsaya jin ana cewa ayi addu,a ga ma auratan asaka da Aysha Aliyu Muhammad Aliyu da kuma Yusuf Aliyu Muhammad Aliyu
Toh fa gaba daya kowa da abinda take fadi Wanda bai sansu bama jin sunan su ya kansa mutum ????
Bugawan ????qirjin Ahmad kuma da Yusuf ba,a magana dukkansu ko qwaqwaran motsi sun kasa
A cikin gida kuma jin wannan lbrin yasa Aysha dake shirin Shan ruwan ta qware takoyi muguwar gwara a take a gun ta fadi ba..
????????ina alfahati daku matan group din DABITAL FALAKU soyeyyarku sadidan zee Abba gaisuwa gareki da fatan masu son a saka fillanci suna ganewa
Kowa tamba Yaya wai zan kashe wani daga cikin star dinko toh nima INA nasani kuma banceba ????
Dan
Allah Ku rinqa haquri da typings errors da muke samu
By Garkuwan Fulani????????
[4/9, 2:25 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
MI,WASMITI..page
3⃣1⃣to3⃣5⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Jiki Ba
Qwari ta zame ta zube kan gado ta fara rera
Kuka mai tsuma ran mai sauraro
Su Nenne dasu Ummi da mama matar baba Ahmadu mahaifiyar Amira kenan
dasu kaka da wasu qannen Ummi cikin su ko harda innah mahaifiyar lamido on top Dan Baban lamidon yayane ga Ummi mahaifiyar su Yusuf din
Gaba daya lallashinta sukayi
Nenne ce ta jawota kan cinyarta tana shafa kanta
Aysha ki bar kukan nan haka dan Allah ko so kike muma ki samu kukan kinga Ummin ki kam tunda gari ya waye kukan itama take ki daure Aysha am kowa inya yaga kin sake muma duk zamuji dama dama 2
Sheshsheqa takeyi har kamar zata shide ganin haka yasa Ummi kam juyawa ta fita tana cige lebenta da zubda qollah???? a ido
Cikin hatsala kaka tace
Ke ????????Aysha zakici kanki nace wlh kanki zakici (Minin kam ha alari amin do ha doddo a accata amin)
Mukam inda kika ganmunnan an an zaki barmu ehe ???????? (anon bikkoi jotta saro enmon be fotai bemon ) ku yaran zamani wai iyayenku basu isa dakuba)
Wlh ina gaya miki matuqar dai baki gyara halin kin nan Na taurin kaiba toh wlh zakisa baqin ciki cikin rayuwarki.
Bayan hannuta tasa ta goge gwallar dake bin fuskarta cikin rawan murya da disashewar voice dinta tace kaka ni kuma wanne farin cikene ya regemin a rayuwata ai bani da wani sauran haske sai duhu ta dago ta kalli Nenne tace Nenne insha Allahu bazan sake saku kukaba kuyi tamin addu,a Allah ya dauki raina kowa ya huta da sauri
Innah tace kul???????? Aysha kar ki kuma irin wannan furucin Anuty Sadiya Ce ta zauna gefensu taci gaba da bata baki a haka dai suka samu ta Dan tsagaita kukan
????????????
Bayan an gama daurin Auren
Sai akaci gaba da gudanar da liyafar da aka shirya
Daga nan kuma akayi sallan LA,asar
Sannan manyan malamai suka rinqa bada tasu gudumowar a inda suka rinqa bada shawar wari ga angwayen da amaren
Sune ba ,a tashi a walimarba sai goshin maqqariba nan kuma akayi sallah akaci abinci aka kumayo ishaa daga bisani
Fagan ya zama Na alaramma malam Sulaiman ne ya hau ya rinqa rera karatun alqura,ani mai girma inda sautinshi mai dadin sauraro ya rinqa rasa cikin anguwar tako ina
9:25 pm
Yusuf Na kwance a parlon shi kadai abin duniya duk ya isheshi Amman kuma yana qoqarin nemawa kanshi da biyayenshi mafita ne kuma a tsarinshi ya samo musu ma fitan
Adam da Ahmad kuma suna can suna fama da abokansu da suka samu hallaruwa wajen bikin
Daga nesa yakejin surutunsu alamar nan part din shi suke zuwa
Dan gajeren tsaki ya ja gamida juya kanshi ya lumshe idansa kamar maiyin bacci
Iska ya Dan furzar cikin ransa yake cewa
Ko waye ya gayyato min wadannan parrots din mutane bakinsu baya iya shiru nasan kuma ba aikin kowa bane sai Adam duk
Yanxu zasuzo su matsawa rayuwata
Ya kuma Jan tsaki dai2 lkcin suka is a tsakiyar parlon
Mmk nayi sosai ganin wadanda suka zo din
Su LAmido on top ne Na ruwan kashe gobara
Gefen shi kuma kamal ne anqon yusra Dalibina
Daga daya gefen kuma Modibbo ne angon Bilkisu meke faruwa
Bayan shi kuma Yaya habeeb ne nida Yaya habeeb can kuma gefen jalal ne Na jalaluddin
Abin mmk sai ga wasu masu kama sak ????lah Na gane su ase Hassan da Hussain ne na littafin yar Fulani Na Aysha Ali Garkuwa
Cikin gajiya suka zazzauna lamido ne ya zauna gefen Yusuf ya Dan harareshi yana wlh kadai ji jiki mutum sai baqin halin….
Kai kuma sai shegen surutun siya eh anyi din bakinka ko nawa
Nan kuma ya juya gun kamal ya Dan yi daryar tsokana yace kai kamaluuuuu dama ase kana iya barin asran taka kazo wani woje ????
Kai dai lamido Dan duniya ne toh duk nacina Na kaiku ne kai da modibbo cewar kamal kenan gaba daya sukayi dry
Cikin qasaita modibbo ya hararesu wlh kundai kunji jiki yara qanana daku sai baqin jaraba
hararanshi lamido yayi yana Nikam nafi qarfin yaro sai dai ko en kamal ne yaran Dan wlh ni kam Na wuce yaro
Hussain ne ya karbe zancen da cewa ai wlh kamal kam da lamido da modibbo layinku daya Habeeb ne yace kamal ai shi ba daga qafa
Harara kamal din ya watsa masa yana aiko wlh ni kam Na daqa qafa kusan shekarun biyu ina haquri
lamido ne yace toh shiyasa kaso ka cinye baking yar mutane tsabar kiss ne harda kumbura mata lips ????yoh da an barka cinye bakin zakayi ko kamaluuu ????????
Adam ne yace kaifa on top layinku daya da kamal Dan wlh Baku da sauqi
Yusuf ne ya kalli hasaan yace yane sarki hasaan kayi shiru ko daya ke nasan kai ba irinsu akukkuturunan bane iyayen jaraba basu da aiki sai Na zance mata
lamido ne ya watsa mai harara yanxu kai kuma Yusuf har kana da bakin mgn ne duk jara barmu mun kaima ne dry sosai sukayi
kamal yace har kai da modibbo bai kai kuba
jalal ne yace ji Dan iska kamal kai ware kanka kake a cikin jara babbun ai Ku duk mota data CE ta deboku
Lamido ne yace kunsan Allah mu ture batu zoleya kawai dai mu jarabarmu ake gani da yake mu bama iya boyewa ko daurewa ya Nuna hassan da Yusuf yace wlh kunga wadannan muna fukan masu qiffqifta idanu sun fimu
Yusuf ya kai mai bugu ya kauce da sauri
Jalal Na kai lamido abin kuma harda yar Sherri ne
Da sauri ya kalli Yusuf yana nuna lips enshi yace ka Ganshi ko wlh zabar fitinarsa CE tasa baya taba bude idansa ya woresu ya kalli gari dan da zaran yaga mace yake daburcewa yai ta rawan sanyi
Cikin dry Habeeb yace kai lamido dama rawan sanyi da Yusuf ke yawan yi lkuta da dama ase abin ne ke motsowa?
Sosaima kuwa kaga yan qananan inda nunshin nan da baya budewa ya ga gari ko toh wlh Sha,awarsa Na tashi zakaga sun fiffito sunyi woye a take zakaga idan yayi jazawur leben bakinsa jajayennan sai kaga suna ta rawa kamar mai jin sanyi sai ya wani kamo lebenshi Na qasan ya rinqa tsotsa sai sunyi fari tas ya wani Sa hannushi ya damqe mararsa ya rinqa mammatse cinya yana hanata tasowa????????ya rinqa rawar sanyi gaba dayansa ya rinka yiwa mutane barin baki sai kaji shi yana wani shiiiiiiiiiiii hahhhsh
Jara bebbe kawai wai a hakan kuke cewa Yusuf Nada dauriya
Duka Yusuf din ya kai mai tare da miqewa yana qoqarin shiga bedroom yana miqa yana mammah