
Mujahedin da yanxu ya shigo yace wlh zancen ka gsky ne Dan yanxu miqar nan da yake abinne yake motsawa Dan an kira sunan mata kawai yanxu haka mgni zaije ya Sha.
Duk sukayi dry suna tafawa
Ido lamido ya kashewa Yusuf yana kadai San ba qariya muke makaba ko????
Hassan ne yace komai dai menene ai muna iya control din Sha awarmu bama danne yayana mutane kam ????
Kamal ne yace aiko
kwa kashe kanku wataran
Habeeb yace bar yan rainin wayo ai shikam
Hassan yasan azabar daya Sha da yar Fulani ta qauracemai
Jalal yayi dry yace kasan wai su sun iya fulaku
Kamal yace wayace ma ana fulaku kan abinnan????
Hussain ya kalli Ahmad yace wannan kuma da ya wani tsamure zai iya tsinana wani abin kirkin ko dai sai mun kawo kafi doki mun baka kasha duk suka kece da dry
Cikin sanyin yanayinshi yace kai dai Mayya kawo idanka kaina ni ko Na gazama qanwatace zatayi haquri dani
kamal yace ka banu gwara ka miqe Dan wlh mata basa son lusarin namiji????
Yusuf ne ya katse musu dry da suke tayi Dan ceqiyanci
Kai biyaye INA mgnina ? Adam yace tab yoh ni nasan inda ka ajiye abinka
cikin hada fuska
yace ka Sani kam kasani sarai ai dama Kaine kullum kake kwashemin abinna kana zubar
Dry sosai modibbo yakeyi yana nuna idan Yusuf da suka firfito sai zaresu yakeyi sai wani sheqi sukeyi da qwalla tab aciki kamar mai shirin yin kuka
Kamal yace Abun ya motso kenan
Lamido yace in ka masu in dauki maka amariyar ka dan mu kam baqin sauqine zamu Baku fili????????????????haka dai sukayi ta yiwa juna Tsiya
Bayan an gama biki duk baqi sun kokkoma sai yan kadan da suka rege
GIDAJEN AMARE
Masoyana masu kira da masu gaisuwa ta chart INA godiya da kulawarku kuma INA jin dadin yadda kuke ban qarfin guiwa????????????????
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
Mi,WASMITI page
3⃣6⃣to4⃣0⃣
Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Gidan Adam
A hankali yayi SLM tare da shiga cikin bedroom din nasu
Cikin nishadi yayi ajiyar hrt Dan wani sanyi da qamshi da yaji yana ratsa gabban jikinsa
Daki kam ya hadu iya haduwa
Amariya Amira ce ke zaune kan gadon tana sanye da kaya Na alfarma sai qelli goshi takeyi cikin takun shauqi
Ya isa gareta
Hannu ya miqa mata alamar ta kamashi zai jawota ta sauqo
Cikin jin kunyar da bata tabajin tana yiwa Dan uwannata ba yayanta kuma mijinta a yau
Cikin Yanayin mmk yace meerah yau kuma kunyata kikeji ya Dan ronqofo ya jawota tsaye suna fuskantar juna ya Sa hannushi ya tallabo fuskarta ya Dan zuba mata ido cikin wata iriyar muryan da bata tabajin ya Adam din nata dashi ba sai yau
Yace
Plx meerah kar kibari wata baquwar kunya ta cutadar damu
Shiru dai tayi
Dan haka kawai ta sinci kanta da jin kunyarshi
Kinji ko meerah ?
Kai ta gyada alamar eh
Hannuta ya jaa ya kaita bakin qofar toilet
Yace shiga kiyi alwala
Toh tacemai gamida shigewa ciki
Shima alwalan yaje yayi a gefenshi
Yana shiga
Ya sameta a zaune
Darduwa ya shimfi da musu
Sukayi nafila raka,a 2
Bayan yayita jero musu addu,oi
Suka shafa
Zata tashi ya jawota ta zauna lader da ya shigo da ita ya bude
Gaseshiyar kazace mai Dan romo 2 sai juice kala 2 masu sanyi kai tsaye shi ya rinqa bata a baki cikin kuya take karba haka dai sukaci sukasha
11:15 pm Adam ya jawo amariyarsa cikinsa gami da kashe hasken dakin
Cikin Dan jin tsoro ta fara Dan tureshi
A hankali ya kai bakinshi dai 2 kan kunneta
Yana furta mata zantuka masu kama da darasi mai wuyar fahimta nan
Kuma hannushi ya fara isar da saqonshi gareta
Sosai ta tsorita jin yadda yayan nata ya rikice mata a yau din
Hannushi ya zira cikin rigar jikinta har ixuwa qirjinta
Firgita tayi sosai jin yada yake sarrafata
Cikin muryar tsoro da qoqarin yin kuka ta kamo hannushi tana kayi haquri
Wlh tsoro nakeji ya Adam Na tuba
Kai ya rinqa girgiza mata yana mgn cikin wuya da tsananin buqatuwa
Kiyi haquri meerah bazan iyaba
Wlh bazan iya jure wannan Daren ya kau cemin ba
a haka dai cikin hikima ya rabata da budurcinta
Garfe 3 dai 2 Adam ya samu nitsuwa yayinda itako Amira tasha Kukanta shiko yayi ta faman lallashi da gyar ya samu Ya lallabata tayi wonka bayan ya Dan gasa mata jikin ta
Anan suka samu sukayi bacci mai dadi da nishadi
Gidan Ahmad
Tinda ya shigo gidan ya wuce dakinshi
Kan gado ya fada cikin
Kunci zuciya da zafin
Rayuwa
A hankali yake furta
Ase dama haka rayuwa zata kasan cemin ase wannan Daren da nake tayiwa tanadi da shiryawa da burin Mallakar Aysha ase hakan bazai kasan cemin ba
Sannan qaddara ta hadani da Maryam yar uwata a matsayin mata
Wani daci yaji yana tuqarsa daga cikin maqoshinsa
Cikin murya mai rauni yace
Am so sorry
My Aysha
Ki gafarceni qanwata
Dana San bazan aurekiba da bazan dasa miki sona a ziciyarki ba
Wlh da nasani da nabar abin a zuciyata ni
Kadai
Da ko ba komai ban cutar da keba
Cikin zafin rayuwa
Da tajuya mai baya
Yake ta fadin
Wlh da inada yadda zanyi
In sawa biyaye Na sonki a ranshi da Na saka mishi Dan da koba komai zai kulammin dake
Amman ban da damar Sa so ko qiyeyyah a zuciyar Dan Adam
Zogi sosai zuciyarsa ke yi hannushi ya saka ya danni kan qahon zuciyarsa
Yadda gaba daya jikin shi ya dauki bari ga wani zufa da yake ta keto mai tako ina
Sosai yake jin azabar ciwon zuciya cikin rawan baki ya rinqa surutai masu ban tausayi kusan a haka ya kwana sai sunan Aysha da yaketa kira yana ki gafarceni
Amariya Maryam kuma dama tayi zaton haka
Dan tunda aka hadata da ya Ahmad Wanda tasan ba itace burin ranshiba tabbas ta sawa ranta wannan Abu zai iya faruwa
Shiyasa tunda taga 12 yayi bata ganshiba ga soron da takeji gida shiru sai ita kafai
a haka ta fito parlor cak ta tsaya
Jin sautin kukan da Ahmad din keyi da sabbatun da yakeyi cikin raunin murya da halin quncin rayuwa
A hankali ta qarisa baking qofar
Lkci daya kuma tausayin Dan uwan NATA kuma mijinta ya rinqa ratsa qahon zuciryata
Nan ta zame a wurin ta rinqa kuka mai tsuma rai a haka suka kwana shi yana ciki yana nashi kukan itako tana baqin qofarsa
A haka kuma rayuwa taci gaba da Tafiya agaresu
Yau kwana 7 kenan da yin bikin
Kuma lamido shi basu komaba
Shiyasa
Yusuf ke Dan jin dama2 tabbas yaji kewar yam uwana Amman lamido Na debe mai kewa sosai
Suma kuma su Ahmad sukan xo suyita hira Adam ne ma bai cika zuwaba da yake shi rayuwar aurenshi dadine ke tafiya
Yau asabar kuma yau su lamido zasu komai Yola shi da innarshi
Tafiyar yamma zasuyi
Shiyasa basu tfi ba har yanzu
Bayan sunyi sallan azafarne suna dawowa gida
Lamido ya kalli Yusuf yace kai bazanfa koma banje gidan su Ahmad ba
Toh me nawa da kake gaya min zan hanaka zuwa ne ?
Banson iskancifa Yusuf ai dai ka Sani tare zamuje kam ko
A a ni kam bazaniba
Haba Yusuf gidan su Ahmad din kake cewa bazaka jeba ka tunafa kasan ko suwaye Ahmad dinka nefa biyayenka da Adam dinka yan uwanka abokanka aminan ka shin ko ka manta matsayinsune a gareka
Yusuf ko zarginsu Ahmad kake da laifin da ba nasu ba
Hannun shi ya kamo cikin tuna sarwa yace Yusuf ka dawo cikin hayyacinka ..
Kai ya jinjina gami da cije lips enshi ya kalli lamidon yace
Hakalina tashi yakeyi ako da yaushe in naga halin da Ahmad ke ciki kaga fa lkci daya yadda biyayena ya fita hayyacinsa gaba daya ya birkice farin ciki ya bar rayuwarsa
Toh in banda abinda Yusuf ai yanxu ya kamata ka nunawa Dan uwanka kulawa
Kai ya dan jinjina yace
Toh shi kenan mutafi
Gidan Adam suka fara zuwa
A parlo suka samesu Adam Na zaune kan 3str Amira ko Na konce tayi pillow da cinyarsa suna hira jin SLM marsu yasa Adam miqewa
Da sauri ya bude musu qofa suna ganin juna Adam ya miqawa Lamidi hannu cikin wasa suka tafa lamido ya kalleshi da kyau yace kaji Dan duniya kana Sha,aninka shiyasa ka wani sheremu yau kwana nawa bakaje gidaba
Kai
on top banson Sherri shekaran jiyan cammafa naje ko biyaye ai ka tuna
ya fada yana kallon fuskar Yusuf din harara Yusuf din ya watsa masa gamida cewa toh ni dai ka kama kanka Dan wlh naga alama zaka jamana raini gun yarinyar nan