
Da qarfi ya jawoshi ya fada jikin shi runqume juna sukayi kamar zasu shige jikin juna
Cikin rada yace Ahmad nayima alqawari zan dawoma da farin cikinka
Cikin juya kai yace Na yarda Amman in kasa Aysha farin ciki ne koda INA cikin qabarina zanyi farin ciki biyaye am
Da sauri cikin razani???? Yusuf yasa hannu ya rufe mai baki cikin firgici ya rinqa ja da baya yana fadin a a
A a kam
Ahmad zamu rayuwa tare kuma
Zamu mutum tare
Shiko Ahmad Abba ne yazo ya jashi sukayi cikin gida yana juyawa yana kallon Yusuf dinncikin sanyi ya daga mai hannu tare da furta mai zanyi kewarka Dan uwana
Usman ko da Rabi,u gaba daya jikin su yayi sanyi
Abdul ka mai saurin kuka tuni yake ta sharbar kuka
Baba bello da Adam ne kadai suka yi masu rekeyi
Basu dawoba har saida jirginsu ya tashi
Allah sarki Ahmad ko ya rayuwa zata kasan CE mai ne ?
Abinda masu karatu suka rinqa kirana suna tabbaya ta kenan ko ya Yusuf zai yi da amanar da aka bashi ? Duk dai am soshinku Na gaba kunbiyoni dai a hankali
Fatan alkhairi ga dukkan daukacin alummar musulmai
Inai mana barka da jumma,a
Dan jin ra ayinku masu karatu qofar a bude take da shawarwarinku ina alfahari daku
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
MI,WASMITI.. page 4⃣9⃣to5⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Maryam kam tun ran dasu Hamma Yusuf suka zo musu ziyara
Suka fita tare da ya Ahmad har yau bata kuma sashi a idonta ba
Haka kuwa rayuwa ke tafiyar musu kullum dare
Ahmad zaiyi ta kukan zuci da zantuka cikin tsananin quncin rayuwa
Haka kuwa sukaci gaba da rayuwa
Sai dai al,amarin Na yau din ya firgita
Maryam sosai
Misalin
Garfe 8:30 Pm
Maryam Na cikin kitchen tana Dan tafasa indomi
Dan tunda gari ya waye batasa komai a bakinta ba
Daga cikin kitchen din taji sautin da ta saba ji matuqar dare yayi
Cikin fargaba da tausayawa Dan uwan nata
Ta fito ta nufu qofar dakinshi
A hankali ta zame a baking qofar
Cikin fitar hayyaci take jin zantukan da ya Ahmad din yakeyi
Cikin kuka yake ta nanata innalillahi wa,inna ilaahi raji,un
Cikin muryar kuka sosai kamar yaro
Yake cewa ya Ubungijina ka kawo min mafita Allah Na ka dubeni da idon Rahama rabbi ka bani ikon cinye wannan jarrabawar da ka jarab ceni da ita yaci gaba da fadin
Woyyo Allah
Wayyo yar uwata Aysha ko cikin wanne hali zaki kasance
Allah sarki Dan uwana biyaye Na kamin adalci ka luranmi da burin raina
Ki gafarceni Yar uwata Na cutar da zuciyarki
Cikin tsananin kuka yaci gaba da cewa
Ya Allah menayi gareka ka hukuntani da wannan baqin cikin rayuwa ya ugaban gijina kowa Na cikin farin ciki sai ni zuciyata ke suyuwa
Ya Allah ka jibanci lamuranna
Kukan da yakeyi ya sata kuka sosai tun tanayi qasa 2 cikin sheshsheqa har kukan yaci qarfin ta ya kufce mata
Can cikin kukan tajishi cikin rawar murya yana
Astaqafirillah Astaqafirilah
Haka yayi ta Nana tawa har zuwa woni Dan lokaci can kuma tajishi cikin kuka mai tsananin da alamar toshewar numfashi
Yana fadin ya Allah kai kaso ka ganni a haka ya ubangijina kai kafini sanin matsala ta ya Allah ka karemin imanina ya Allah ka kawo min sauqi tako wacce hanya
Cikin Jan numfashi yace koda ajalinane matuqar dai shine waraka ga rayuwata Allah ka bani Sa,ar tafiya kawai
Ya Allah ka gafar tamin kura kuraina Allah ka bani ikon sauqi haqqin matata maryama da ya rataya a wuyana
Yana cikin haka
Wani irin tari mai garfi ya sarqa fe mai wuya
Trin yake yana fadin ase dama bazan rayu dakeba Aysha
Ayyah yar uwata ko zaki gafar tamin nan kuma tari ya rufeshi mgnar ta tsaya sai tarin da yakeyi cikin jin daukewar numfashi ya rinqa zagaya cikin dakin kamar mai yin dawafi
Cikin tsananin kuka da firgita da fitar hankali
Maryam ta zame a baking qofar ta konta kuka takeyi sosai
Kukan takeyi irin kukan da Dan Adam zai iya suma da kaji kukan kasan bata cikin hayyacinta
Qofar take bugawa da qarfin cikin rawar murya
Take ta kwada mai kira tana
Ya Ahmad
Zo ka bude min qofar ya Ahmad Ka budemin wayyo Allah Na Dan uwana wayyo Abba Na wayyo Nenne na
kuka take sosai tana buge buge kamar ta bebbiya tana ya Ahmad ka bude dan Allah kazo ka budemin qofar
Cikin rike cewar ya rinqa salati yana lalabu qofar Dan Sam idonshi bai gani da gyar yake furta
Ina kike Maryama ban gankiba Na rasa qofar
Ita dai kukan takeyi tana buga qofar da iya qarfin ta
Da gyar ya samu ya lalubo qofar ya bude
Yana budewa yaji ta
konce a qasa tanata kuka mai qona zuciya
Da sauri ya durqusa guywa bibbiyu hannushi ya Sa ya kamata
Yana fadin
Maryama kiyi shiru kiyi haquri zo ki fadamin waya taba min ke
ita dai kukan take da cure cure tana tuttureshi gashi da iya qarfin ta take kukan a nata tunanin tanayi da qarfine Dan a kawo mata dauki
Da gyar ya tattaro iya sauran qarfin shi ya matseta a cikin qirjinshi
Amman Sam ta kasa tsaida kukan nata
Cikin tausayi yace maryama ban so cutar dakeba ya yar uwata idan laifin nawa ne kimin afuwa banson Na mutum da nauyin cutar da ke a zuciyata kanta ya qara mannawa kan qahon xuciyarsa cikin karaya yace Maryama kiji bugun xuciya tako maryama ba zanyi tsawon rayuwa ba shiyasa gwara Na nemi gafararki
Zancenshn ya qara ingizata ta qara rushewa da kuka tana qamqameshi cikin tsoro tana fadin bazaka mutuba ya Ahmad insha Allahu zamu rayuwa tare mu mutum tare ya Ahmad in ka mutum nima zan mutum
Ganin ta rude sai surutai takeyi duk yayi iya yinshi ta kasa barin kukan
Shiyasa cikin
Hikima
Ya tallabo
Fuskarta
Cikin tausayawa Kansu da Kansu ya tsurawa bakinta Ido yadda take kuka baji ba gani
A hankali qoqolwarsa ta rinqa bashi umurni
Cikin sanyi ya manna bikinshi da nata
Da dabara ya samu ya zira harshenshi cikin bakinta
A hankali yaji jikinshi
Ya fara sakewa tako ina yaji kamar ana watsa mai ruwan zafi a take idanshi ya fara canzawa
Cikin zafin nama ya samu ya cabko harshenta ya rinqa tsotsan harshen cikin wani yanayi ya fara sarrafata
Itako gaba daya jikin ta ya Debi bari da firgici jin irin karatun da yayan nata yake qoqarin biya mata nanda nan ta fara tureshi cikin tsoro da son zaro bakinta daga nashi Amman Ina ta kasa
A hankali ya zare bakinshi daga Nata ya nufi kan gado ya zube sai faman maida numfashi da mishi yake tayi
Da hamzarita ta sake miqewa a karo Na 3 ta samu ta miqe din bata fadiba ta nufi kan gadon
Zama tayi a gefen kanshi tana
Ya Ahmad tashi mu tafi asbiti
Hannushi yasa ya kamata ya kontar da ita a gefenshi
cikin
Rada yace maryama bani haqqina ko zan samu sauqin zogin da nakeji
Zuba mai indo kawai tayi tana zubda qollah????
A hankali ya ronqofo kanta cikin hikima ya zare rigar jikin ta ya rinqa sauqe mata salo kala kala
A hankali naji sautin kuka guda biyu Na tashi
Ita kuka take Na tunanin irin shirin da Aysha take yiwa derennan ga ya Ahmad din ase abin zai canza ya dawo gareta
Shiko kuka yake yana ya Allah ka zama sheidana Na sauqi haqqin maryama da ya rataya a wuyana rabbi ka bani ladan biyeyya da nayiwa iyayena
Bayan sun gama dawowa haiyacinsu
Ya tashi ya hada mata ruwan zafi ta Dan gasa jikinta tayi wonka ta fito ta kinga gefen shi
shima wonkan yaje yayi gamida yin alwala yazo yayi ta nafilfili
Sai da akayi kiran salah ya tasheta shi kuma ya nufi masallaci
Bayan ya dawo daga masallacin ya samu bata nan
Cikin mutuwar jiki ya konta
Zuciyarsa Na bugawa
a ranshi yaji bai yiwa maryama tashi Adalciba a fili yace da Aysha ce da bazan mata hakab da zan bataba kulawa t sosai