
Cikin sanyi yace kayi haquri Abba
ajiyar zuciya Abban yayi gamida katse kiran
Da sauri ya kamo Ahmad dake ta tari da amai cikin azaba ya kamo hannushi yace Abba meyasa kake yiwa biyaye Na fada?
Kai ya jinjina yace
Haba Ahmad shi Yusuf ya fiye nacin tsiya ne wlh
Cikin Tari yace Ayyah Dan uwana ya zamuyi abinda muke tsoro shi zai faru
Zama Abba yayi a gefenshi cikin dauriya ya rinqa mai nasiha kan ya daina irin zantu kannan
Murmushi kawai yayi gamida konciya
A firgice cikin razani da rudani Yusuf ya farka daga mugun mafarkin da yayi
Addu ya rinqa yi da Neman tsari da wannan mugun mafarkin
A hankali ya rinqa jin sautin kukan Aysha daga dakinta kuka takeyi sosai harda sheshsheqa
Da jin haushi ya nufi dakin nata
Abin mmk duk kukan nan da takeyi cikin bacci take yinshi
Da sauri ya qarisa gunta
Ke ke
Ke ki tashi sokuwar banza kin konta bakiyi addu,a ba gashi kinzo kina ta mafarkin kina ta yiwa mutane hihu a gari
Ko motsi bata yiba kuma bata bar kukan ba
Da qarfi ya ware yatsun shi ya zuba mata mari a fuska
Cikin razana ta miqe gamida sakin kuka mai tsuma rai Wanda har muryar ta ta fara dashewa
Sai tirje tirje take a kan gadon tana wayyo ya Ahmad dina
Ya Ahmad kar ka tafi ya Ahmad ka dawo
Sosai take sabbatu da sauri yayi kanta cikin kamata Amman Ina sai zullewa take
Tana ya Ahmad
Cikin mmk yace menene hakan ?
Meya samu ya Ahmad
din ? hannushi ta riqe da qarfi tana bubuga qafa ya Ahmad ya rasu Hamma Yusuf ya Ahmad dina zai tafi ya barni ya Ahmad dina ya mutum
A kidime da zafin nama ya rinqa zuba mata maruka yana fadin ke ki dawo hayya cinki ki bude idanki kiSan abinda kike fada kuma ?
Ahmad yana Raye duk shedanin da ya raya miki ya mutum to yayi qarya
Abin ya bashi mmk Dan duk da marukan da tasha Sam bata dawo hayyacin taba sai faman qaqumoshi takeyi tana kuka tana rirriqeshi
Da qarfin take jijigashi
shi ko gaba daya jikinshi ya mutum tsoro ya rufeshi dan shima irin mafarkin da yayi kenan
Da qarfin ta kuma janyoshi tana wlh Hamma Yusuf an cemin ya Ahmad ya mutu
Cikin qarfin hali ya jawota jikin shi ya matseta cikin qir Jinshi
Cikin qarfin itama ta runqumishi tana mai ci gaba da kuka
Bakinshi yasa dai dai kunneta ya rinqa mai maita mata innalillahi wa inna ilaihi raji un
Sosai take qara shiga jikinsa hannuta ta daura kan qirjinshi tana ta Dan bugawa
A hankali ya farajin sanyi Na ratsashi lips dinshi suka rinqa bari
A hankali ya jawo blanket ……..
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:25 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
????????
MI WASMITI page 6⃣1⃣to6⃣3⃣Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Blanket din ya jawo
Ya rufe su iya qirjinshi
Hannu shi ya Sa ya jawota jikin shi Cikin hikima ya dago kanta ya daura kan qirjinshi kanshi Na daidai saman kanta yana shaqar kam shin kanta Cikin wani baqon yanayi ya daura hannushi daya kan Kuma tunta yana Dan shafawa
Gaba daya jikinsa Kuma Sai rawa yakeyi
Sai wani irin sautin numfashi yake ta fesarwa
Bugun zuciyarshi Kuma gaba daya ta angizo
Ita kam Aysha batama San me ake cikiba
Kukan takeyi tana ta kiran ya Ahmad din nata
Kukan Na ratsa kunneshi a zahiri shi Yusuf ya tsani kuka a rayuwarsa
Cikin. Sakin ajiyar hrt ya Dan tura mata yasarsa Cikin bakinta da niyar danne harshenta ta bar kukan
Amman wani yanayi da yaji tana yi da yatsar tasa yasa shi jin jijiyoyin jikin shi tamkar ana binsu ana tsistinkasu ne
Yatsar ta kama Cikin qoqarin yin baci ta rinqa tsotsar yasar tashi tana lasarsa a haka bacci ya kwasheta
Shi kam Yusuf rawan sanyi yake sosai gaba daya jikin shi Sai Bari yake ya kame Dan lips dinshi yana hucewa a kai tsotsor lips dinshi din yake sosai yana mai damqe mararsa gaba daya idanunshi sunyi wuqi wuqi
Sai fam matse cinyarsa yakeyi
Cikin
Wahalan ya rinqa zaro yatsar
Ita Kuma Sai faman tsotsar yatsar take
A haka suka Dan dauki tsawon lkci
Sai can ya Dan samu bugun ziciyarsa ta fargar dashi da qarfin ya zare yatsar tashi
Dakinshi ya nufa
Yana jan tsaki
A ranshi yake cewa ba ga irin ta ba
A wani hadaka da yarinyar qarama ta zamarwa mutum damuwa ta wani maqalemin yatsa
Tana ta tsotsa kamar wata sabuwar mayya
Hannushi ya Sa ya Dan shafi kanshi gamida shafar hamtsar wondonshi
Tsaki ya kuma ja
Aikin ban za yace Cikin quluwa ya nufi toilet dinshi yana fadin
Ji sokuwar yarinya tasa gaba daya Na jiqe
???????? lol su Yusuf anji harshe me taushi nanma harshen kadai akaji tukun????????????
NIGERIA
Qarfe 3 daidai Su Yusuf suka dira a tsakiyar gidan su
Abubakar da ya dauko su yana riqe da jakar yayanshi
Ita Kuma Aysha tana maqele da hannushi a haka suka isa parlon
Gidan a cike yake
Cikin tab zuriyarsu su Dr Umar Ardo ma sunzo
Suna shi ga parlon Aysha ta saki hannu ya Abubakar din nata cikin kukan ta fada kan umminta Sai kuma ta saki kuka su Amira da maryam kam sai murna suke yi suna ruggume da ita usman ne ya harareta ke da allah can ke bakya girma da kuka kaka ta kalleta cikin yatsina baki tace barta dai mutum kullum kuka kamar wanda aka hada da baqin cikin rayuwa cikin kukan tace eh ni ba ruwana da ku dama ai kekam kaka nasan matsayi na a gunki ta dan juyo ta kalli Nenne a hankali tace Nenne INA ya Ahmad ?
Suna hanya Aysha suma sun iso tintini Adam ya tafi dauko su ne da yake su a Yola suka sauqa
Yusuf kam zama yayi can gefen su bayan gaida su Ummi da yayi bai Kuma mgn ba kaka ta kalleshi a yamutsa tace (wairego Na wailego )
Shi dai bai kula taba Sai table baki da yayi a ranshi yace ai nasan so kike nayi mgn ki samu abin fadi
Mutum bakinsa bai iya shiru
Ehh din yaji tace eh din ba zanyi shirunba
Cikin Dan mmk ya kalleta yace kekuma ke da waye ?
Da kai mana ta bashi amsa
Niko me namiki ?
Ai nasan abinda kake fada a ranka
Toh kin koma Allan musuru kenan?
Oho koma dai me zakace ka fada.
Zaiyi mgn kenan su Abba sukayi slm suka shigo
Gaba daya parlon suka miqe Cikin tsananin mmk da kaduwa ganin yadda Ahmad din ya rame gaba daya ya can za
Sai wani fari da kyau da ya qara yi
Adam ne ke dafe dashi suna tafiya a hankali hannushi daya Na kan qirjinshi
Abba da baba bello Kuma Na biye dasu a baya
Cikin sauri da razana Yusuf ya nufi gunsu yana zuwa Ahmad din ya bude mai hannu haka Adam din su duka 3 suka ruqqumi juna
A hankali Ahmad ya rinqa ayin ajiyar zuciya yana wani irin wahalellen numfashi
Yusuf ne ya tallabo fuskar Ahmad Cikin rawan murya yace biyaye
Meyasa meyasa zaka boyewa zuciyata halin da taka zuciyar ta ke ciki hannushi ya kamo suka taka a hankali Adam Na riqe dashi ta gefen shima Yusuf yana riqe dashi ta daya gefen gaban Abba suka je suka zauna
Da sauri Nenne tazo kusa da Dan NATA ta zauna Cikin tsoro tace Ahmad meyasa ka boye min abin da ke damuna Wai kana gudun kar hankalina yatashine Ahmad?
Kai ya geda.mata alamar ehh
Cikin tausayin Dan nata tace toh in banda abinka Ahmad
wane tashin hankali ne ya wuce wannan ga yadda ka dawo
Cikin qarfin hali ya Dan ja quiwarsa ya qarisa gun Nenne tashi a hankali ya daura kanshi kan cinyarta gami da Sa hannushi ya riqo NATA
Cikin murmushin qarfin hali yace Nenne ke dai ki kasance mai min addu ,a har ranar da zaki zo ki taddani
Dum zuciyar Yusuf ta buga jin irin furucin da biyayenshi ke furtawa
Itako Nenne bata fahimci komai ba
Sai shafa kanshi ta rin qayi tana insha Allahu zan rinqa maka addu Kuma dama kullum Cikin yimaka ita muke