
Kuyi haquri masu karatu Kunji ni shiru Na tsawon 4 days Wlh biki mukeyi Amman yanxu insha Allah zamu miqe har qarshe Dan Allah masu Nina ta prvt Kuyi haquri wlh abinne yamin yawa bazan iya binku daya daya ba in tura muku ta prvt dinba Ku rinqa binmu ta group Wlh baa wulaqanci bane
Cikin riqarta ya rinqa shafa
Cikinta
Yana sauqe ajiyar hrt
Tuqi yake Amman gaba daya hankali shi bai kan titin.
Ido ya tsura mata cikin
Raunin murya
Yace ‘ Aysha
Menayi miki haka mai tsanani
Da kika kasa yafemin
Hannuta ya kuma kamowa ya matse
Cikin taushi ya jawota jikinshi
Yaci gaba
Da cewa ‘ Dan Allah
Ki tausaya min
Wlh bazan iya jumre rashinki a kusa daniba
Plxxx ki kijiqaina.
“Ita kuwa tureshi takeyi tana janye
Jikinta daga gareshi
Tana ‘ Ni ka sakarmin hannu kuma ka maidani
Gida.
Sake hannun nata yayi
Yaci gaba da tuqi
Ba tare da yace
Mata komai ba
Tafiya suke cikin
Dajin
Gembu Wanda duk Wanda yasan
Gun yasan hanyace
Mai cike da tsaunuka da tsirrei
Da qoramai masu
Gudana
Qa sanyi dake ratsa illahirin
Wurin sanyi ne sosai ta yedda daga nesa zaka hanqo tamkar
Hayaqi ke tashi
Sanyin ya hadu da sanyin
A,C
Ga qamshi dake ratsa su Na furrai
Da turaren jikinsu
Lkci
Daya nishad’i
Ya rinqa ratsa zuciyar Yusuf
Tuqi yake Amman idanshi a lumshe Sai sauqe ajiyar hrt
Yake
Yana murza siteri
Tuqin yake cikin qworewa da haddace hanyar
Ita kuwa Aysha ido
Ta tsura mai ganin yadda yake tuqi ido a rufe
Sosai Hamma Yusuf yacika duk inda
Namiji yake kaiwa
Tabbas Hamma Yusuf da banne a cikin maza
Haka take ta rayawa a ranta
Tsajenshi ta kuma tsurawa ido
Yayi luf gwanin Sha,awa
Lkci
Daya kuma ta saki
Qara gamida
Bubbuga cinyarsa ganin
Motar tayi
Cikin
Tsaunuka
Tana
‘Hamma Yusuf
Kana tuqi kana baci
Dan Allah ka bude idanka
So kake ka kasheni ne
” bai kulata ba bai kuma bude idon ba
Shiyasa ta qara qwagumo shi
Tana
‘Wayyo Hamma Yusuf
Ni ka sauqe ni
Dama ka d’auko ni ne Dan ka karni.
A hankali ya bude idanshi
Ya Sa hannu ya qara jawota jikinshi
Yasa hannu daya kuma yana tuqi
Kanta ya daura kan kafadarshi
Hannuta kuwa
Ya danna tsakiyar cinyarsa
A tare suka sauqe ajiyar hrt
Ita Na tsoro ne Dan har ga Allah
Yanxu tsoron sa takeji
Bare data ji
Inda ya tura hannunta
Shi kuwa
Wani irin sanyi yaji
Da
Shauqi
Shi yasa shi
Ajiyar hrt
Hannushi
Ya tura cikin
Qirjinta
Yana son
Lalubo
Bres Dinta
Amman yar rigarta ta hanashi sakewa
Lumshe idansa yayi cikin
Isa yace
‘Ki cire rigar nan
Ido ta zare cikin
Tsoro tace
Hamma Yusuf
A cikin
Motofa
Tuqifa kakeyi.
‘ Ehh
Na sani ya bata amsa cikin
Rawar murya
Yaci gaba da cewa
‘ So nake Na samu
Nitsuwa
Hankalina
Bazai dawo jikina ba har Sai
Na samu abinda ke damuna
Ya zanyi
Aysha
Dole fa ki zama jaruma
Ki cire tsoron nan
Dan in ba hakaba
Wlh zan iya fadawa wani hali
“Janye jikinta take
Sonyi
Tana mai zubda qollah
Tace
‘ Dan Allah
Kayi haquri
Hamma na
Wlh
Tsoro nakeji
Gashi
Mun fara shiga gari ma
Yanxu kam.
Ido ya Dan daqo
Ya tsurawa garin.
Cikin
Sanyi
Yace
Har mun isa
Mai Samari
Ita kam samun ya Dan saketa yasa ta janye ta gyara zaman ta
Ta tsurawa titin
Ido.
Ana kiraye kirayen
Maqqariba
Suka
Isa cikin
Birnin
Mambila
Kai tsaye ya wuce
Family house dinsu
Bappi mai gadi ya bude musu
gate cikin
Zumu d’in ganin
Yusuf
Dan
Yusuf tamkar
Hadari yake
Daya iso
Zasu samu
Kyautar sanyi
Yana parking
Ya fito
Cikin
Bude hanna yenshi
Yana mai shaqar iskar garin dayafi so fiye da ko ina
A ransa
Yanayin qarin Na tunzura
Yanayin halittar da rabbi yayi mai
Kye
Ya miqawa bappi
Cikin sanyi yace
Bude but
Ka shigar da kayayyakin
Karba yayi cikin Dan Fara,a
Yace
‘ can part dinki
Zan kai ko?
Ba tare daya kalleshi ba yace
‘a a dakin
Innayi zaka kai.
An gama yace cikin
Sauri ya fara kwasa
” itako Aysha tin tuni
Take on
Fita yaqi bude mata
Qofar Sai yanxu ya Dan zagayo
Ya bude
Qofar
Cikin
Yin piki piki da ido
Ya Dan nuna mata hannu alamar ta fito
Daya hannu kuma ya nuna mata qofar.
Cikin
Mmk
Irin wasu lamura Na Hamma Yusuf din nata ta zuro qafarta
Tana mai kallon shi
Har ta miqe
Shi ma idon
Ya tsura mata
Gami da qara matsota cikin
Rada
Yace
‘Yadai
Kike ta kallona?
Na canxa ne?
Ko dai
Kema kewata ke damunku?
Da sauri tai qasa
Da Idon’ta
Shiko
Kamata yayi
Ya manna ta a qirjinshi
Cikin Shauqi
Yace
Kewarki ta kusa zautar dani
Na kusa macewa
Kin firgitani wlh
Banson
Kiyi nesa dani
Shiyasa Na kawoki nan
Dagani sake
Masu gidan sunyi tfya.
Janye jikinta tayi cikin
Mmk da tsoro
Ta nufi cikin
Gidan.
“Shiko Yusuf
Phone dinshi ya zaro ya kira ta
Baba bello ya sheida mai sunxo
Amman su Bappa Yaya ba sannan Dan haka karsuce zasu zo
Yana katse kiran ya kuma kira
Ahmad
Cikin
Dan fara,a
Yace ‘
B’iyaye
Mun isa lfy
Lau
Dry shima Ahmad din yayi cikin
Tsokana yace
Ka sacemin
Qanwata ka bar Ummi nata fada
Sannan ka hana
Usman zuwa Dan qarfin
Hali
Fuska ya Dan yamutsa yaci
Gaba da cewa
‘ Ahmad
Wlh Ummi bata San halin da nake cikiba
Shi kuwa Usman
Shi yawone kawai ke cinsa
Yafi son yazo
Ya tare cikin
Labbun nan
Yayi ta tsinke fruits
Kamar wani biri.
Adam ne dake gefe ya karbe woyar cikin
Tsiya yace
‘ wlh andaiji
Kunya
Abu ya koma harda sace yar mutane
Ni dai fatana kar ka cinyemin qanwata
Yar marainiya.
Tsaki yaja cikin
Hada fuska
Yace kai
Ka cinyemin tawa qanwar
Da Allah can da Sa idonka
Ni banson masi
Katse kiran yayi
Ya nufi masallaci
Bayan yayi Alwala
Su kuwa Ahmad
Dryar Yusuf
Suka rinqa yi.
” ita kuwa Aysha
Tana shiga gidan ta rinqa mmk
Ganin da gske
Ba kowa a part din kakannin
Nasu
Sosai
Take jin tsoron
Hamma Yusuf din
Parlon ta zubawa ido
Komai nan tsaf gwanin
Sha,awa
Labulayen duk a sassake
Ga komai a shirye hatta kan dinning table
Komai tsaf
Ba wani haske sosai
Sai hasken
Cikin show glass
Sai sanyin A,C da Na yanayin garin daketa kadawa
Parlon Sai qamshi yake
Dan shi Bappa Yaya ko
Qiftawa yayi ta wurin Sai ya Dade yana qamshi bare inda yake rayuwa
A hankali ta zame gyelenta
Ta ja
Trolley ta.
tashigar
Cikin dakin innayi
Toilet
Ta shige
Shawa ta sakarwa kanta
Har Na tsawon wani lkci
Sanyin garin
Da sanyin ruwan suka sauqe mata da nishadi
Cikin rausayawa ta rinqa murza sabulu mai qamshi
A jikinta
Bayan tayi brush
Ta yi alwala
Ta fito daure a Towel
Zani ta zare ta daura
Gamida Sa hijabin
Ta tada kabbara
Tayi magga riba
Bayan ta idar ta dauko
Qur,ani
Tai ta karatu
Har aka kira ishah
Ta kuma miqewa tayi ishahn
Tanaidarwa tai shafa,I
Da witiri
Sannan ta ninke abin sallar
Gaban
Mirror ta zauna
Ta jawo Jakarta
Ta rinqa murza mai a tattausar fararta
Sannan
Ta fidda humranta
Ta bi jikinta dashi
Ta kuma dauko
Lovilia ta shafeshi a jikinta
Miqewa tayi ta zabo
Wasu tattausan
Kayan bacci
Rigace da Dan wondo
Farare tas Sai Dan ratsin
Yellow yellow a jikinsu
Wondon guntu ne iya karsa guiwarta
Sai yar rigar wacce iya karta
Ququnta
Daga samanta kadan
Kadan kuma
Ta danyi shara shara hannuta kuma ragace
Gaban mirror ta koma dasu ta dauko
Turaren
Lailatu sahara
Ta feshesu tsaf
Sannan ta sakasu
Ta dauko
Hula
Yellow ta murxa a kanta sannan
Ta dauko phone Dinta
Ta nufi
Kitchen tana
Zuwa
Fridge
Ta bude
Tako yi Sa,a akwai
Abinda take mararin
Nono ta dauko mai sanyi
Ta burgeshi
Ta sanya sugar
Sannan
Ta Debi
Fruits
A pilet
Parlon ta dawo
Ta zauna kan 3 str
TV ta kunna
Ta koma ta zauna
Cikin sanyi da Dan jin
Tsoro
Ganin yadda labulayen ke kadawa alamar hadari
Na tasowa
Can dai taji
Iskar ta qaru sosai
Tashi tay cikin
Sauri
Ta rufe
Windows din
Lkci
Daya.kuma
Walqiya ta fara haskawa
Cikin
Tsoro ta koma
Jikin kujera ta da
Zauna
” Shi kuwa
Yusuf
Ganin hadarin
Yasa shi
Fitowa
Gidan
Baba Ahamdu
Da sauri
Ya shige mota
Kai tsayeJam baddu Restaurant
Ya wuce
Gudu gudu
Ya seyomusi abinda zasu
Dan ci da juices masu sanyi