
Bai zame ko inaba Sai
Gida
Hadarin kuwa kamar
Jiransa yake
Yana parking
Ruwa ya kece kamar da bakin
Qorya
Fita yayi
Cikin tattara ledodin
Ya nufi
Bakin qofar
Cikin ruwan
Tuni ya jiqe carkab
Yana zuwa ya tura
Qofar ya shige
Cikin
Sauri
Yana
‘Amrita
Ina kike
Ita kuwa Dan ganinshi da tayi Sai ta danji
Sauqin tsoron
Shi kuwa ganin ta share shi yasa shi
Wucewa gefen ta ya ajiye
Kayan hannushi
A ranshi kuwa yana
Oh kinji ba tsawa kenan
Toh Allah ya Sa ai tsawan
Tsayuwa yayi a gabanta
Cikin
Isa
Yana
‘Ke baki iya cewa mutum barka da dawowa ba ko?
Bata kulashi ba Sai hararanshi da ta danyi qasa qasa
“Shi kuwa rigar jikinsa da ta jiqe ya cire ya cillata gefe
Ya kuma zame dogon wondon jikinsa
Sannan ya cire yar bes
Dinshi ya cillar gefe
Ya rege daga shi Sai
Bkss
Cikin sanyi
Yace ke
” daqo idanta tayi
Ta kalleshi
Sai ta kuma
Saurin kife
Kanta jiki
Kujera
Jikinta har rawa yake
Ganinshi haka ya bata tsoro sosai
Shi kuwa
Zama yayi a gefen ta
Cikin
Qara matsota……..
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
????????????????????????
MI,WASMITI page 1⃣0⃣6⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Bakinshi
Ya manna kan
Kunneta cikin
Sanyin murya yace
A,ish kiyi shiru
Kinji Na barki
Bazan kuma abin da zai cutarda keba kinji
Kiyi haquri kinji
My dear sis.
Shiru tayi cikin jin kun yarshi
Ta manna. Kanta kan qirjinshi
Hannu yasa ya ruqumota da kyau
Ya jingina jikin kujera
Ajiyar zuciya ya rinqa sauqewa
Ido ya lumshe
Cikin manna mata kiss
A goshinta
Can kuma
Idon ya Dan bude cikin yamutsa fuska
Jin Shigowar su Adam
Da Ahmad
Dan Sam baison abinda zai takura Mashi Amritanshi.
Adam ne ya Dan kalleshi a fakaice
Ya kuma juyawa ya kalli Ahmad da ido ya nunawa Ahmad Aysha dake lafe cikin qirjin Yusuf din
Ya tabe baki
Ya miqawa Ahmad hannu suka tapa
Suka Dan kwashe da dry
Adam yace
Yusuf meke damunku?
Cikin harara yace ciwon so ke mana dadi
Ahmad ne yace
Toh fa
Wato ciwon so ke muku dadi
Sai suka kuma.dry
Kai ya juyo cikin kallon
Ahmad a nitse
Yana
Biyaye harda kai
Wato wannan Yaya Na zauren ya koyama
Sa ido
Dry Ahmad yayi cikin salonsa Na sanyin rayuwa da yanayi
Yace a a biyaye bance komaiba
Fatana asha ciwon so lfy
Haka dai sukayi tayiwa juna tsiya
Can.
Maryam da Usman dasu Rabi,u
Suka shigo a tare
Gaba daya kallon mmk suka tsaya yiwa Yusuf
Rabi,u ya kalleshi a fakaice gudun masifa
Ya kuma yafito Usman ya daga mai gira
Aiko suka kasa tsare mmkinsu
Rabi,u
Ne Dan Neman mgn
Ya kalli inda suke cikin
Daga murya
Yace
Ke Aysha tashi ki ban phone
Dina
Usman ko dry CE ta kofce mai
Shiko oga Yusuf kai ya dago fuska a murtuqe ya watsa musu mugun kallo
Tuni Usman kam ya fice
Shiko Rabi,u matsawa ya danyi cikin hada fuska yace
Ni phone na
zata bani
Zan tafi school
Ne .
Bazata bayarba ya bashi amsa a kufule
Juyawa yayi ya fita cikin kunquni
Haka ya maqaleta a parlon ko a jikinshi
In Ummi tazo wucewa Sai ya kauda kanshi
Har dai zuwa Dan wani lkci
Bacci ya debeshi
Ganin haka su Ahmad suka fice
Suna dry.
Suna baccin Nenne ta shigo ta samesu ruqqume da juna
Klsu tayi cikin dry ta wuce kitchen gun Ummi.
Cikin fara,a
Tace Ummi yau kuma baccin a parlon ki za,ayishi kenan
Tabe fuska tayi cikin takaici
Tace yaro Sam
Bayajin kunyar mutane yazo ya tare min a parlon
Bayan ya yiwa yarinya mugunta sannan ya tsare kar a kaita Asbiti
Dry Nenne tayi cikin sanyin tace ki bawa yaro matarsa sunyi komawarsu
Can su gama magale juna baki gansuba bare kice rashin kunya ce
Itama dry ta danyi sukaci gaba da aikin,
Basu farkaba sai da sukayi baccin 2 hours
Sannan Aysha ta Dan
Juya cikin sauri shima ya bude ido
Da sauri ya tallabeta
Ya tallabo fuskarta ya tsura mata ido cikin ido
Murya a narke yace
I love you Amrita
Kiyi haquri banson wahal dakeba Na kasa control din kai nane
Baki ta Dan tura cikin kauda kai
Qara manneta yayi ya daura bakinshi kan kunneta cikin shauqi
Yace
Kiyi haquri
Ki yafewa Hamma Yusuf dinki.
Kafada ta maqale alamar a,a
Qara manna qirjinshi yayi kan nata
Cikin rada
Yace bafa laifina bane
Laifinki ne
Kai ta dago cikin alamun tabbata
Ta kalleshi
Gira ya daga mata
Gamida cewa
Ehh laifinki ne
Dan ke kika gigitani
Kika haukatani
Ke kika jiyar dani abinda ban taba jiba
Kedin ta dabance
Ke dole en kasa sarrafa kaina Dan kedin ta dabance
Qara goga qirjinta yayi a nashi cikin sanyin yace
Aysha kina da dadin da bazan iya zama da qishinkiba plss karkiyi nesa dani
Hannushi ya Dan kuma turawa cikin qirjinta
Ya shafo bres
Dinta cikin ajiyar hrt da lumshe ido
Yace
Wlh a duniya bayan qur,ani
Ba abinda nake begen rigewa kamar wannan
Ba abinda zan taba naji dadi da sanyi a raina da rayuwata da ruhina Aysha sai bres dinki
Wlh hannuna qaiqayi yake min in ban shafesuba
Bakina nauyi yake min, in ban tsotsesuba.
Ya qarishe mgnar yana qoqarin
Tura kanshi cikin qirjinta
Da sauri.ta tallabo kanshi
Ido cike da qollah
Tace
Plss Hamma Yusuf Na tuba Dan Allah kayi haquri
Wlh bazan iyaba
Ciwo jikina.
Kai ya karya kamar marigayin zakara
Cikin sakewar jiki yace
Sai anjima
Nazo ko?
Kai ta sunkuyar cikin yuqqurin miqewa
Sai kuma ta saki Dan
Qara
Da sauri ya miqe kamata yayi
Cikin rawan jiki
Yana
Ohh sorry Amrita
Hamma Yusuf dinnan bai kyau ta ba
Sunkuceta yayi
Sai dakin
Ummi
Kan gado
Ya direta
Kiss ya manna mata a goshi
Cikin juya ido
Yace wlh zanyi miss
Dinki
Dan Allah kixo
Ki kwana da mijinki
Kinji dumina inji duminki.
Toh kawai tacema
Dan ta rabu dashi
Cikin salon Sha,awa yace
Ki rinqa shiga ruwan zafi a kai akai
Bari yanxu Na kawo miki mgnin
Toh ta kuma cemai duk idanta a rufe Dan kunyar shi da tsoron shi takeji.
Har ya juya zai fita ya kuma dawo
Hannushi ya tura cikin
Bres Dinta ya cabkosu
Da Dan qarfi
Yace
Wayyohhhh
Shehhhhhhhshh
Ham
Ya sauqe ajiyar zuciya ya fita
Yana ki matso da moyarki kinji
Noor hayat dina
Kai kawai ta gyeda mai
Dan gsky salon Hamma Yusuf salone mai tsadar gske
Yana fita ya hado mata magunguna da tek awy
Ga wasu kaji gasassu Sai qamshi suke
Sai madara mai sanyi
Da lodin inibi da su Apple mai sanyin gske.
Sai wasu qattin boruna sukuwa ya cikasu tab da English wes da sleeping dress masu taushi da santsi da tsulbi
Sai sweets lace da at ampopi masu kyawun gske
Sai yan kunne da sarqa da abin hannu da zobe
Na zinari Sai sheqi da gyelli sukeyi ga kye din dalleliyar motarta mai tsadar gske
Turaruka kuwa ba,a mgn
Duk ya hadesu.
A parlon ya samu Anuty Sadiya
Cikin Dan fara,a ta karbe kayayyakin ta shishigar
Tana Yusuf wannan kaya haka Na mene?
Fuska
A sunkuye yace
Anuty Na Aysha ne
Tayi baccinne ?
Ehh tace mai
Tana mai zubawa kayyakin ido
Shi kuwa dakin ya shige ya Dan shafo fuskarta cikin
Sanyi ya tallabota
Magunguna
Ya Dan tura mata a baki ya balli Goran
FARO
Ya bata
Duk abinda yakeyi tanaji
Sai ta qara lumshe ido
Yana gamawa ya gyara mata
Blanket din
Ya fice cikin kewarta
A dakinshi. Wonka yayi ya zo ya kwanta Sai murmushi yake yana.
Alhamdulillah
Sam bacci ya kasa daukarsa ba abinda yake tunawa Sai Daren jiya
Haka yayi ta juyi
Sam ya kasa samun nitsuwa
Dole yajawo phone dinshi
Ya rinqa kira bata dagawa
Gashi baison yaje kar aga zalamarsa
Wurin text ya shiga
A rayuwarsa shi bai taba dadara kanshi baifa bata lkci yayi wasu kalaman wai so ya turawa kowaba
Amman gashi yau ya zauce Sai Zan tuka yake zubawa.
Da gyer dai ya samu barawo bacci ya saceshi.
Su kuwa a parlon Ummi
Gaba daya sun cika da mmk
Irin yadda. Hamma Yusuf dai
Ya tsaya da kanshi ya tarkatowa Aysha irin wadannan abubuwan da yake fadin shi yafi qarfin ya solance a gun mace
Rabi,u kuwa tsakaninshi da Allah yake fada yana
Wlh nima dolene fa dolema kawai a Samar min moto
Inba hakaba ayi bala,i haka kawai.ace Aysha ma najan motarta ni INA zare ido
Ga Usman dai ya Ahmad ya bashi
Abdul kuwa baba ya saya mai wato ni kam soko ko.
Dry sosai suka rinqa yiwa Rabi,u
Usman ko cewa yayi sunyi canjin moto
Itako Aysha sai binsu da ido takeyi
Saida Ummi tazo ta koresu tukun
Ta Sam tayi baccinta Anuty Sadiya kuwa ta dage Sai hade mata kayan gyara takeyi.