
Shiko miqewa yayi
Cikin tsare gida
Yace
Ki shirya
In anyi sallah
Mu tafi
Restaurant
Toh tace cikin
Murna tace dama
Inabina ya qare
” bayan sun
Kammalah cin abinci
Yalodo mata fruits
Qarfe 9 dai dai
Suka shigo
Mota
Yaja suka
Nufi
Gida
Itako Aysha tun a cikin
Motan
Takejin
Wani irin
Yanayi Na ratsata
A hankali ta fara miqa
Duk gabanta
Suka rinqa budewa
Ta kasa gane meke faruwa da ita
” a haka dai ta daure
Har suka isa gida
Suna isa
Wonka tayi
Ta shirya cikin rigar baccinta
Yar yeloluwa
Mai budedden qirji
Sai Dan igiya ta saman ta Dan daure
Tana tufa ta shima ya shiga
Ya watsa ruwan
Towel ya daura a ququnshi
Ya murza turare kawai a jikinshi ya koma parlon
Ya kwanta kan
3str
Ita kuwa
Ido kawai
Take binshi dashi
Zuwa yanxu
Ta gano
Sha,rawar Hamma Yusuf dinne ke tsumarta
Kwanciya tai
Amman ta kasa nitsuwa
Cikin
Miqar ta miqe ta nufi
Parlon ido ta tsura mai
Cikin
Piki piki da ido
Sai wani miqa takeyi
Shiko dago kai yayi ya kalleta ya yamutsa fuska,
Yaci gaba da kallon shi
A hankali ta isa
Gefenshi ta……
By Garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
????????????????????????
MI,WASMITI page1⃣0⃣9⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Wannan page din nakune matan
® PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
“Gefenshi ta ratsa ta wuce
Kan 1 str ta zauna
Ta Dan jigina da jikin kujerar
A hankali tayi wani irin dogon miqa.
Ta Dan tura baki
Ta juya ta kalli
TV
Wani Nigeria film yake gani
Gaba daya ya maida hankali shi
Kan tv su
Kuwa arna Sai
Zuba Roman’s
Suke,
” tsaki ta Dan ja
Tare da zamewa qasa
Tana daddamqe jikinta
” Shiko Yusuf sarai
Ita yake kallo
Mmk yake taurin kai irin
Na Amrita
A ranshi yace ko dama su mata haka suke sukan iya danne buqatarsa ba kamar mu maza ba
Ko kunyace
Murmushi
Mugunta ya danyi
Tare da tunanin
Koma dai menene yau zaki gane kurenki
Ita kuwa Aysha
Qirjinshi ta tsurawa ido
Ba abin da take so irin ta jita maqale a jikinshi
Amman kuma ta rasa ta inda zata
Fara
Yau dama ace da hadari da zata fake da haka ta maqaleshi
Tashi tayi ta zauna
Cikin wani irin
Voice
Tace
‘ Hamma Yusuffffffffff
Ya jita Amman bai kulata ba
A karo Na
2 tace
Shhhhhhhhhum
Hamma Yusuf
Gaba daya gashin jikinshi ya mimmiqe jin irin sautin da ta kirashi
Dole ya juyo gareta
Cikin sanyi yace
‘Menene ?
Kai ta kwantar cikin salon yin
Kuka
Ta kum cewa
Hammaaa
Ido ya tsura mata
Cikin jin tausa yinta
Dan a fili
Yake hanqo
Buqatarsa da take a jikinta da qwayar idanta Amman kuma gashi ta kasa
Fada ko ta kawo kanta
Kai ya jinjina
Yace
Amrita
Baki da lfy ne?
Kai ta gyada mai cikin
Zubda qollah
Cikin
Son yin dry
Yace
Meke
Damunki?
Miqa ta kumayi
Tare da danna qirjinta jikin guiwarta
Murya Na rawa tace
‘Nima ban saniba
Bakisan meke damunku ba ?
Ehh ta fada cikin
Kuka daya kufce mata
Shi kuwa kauda kai yayi cikin
Murmushi mugunta
Yace toh
Jeki kwanta
Miqewa tayi
Taje jikin
Tv ta kashe
Shiko ido ya tsura mata cikin
Hada fuska yace
‘Meyasa zaki kashe bayan kinga
Ina kallo,
Juyawa tayi ta shige daki
Tana
Mutum baida lfy ma baza,a barshi
Ya huta da hayanin
Tv ba
Tana fita ya
Jawo
Phone dinshi
Yako yi Sa,a Ahmad da Adam suna
Online suna ta hira
Sai ga Abubakar ma dasu Hydar,
“A dakin
Ta kasa
Zama
Sai juyi take
A fili
Take cewa Na shiga
Uku meke faruwa dani
Can kuma ta koma
Parlon
Gabanshi
Taje ta
Durqusa
Ji take kamar ta fada jikinshi
Amman kunya takeji
Shi kuwa yana ganinta
Ya kauda kai
Ya rigada ya gano
Ta
Kamu
Ya kuma San
Abinda yafi
Burgeta a jikinshi
Qirjinshi da damtsen hannushi
Shiyasa yasa hannu
Yana shafa
Sajenshi
Cikin sanyi
Ta saki Dan
Kuka tana
‘ Hamma Yusuf
Sai ya amsa yace mene?
Sai tai shiru
Ganin haka
Yace
Tashi
Muje ki
Kwanta,
Miqewa yayi
Ya nufi dakin
Tana biye dashi a baya
“Suna shiga ya gyara mata blanket din yace xoki kwanta
Ki bar kukan,
” cikin tsura mai ido
Ta hau ta kwanta
Ya Dan ronqofo
Ya gyara mata gashin
Kanta
Ya jawo blanket
Din ya rufeta iya
Qirjinta
Ya juya
Zai fice
Sai
Kuma ya juyo da sauri jin
Ta riqe hannushi!
A Dan mmk
Ya kalleta ido cikin
Ido
Ita kuwa
Sauri tai ta sada kanta qasa
Jan hannushi zai ta kuma qara riqewa
Juyawa yayi da kyau
Ya tsura mata ido
Cikin sanyi
Yace
‘ Amrita
Meke faruwa?
Tsoro kike jine
Kai ta girgiza alamar a,a
Sai qara jowoshi
Take
Murya can qasa qasa
Tace
Hamma Yusufhhs
Na,am ya amsa mata Sai kuma tai shiru
Ganin haka
Yasa ya janye hannushi
Ya juya yana
Tunda bazaki fadi meke damunki ba ya Na iya miki
Cikin sanyi ta diro daga kan gadon
Ta bayanshi
Ta tsaya
A hankali
Ta ja igiyar
Rigar baccinta
Ta budata daga
Saman
Qirjinta ya fito
Fili
Qarisawa tayi
Gunshi
A hankali
Ta manna qirjinta a gadon
Bayanshi
Cikin
Wani irin salo
Ta sauqe nannauyar ajiyar hrt
Tasa hannuta ta zagayoshi
Ta gaba
Kan qirjinshi ta dire hannuta
Cikin
Rashin sanin ta iya salon
Ta rinqa murza qirjinta a bayanshi
Hannuta daya Na
Murza nashi qirjin
Daya kuma
Tayi qasa dashi
Ta kamo
Towel din jikinshi
Zata kunce,
“Da sauri
Ya juyo kanshi
Yana kallon
Ikon Allah
Ita kuwa
Luf ta rumtse idanta Dan kunya
Cikin
Dauriya Dan Aysha ta birkitashi
Ta qona mai jinin jiki
Murya Na rawa
Yace
Me hakan
Kije kiyi bacci
Ni kallo zanje inyi
Qara Jan towel din take
Da sauri ya riqe
Hannuta
Ya jata zuwa kan
Gadon
Cikin
Daurewa Dan shima so yake ya rama
Ajiyeta yayi
Ya Dan ja baya
Cikin
Sigar ki kula
Ya Dan sunkuyo
Ya ja igiyar rigar ya hada
Saitin qirjinta
Mmk yake
Yadda hatta qirjinta cikowa bres Dinta sukayi
Kansu
Yayi jawur
Dan bakin
Ya hade
Da ka gani
Kasan
A hannu take
Ita kuwa mmk
Take Hamma Yusuf
Dai
Mutumin
Da ko cikin
Bacci
Yaji qirjinta Sai
Ya shafa wai Amman
Yanxu shike rufe mata qirjin
Shi ko zuwa yancu
Makanta ta diran mai
Bai ganin
Komai Sai
Ita
Pillows yaja
Ya wurga
Tsakiyar daki
Kan carpet
Ya taka
Yaje jikin
Gini
Ya kashe wuta
Yana ‘ki kwota kiyi
Baccin ki
Gani
A dakin,
“Juyowar da zai
Yaji ta
Ta fada
Kan qirjinshi
Ta narke
Tasa hannu
2 ta sanqalo
Wuyanshi
Qirjinta ta rinqa
Tura mai
Cikin
Goga mai ququnta
Ta zame towel din jikinshi
Tasa hannu daya ta
Sabule rigar jikinta
Cikin wani irin
Rawan jiki
Ta manna jikinta da nashi
Hannushi ta jawo ta daura kan qirjinta
” wayyo
Hamma Yusuf shi kam
Mutuwar tsaye yayi
Ba abinda yakeji
Da tunawa
Sai
Randa ya fara
Ganin qirjin Amritanshi
Randa shi
Ya mammatseta tana kuka tana kaucewa,
Da gyara ya samu
Suka
Isa kan carpet din
” zama yayi cikin
Sauqe numfashi
Ya jingin jikin
Gado
Ya bubbude Hanna yenshi
Tabbas a yau
Aysha ta bashi mmk
Ase dama cutar dashi takeyi
Sarrafashi take da juya shi
Kan cinyarsa
Ta dare ta zauna
Ta tallabo
Fuskarsa
Bakinta tasa cikin
Nashi
Ta lalumo
Harshensa ta rinqa tsotsa
Shi kam
Sai
Numfashi yake
Sauqewa
Can
Kawai yaji
Kuka ya kufce
Mai
Cikin
Kukan
Ya tureta gefe
Ya matsa ya qamqame jikinsa
Murya Na rawa
Yace
‘Amrita
Ki barni
Ki rebu dani
In so kike ki kashe niba
Meyasa
Kike son
Zalumtata?
Matsoshi tayi ta narke jikinsa
Tana
Hamma Yusuf
Kar kayi nesa Dani
Cikin
Wahala yace
Nike nesa dake ko kece keyin nesa dani
Sannan yanxu kinxo
Kin birki tani
Danace ki ban haqqina kuma
Ki fara min kuka da mita
Harda cemin
Jarabebbe
Toh kije ni Na haquri
Zan daure koda zan
Mutu
Kije bazan
Kusance kiba
Matsoshi
Ta kumayi
Cikin
Rawan jiki
Tace
Wlh bansan ya zanyiba Hamma Yusuf
Tureta yayi yana kinsan
Ya zakiyi
Nine dai bansan
Ya zanyiba
Adan kun yace tace
Hamma Yusuf
Idan ban rabeka ba wazan raba
Kaine
Mijina
Haqqina
Yana kanka
Ba gun Wanda zanje Sai gareka
A hankali
Yace
Yau
Kin nemi haqqinki
A guna?
Kin yarda bani kadai
Bane jara bebben
Harda ke?
Matsoshi tayi
Cikin
Kunya ta fada jikinsa
Cikin
Salon salo
Ta dago qirjinta sama
Kadan
Kanshi
Ta tallabe
Ta rufe mai baki
Da bres Dinta
Kanshi Na qirjinta ya yunqura
Ya sunkuceta
Sai kan
Gadon
Yana direta ya Dan juya zai dauko
Pillows
Ta jawo shi
Jikinta da qarfi
Maqaleshi
Tayi
Cikin
Rada
Yace
Amrita ai zaki
Karyani
Ki huta