
Hannu tasa ta zagayoshi
Cikin
Kaiwa maqurar bu qatuwa
Tace
‘Bana son
Duk wani Abu
Da zai nesantani
Da mijina
Ba abinda nake shauqi Sai
Hamma Yusuf Na
Plxx Hamma Na
Kar kayi nesa dani
Cikin sauqe numfashi yace
Ni nakine ke kadai
Amrita
Baki da kama a gareni
Yusuf nakine
Ke daya
Dama danke rabbi ya bani
Cikar haiba
Aysha banji
Komai a duniya Sai sautinki
Ban ganin komai
Sai fuskarki
Aysha sonki
A jinina yake
Amrita ki ankilta min jikinki
Dan shine nitsuwata
Qara matseta ya kuma yi
Cikin
Isar da dubban saqonnishi zuwa gareta
Ita kam
Gaba daya ta maqale
Hammanta
Tamkar zata hadi yeshi
Ba abinda take Sai
Shi take
Kira cikin
Sautin
Sarkewa
Tana
Hamma Yusuffffffffff
Shiko ji yake
Ba Wanda yake kiran sunan shi dai dai Sai ita
Sai ta maqaleshi
Tace
Ohh
Hamma Na i miss you so much
Shi kuwa
Yau
Yusuf
Larabci
Yake ta bugawa
Yana ya habbiti
Noor hayatina
Noor qalbina
Ya A ish,
Ahaka suka zauce
Suka kidime
Juya abarsa yake son ransa
Yana murzata itama
Gwayar da ya dirka mata bai sakiba Sai
Maqaleshi take tana
Hamma Yusuffffffffff
Sune basu sararawa junaba har
4:20Am
Sannan
Ya sahirta cikin samun cikekkiyar gamsuwa
Jinshi yake a saman gyajimare
Cikin jarumta ya ciccibeta Sai
Cikin baf ya direta
Shima ya shige
Luf sukayi
Cikin
Ruwan
Bres dinta
Ya shafa cikin
Rada
Yace
Basu gaji bafa
Idonta a rufe
Tace
Ai nakane Hamma Yusuffffffffff
Tsura mata ido
Yayi
Cikin
Shauqi ya maqaleta
Yace
Wlh da Na cuci kaina Dana kashe rayuwata da Na rebu dake
Na tabbata bazan samu kamar ki ba
Sai yanxu Na gano
Tun da canma sonki
Ke d’awayniya
Dani
Kanta ta kontar
Kan kafadarsa
Cikin
Tura mai bres Dinta
Tace
‘ Hamma Yusuf
Ka manta dai
Da ai baka da abin qi Sai ni
Da sauri ya rufe bakinta
Cikin
Gskya da gskya
Yace
” ,ban taba tsanarki ba
Sai dai tsoron ki
Da nakeji
Amrita
Sabida a wancan
Lkcin
Ina miki
Klon
Qanwata uwa 1uba 1
Sai
Kuma
Ko yaushe
Kece mai
Tayarmin
Da Sha,awata
Dana ganki
Nitsuwata ke tafiya
Shiyasa banson
Ganin ki
Danaji
Muryar ki
Sai Na daburce
Da zaran kin Dan tabani
Wlh Aysha Sai nayi wonka
Kin tuna randa
Kika fada jikina a rafi
Wai kije gun Ahmad
Shiyasa ko yaushe nake mmk inaga su Ahmad Na maqaleku kuma basa jin komai
Ase Dan ba Aure a tsakanin ku ne
A lkcin kuma
Badon INA kauce miki ba zaki
Iya gane halin da nake ciki
Shisa kike min kallon mugu
Aysha
Wlh Na cuci kaina da muka yi tsawon 2 year ban amshi a manataba
Tsofinnan sun min gata
Da suka aura min ke
Sun kuwa yi miki
Gata da basu bari Na sani ke matata bace
Dan da Na Sani da
Bazan iya haquri har ki girmaba
Yawan fadan da nake miki ase kishine ban saniba
Matseta yayi
Itama lafewa tayi jikinshi
Cikin
Tsune kanta a qirjinshi
A hankali yace
Amrita I
Love you so much
Zan dauwama in mai begenki
Qanwata a manata matata
Da gyara sukayi wonkan suka fito
Bayan sun gama komai
Suka kwanta rama baccin deren da basuyiba
12 dai dai
Aysha ta sauqo
Kan gadon
Cikin mmk ganin
Hamma Yusuf
Baya dakin
Toilet ta shige cikin
Tsoro da mmk jin qafafunta Na rawa karkar
A daddafe ta shirya ta fito
Parlon
tsaye tayi a tsakiyar parlon
Tana miqa
Batayi auneba taji
Yayi hogging Dinta ta baya
Cikin
Sanyi
Yace
Har yanxu
Miqa kike
Alamun baki
Gamsu ba kenan Dan ba yunwa kike jiba ba bacci ba kawai
Hammanki kike son raba kinji dumina
Qara matseta yayi,
Itako cikin
Tsoro
Tace ‘a a
Hamma Yusuf nagaji
Qafata ciwo
Sai rawa suke
Dry ya danyi cikin
Salon shauqi yace
Qafafun basu gama karbar saqonnina bane
Shiyasa
Baki sababa
So yanxu baqunta suke
Sai Na gama koyar dasu
Nima a farst night dinmu nayi fama da hakan
Qafafuna suka rinqa rawa idan Na zauna da gyara zan tashi
In an taba cinyata kamar nayi ihu sabida sunyi abinda basu taba yiba,
Inda mace zata iya gane namijin da bai taba kusantar mace ba kenan alamun suna da yawa wannan kadan ne daga ciki
Yaci gaba da cewa
Gashi ke din ta dabance bana gajiya da ke
A shogobance tace
Ni wlh ban da qarfi
Cocci beta yayi cikin
Rada yace muje in baki Na qarin qarfi baby nah
Kan gadon ya direta
Tana ‘ayyah Hamma Yusuf
Shima karya wuya yayi cikin
Koikoyarta
Yace
‘Ayyah
Ki bar Hamma Yusuf dinki ya rege zafi………
By garkuwan Fulani
[4/9, 2:26 PM] +234 909 785 3276: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
????????????????????????
MI,WASMITI page 1⃣1⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
~®PURE MOMENT OF LIFE WRITERS~
P.M.L
Ido ta lumshe cikin
Kunya ta shafi sajenshi da ya kwanta lub.
Shiko samun haka ya sashi
Lafewa jikinta cikin Isar da saqonnishi
Masu wuyar
Man cewa,
Cikin
Rad’a yace
‘Amrita ngd Allah ya miki albarka
Rabbi ya cika miki
Rayuwar ki da Farin ciki kamar yadda kika cika rayuwata da Farin ciki.
“Lafewa ta qara yi a jikinshi
Tana jin
Bugun zuciyarshi Na harbawa kan nata
A haka har zuwa Dan wani lkci
Sannan
Suka samu suka
Yi wonka suka shirya
Suka fito parlo
Kan carpet suka
Yi masauqi
Yusuf tallabe
Da amritarshi
Yana ta riritata
Itama Sam har yanxu ta kasa
Jin ta gaji dashi
Shiyasa bata tsiri halin
Wahal da shiba..
“Suna cikin
Hirarsu
Tana lafe cikin
Qirjinshi
Sukaji!
SLM su Bappa
Yaya
Da sauri ta yunqura zata tashi
Shiko Sai qara matsota yayi.
” Suna shiga
Innayi da inna
Suka bisu da klon
Mmk
Shiko Bappa Yaya
Cikin
Jin dadin ganin su
Yayi
Murmushi
Dai dai lkcin
Da ya zauna kan kujera da suke qasanshi.
Cikin happy
Yace
‘D’ud’a’be
Yaushe kuka
zo?
” Fuska ya Dan yamutsa cikin
Daqile murya
Yace ‘ ba nacema ban son sunan nan ba?
‘ ehh ka fada kuma bazan bariba,
Kai dai wlh bakaji dadiba
Mu muna sonka kamar mu mutu
Kaiko kana kinmu kamar ka mutu!
“Ajiyar zuciya ya sauqe cikin
Dan raha ya shafa suman kanshi
Yace
‘ ai gwara da Baku
Mutuba
Bappa Yaya da ka mutu da wa zai ban Farin cikina?
” cikin mmki innayi tace ‘ menene Farin cikin naka?
“Murmushi yayi da iya gskyarsa yace
‘Aysha
Mana.
“Aiko su inna suka rinqa dry,
Shi ko ko a jikinsa
Bappa Yaya ne
Ya Dan gyara zama ciki
Girma
Yace ‘Yusufa
Kaga ribar bin mgnar iyaye ko?
Kaga illan bijire musu
Kai da kanka kasan yanzu ka samu cikekkiyar rayuwa
Sabanin baya da kake ganin
Mun qwareka mu samman ma ni.
Kai ya jinjina cikin
Sanyi
Yace ‘ Bappa Yaya
MI,WASMITI ko mi wadi ha wakkati to do,
NAYI,NADAMAN abinda Na aikata a wancan lkcin
Bana son tunawa sauqina ma daya da rabbi
Ya bar min
Dan uwana Ahmad da biyaye Na ya mutu da bazan yafewa kai naba.
Innayi tace ‘ komai ya wuce yanxu kam
Fatan rabbi ya Baku zuriya d’aiyiba,
Amin ya amsa cikin
Zumudi da jin dadin addu,ar.
“Haka sukayi ta Dan Hie ransu
Biyar dai dai
Yusuf ya
Miqe cikin
Kammala shirinsa
Da Na Aysha
Ya kalli su innayi
Cikin
Qaunar kakannin nasu
Yace
‘ mukam zamu tafi
Sai
Next week
In munzo,
Bappa Yaya
Yayi ta nacin ya bari Sai gobe yaqi fir Dan shi a ganinsa
Zasu takuru
A dole ya barshi
Ya dauke yar matarsa
Suka tafi.
” cikin
Mota
Yusuf
Tuqi yake
Da hannu daya daya kuma ya jawo amritanshi
Yana Dan
Shafa bayanta
Yana
‘Amrita
Bacci kike
Jiko?
Kai ta Dan gyada mai a Lamar eh
Cikin
Sanyin ya qara jawota jikinshi
Yace
Kwanta kiyi bacci
Kan cinyar
Mijinki
Kinji ko
Matata?
Itako
Ido ta tsura mai cikin
Mmk hali irin Na Hamma Yusuf
Wato
Shi Hamma Yusuf ya yarda da love
Ya Baiwa so
Amanna
Shi jin Kalmar so yake tamkar ruwan zinari
Shi Yusuf irin mazannan ne da so ke mai dasu
Bayi
Ya maidasu tamkar basu San komaiba
” A haka suka isa
Gida
Tana lafe a jikinshi
Tana baccinta.
Yana parking
Rabi,u da Usman suka iso
Cikin
Qaunar yayan nasu duk da zafibirin Na Yusuf yan uwanshi Na matuqar qaunarsa
Kye ya basu suka tattara kayansu
Suka shigar cikin gida.
Ummi Na ganin jakar Aysha
Tace
‘Usman sun dawo ko?
Kai ya gyada Cikin
Leqa hanyar shiga
Yace ‘ wlh
Ummi Sai.kinga yadda
Autanki tayi kyau
Sai kace wata balarabiya
Sai dai ta Dan rame gsky.
Ajiyar zuciya ummi ta sauqe cikin jin dadi
Tace ‘Toh ina take ne?
Rabi,u ne ya Dan Sosa qeya yana
Duba qofar shima yace
‘ kin Santa ai da shegen son jiki
Bacci fa takeyi a cikin
Motar ta wani
Maqale jikin Hamma Yusuf
Shiko
Ya wani rashe wai baya son ta tashi
Harda wani cewa
Mu bamu da nitsuwa bamuga tana bacciba.
Dry Ummi tayi
Cikin
Tsokana tace ‘
gashi a bayanku ai!
Aiko a tare suka juyo
Sai kuma sukayi dry.