
“Waya ce miki baki workeba aike bazaki San kin workeba sai ni zan gano mana hakan ke dai bani Na d’an d’ana wlh zan miki a hankali “.
Ita dariya ma ya bata shisa cikin dryar ya lallaba ya hard’e abarsa, cikin sanyi da kewar juna suka haukacewa juna ya rink’a juyata da sarra fata.
Cikin gamsuwa da Amritarshi ya kalleta cikin iya gskyarsa yace.
“Amrita d’aya tawa tamkar da dubu bakya canzawa sai k’ara d’an d’ano da kike kullum jinki name kamar Daren forkonmu”.
Ita kam sai sumbatarsa take tana shafa sajensa.
Haka rayuwa ta mik’e musu cikin jin dad’i.
*********
Bayan shekara 8
Wani yammaci mai dad’i iskar damina Na kadawa gari yayi shiru sai sanyi mai k’amshi dan ruwan da akayi aka d’auk’e sai duhu da duniyar tayi
a hankali Hamma Yusuf ya shigo parlon Ayshan dayasha gyara sai k’amshin da yake fiddawa ta kashe wutan parlon ta kunna wutan cikin shoo glass sai ya bawa parlon wani kala mai kyau.
Yaran dake zaune a parlon su 6 suna ta wasa suna ganibshi suka ruga gunshi
Mai dan girman cikin Wanda suke kira Yusuf yace.
‘Abba kaga Ahmad ko tun dazu yanata zagin Nana Wai tayi sallah bata yiwa Abbinmu Addu,a ba ita kuma tace tayi” kanwar Ahmad k’aramine Yar Adam shiko Yusuf baison ana tab’a k’anneshi matan ko kad’an.
dariya Hamma Yusuf yayi cikin d’agawa Amritanshi gira yace.
“Kuna jina ko duk Wanda Baiwa Abbi Addu,a zanyi fad’a dashi kuma bazan sake zuwa dashi saudiba”.
Cikin son Wanda sukewa Addu,an suka rink’a cewa.
“Abba wlh kullum muna mushi, Abubakar k’ara mi yace “ni kullum sai namishi kuma incemai ina sonshi”
Mamice tace Abbah Nina ina mishi”.
dariya yayi cikin jin dad’i yace.
“Allah ya muku albarka”
Cikin far in ciki suka amsa tare da ficewa suna Abba zamu tafi gidan Baba Adam yace gobe zai kaimu Yola “
Cikin jin dad’i yace.
“Allah kiyaye hanya”
har zasu fita Aysha ta kalleshi da kyau dan tasan inda yadosa
Sai tace.
“Hamma Yusuf cikin sanyin nan,? maza ku dawo”
Da sauri yace.
“Kai maza Ku tafi Ku gaida su”.
Aiko suka fice suna murna shiko suna fita.
Ya matsota cikin hararan love yace.
ai kin San abinda ke tare dani shine zaki taramin yara su tafi can Adam yaji dasu kinga kaka nacan zata tare musu yaran suma su hole”.
Hannu tasa ta d’an tureshi tana.
“Kai girman ma kamar k’arama abin yake mutun kamar inji”.
Cikin rawan lips yace.
“Allah a hannu nake”
yana fad’a yana binta a baya
Ganin zata mai nisa ya cabkota ya wuce da ita bedroom d’inshi suna shiga suka fad’a kan gado cikin rawan sanyi da rawan lips ya jawota jikinshi yana shafa bres d’inta da suke cike tib kamar bata tana sharyawa ba sai shek’i suke itama tuni tafara juyashi tana latsar lips d’inshi da suke ta bari dan fitina cikin kid’ima suka mak’a lewa juna murya na rawa yace.
“Amrita jamana blanket kar Aysha Ali Garkuwa ta gammu ta samu abin rubutawa masu karatu”.
Alhamdulillah ala kulli halin. Na godewa Allah daya bani ikon kammalah labarinan lfy ina godiya gareku my lovely fans Allah ya barmu tare Har kullum kuna raina Masoyana
Afwan Afwan Afwan ina Neman yafiyarku Mace ko namiji baba ko yaro Wanda Na sani da Wanda ban saniba Wanda Na tab'a mgn dashi ko ita da Wanda ban tab'a mgn ba ni na yafewa kowa
Jinjina gareku groups.
By Garkuwan Fulani
[4/18, 10:14 PM] Aisha Aliyu Garkuwa: ????????????????????????????????????
NAYI NADAMA
????????????????????????
MI,WASMITI page 1⃣2⃣0⃣ Na Aysha Ali Garkuwa
????????????????????????????????????
Pure moment of life writer’s
P.m.l.w
www.aishaaligarkuwa.blogspot.com
Dedication gareku Ango Nura m inuwa da Amarya Amina Tijjani wado Allah ya sanya Alkhairi a aurenku ya Baku zuriya d'aiyiba Allah yasa ayi a Sa,a Rabbi ya haskaka rayuwarku
????????????Yehhh Na jinjina muku yan social media ba mai rabani daku jama,ar social media kui haquri ga baitinku na biya.
Mun jinjina muku Readers damu daku d'aya ne masu karatu kui haquri ga baitinku na biya
Tabba yarku ta isoni kamar haka?.
Garkuwa a baya kinyi wani kuskure novel din Mi,WASMITI da kikayi a duniya dad’inshi yayi ta kewaya groups ya shiga sak’ok’in Nigeria shin meyasa kika ware ‘yan wasu groups d’in?.
Su sukace ayi miki tabbaya nikum can zanmiki tabbayar sheidar suna k’aunarki gaba d’aya.
~Na jinjina muku y’an social media ba mai rabani daku Jama,ar social media kui haquri ga baitinku Na biya~
*Yehh dole naje duk inda rebo yake Na dena so babu gurin zuwa,
ban raina ranar da novels tai mini ta sanadi an sanni garuruwa,
????????Ina fahar da, group din
Garkuwa family agida nake tun fari su sukayi mini Garkuwa????
Tinda nazo a cikin y’ay’an Adam duk ajizi ansanshi da mantuwa.
Kui haquri ga baitinku zan biya.
Garin masoyi nisa bai mini dana fad’a kuma yanxu ina tini,
Allah ya k’addara in zamto zuma dana fito ai taimini sansani.
Yau haquri zan baiwa zan baiwa fans na da sunfiso Na tsaya tamkar gini Rabbi nufeni silar novel da zanyi a gaba mutan k’asarmu su zauna lfy.
Forko mutan PURE MOMENT OF LIFE WRITERS zanai kira Wanda fagen Rubutu basa jira manya da yara a gsky na sansu da hattara sunce nazo naga yadda batin sannan na tabbata ni sukayin jira na mori so k'aunar da suke mini sunce na dage tannin k'irk'ira Kui haquri ga baitinku na biya
????????
Y’an JANNART LAMID’O novel group duk Nisan da nayi musu amman dani sai alfahari suke novel na in sun gani ko a fushi suke farin ciki gurbi nasa zai shige da zanaje ni mu zauna so suke basu da niyar tsigen fiffige da gsky nunan k’auna suke Dan sun kirani sunai mini magiya,
Kui haquri ga baitinku na biya.
Na am b’ato mutanen ANEELURV ONLINE WRITERS group su y’an k’waraine basu da Tsok’k’oma idan kaje kafad’a musu zasu rikeka da kyau harda lallama.
K’orai k’arai Na gane duniya mai sonka shikeyi maka iddima
Masoya na MELODY NOVEL WRITERS gaisheku nai kuke reba gardama
Kui haquri ga baitinku na biya.
A FASAHA ONLINE GROUP
Sunana ya shahara In an kirani jama,a basa gudu. Dan haka nai kiransu da azzama zasu rik’e ni muje mu haye tudu albarkacin k’aunar da suke mini Na dad’i suke Jan ragamar social media toh Ku sanyi bazan manta suba.
WRITERS mu zamto tsintsiyaaa.
Mutan MUSAN KANMU MARUBUTA group gurinsu Na yana basu shiri da mai mini hassada farin halinsu yasa suka kauda kai harma suke nema suyimin gata.
Inda tarin masoya a ASY KHALEEL NOVEL WORLD group kunji yanxu Garkuwa ina fad’a
Kui haquri ga baitinku na biya.
Mutan DAN GYARANKANMU group sunai mini Addu,a fatansu ko yaushe Na wuce Sa,a
k’auna suma ba,a barsu a bayaba basa zama da mutum mai min ba,a.
NOVELS ARENA group Yadda suke mini cikin su suna akwai ni da jamma, a.
UMMEE GARKUWA NOVEL GROUP zafi Kansu yayi musu da sunji nai jinjina a novel ban sasuba suna fad’a mini son da suke mini koda idanuna bai gansuba
kuji dalilana Y’an
Ummee Garkuwa novel group jinjina gida biyune kuma narraba muna kamar k’aunar da kuke mini idan Na raina nayi k’uriciya.
Yehh y’an SMARTES ONLINE WRITERS
Kullum tunan suke nai musu baiti laifin ya wuce.
NOVEL GROUP kafin nai musu baitinsu sai kuma duniya ta d’auki Wai bazan k’arisa novel din mi,WASMITI ba.
Kui haquri ga baitinku Na biya
Kai kuji sabon al,ajab UMMYN YUSRAH NOVEL group suna nema forgive sun fadan Na Dave da Addu,a mai hassada shi zai zsmma sankace.
Kui haquri ga baitinku na biya,
Rufaida NOVEL group Sabon zance suke Wai ya akwai nace bazan sasuba toh ga baitinku Na biya.