7⃣6⃣
Suna isa gida yayi kwance a main palo a saman kujera hannunshi dafe da zuciyarshi dayan kuma dafe da kanshi dake matsanancin ciwo,
Amira tawuce sama wurin mamarta tana kuka,
Aisha na kwance har yanzu bata tashi ba don tadade batai bacci medadi ba dan kulawar nan data samu shine taji dadin baccin, amira tafada samanta tana ta kuka,
Aisha tabude ido tace “amira kedawa? “
Amira tace “munje gidansu anty ne se ya omer ya daukoni ya kaini wurin daddy kuma ni acan nakeso na zauna”
Aisha ta tabe baki tanajin haushi tace “ina daddyn naki? “
Amira tace “yana kasa? “
Aisha tace “toki dena kuka zai medaki anjima, yanzu bari natashi nai wanka na dafa maki abinci me kkso kici? “
Amira tace “ni abincin anty nakeson ci “
Aisha ta harareta tace “sekije kici inda kikaganshi, wlh amira sunan anty yafita daga bakinki, inbahaka ba dukan tsiya zan miki, wawa marar wayo kuma kimin shiru “
Amira tai shiru tanata ajiyar heart, Aisha tai ta kallonta tanajin takaici taja dogon tsoki ta janyeta tatashi zata shiga toilet,
Har takai kofa amira tace “mommy anty nagaidaki tace tayi missing naki”
Aisha takara jan tsoki ta waigo tace “idan naci ubanki zaki dena fadin antinnan”
Amira ta turo baki gaba ta tashi ta tafi dakinta,
Aisha taja tsoki tashiga wanka bayan tafito tai salla tadanyi makeup tafita main palo,
Fahad na kwance ya rasa meke masa dadi, Aisha ta sauko takaraso wurinshi ganinshi haka ta zukunna gaban kujerar tana kallon fuskarshi tace “yaya jikinne? “
yayi shiru ya kyaleta murya araunane tace “yaya ka temakamin ka cire damuwar nan kadeji abinda doctor yace jininka yahau banso wani abu yasameka kayi hakuri ni zanje nawa mommy magana zasu dawo maka da faseelat”
Fahad ya bude ido ya kalleta ya kamo hanninta ya rike murya can kasa yace “mutuwa zanyi Aisha wlh inde basubarmin faseelat ba zuciya ta bugawa zatayi inasonta sosai bazan juri rashinta ba “
zuciyar Aisha na matsanancin ciwo tace “nasani yaya, zasu hakura nide rokona ka rage damuwa “
Yayi shiru yanajin kamar yaje ya sato faseelat, Aisha ta zare hanninta ta shafi kanshi tace “kadaure me zakaci yanzu”
ya girgizakai yace “I’m not hungry “
Tace “plsss mana”
yace “leave me alone Aisha I’m not well I don’t want anything from you “
hawaye suka zubomata ta tashi tsaye tanata kallonshi tace “zanje gidan mommy zanyi iya kokarina wurin ganin farin cikinka ta dawo gunka “
ya kalleta yajuya mata baya, bata tsaya dafa abincin ba ta dauki amira suka tafi gidan mommy,
Faseelat nata kuka omer yashigo dakin yayi tsaye ya harde hanniwa yana kallonta, faseelat na kuka tace “yaya Dan Allah karka zama katanga tsakani na da hero, wlh baa sanin shi yayi min haka ba shine rayuwa ta bazan juri ganinshi cikin damuwa ba “
omer yaja dogonn tsoki yanajin kamar ya rufeta da bugu yace “kitashi kibishi tunda shine rayuwarki “yajuya yabar mata dakin,
ya shiga dakinshi ummi tabishi yana kwance ya dora hannu saman kai yanata tunani ummi tace “omer dan Allah karabu da harkar su faseelat karka wani damu kanka tunda taji tagani kuma tanaso ahaka, kuma karka yarda wata sainsa tashiga tsakaninka da mijinta don faseelat de komawa zatai kaga se kudena ganin mutuncin juna kafita harkarshi ko yazo ai baze shigo gidannan gagaf ba seya nemi izini inbaa bashi ba dole ya hakura ya tafi, kasawa kanka hakuri ni kaganni nacirewa kaina damuwar ta, yau da ido na yaganemin yasa nakara sanin faseelat bakaramin so takewa mijinta ba ,kayi hakuri ka rabudaita”
tundazu yanata kallon ummi yace “shikenan ummi ya daketa yaci bulus? “
ummi tace “aa beci bulus ba shima yana wahala kam daganinshi kuma bayau ba gobe zata koma ba seyakara gane muhimmacinta “
omer yace “hmmmmm”don shifa ya saketa kawai yakeso,
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
ummi tace “kadejin abinda nafada kar ka kara koyi mashi maganar faseelat “
ta juya tafita, ran omer bace shifa yaso koda marin da yawa faseelat ne yarama mata amma ummi tazo tahana koyi mishi magana,
da marece sabeer ya dauki matarshi radiya sukaje ganin faseelat suka tarar har an sallamesu,se suka nufi gidan fahad,
akan hanya fatouma takira wayarshi, yanagani yaki dauka dukda de yanason daukar,
Shikam yayi dubara tun kafin soyayyar shi da fatouma tayi nisa yafadawa radiya yana neman ta, abun yabashi mamaki don yayi tunanin zata rude amma cewa tai “Allah yasa alheri yabamu zaman lpy, dear ni bantaba sawa araina dani kadai zaka zauna ba kai mijin mata hudu ne sede dan Allah ka kamanta adalci tsakanin mu, karka fifita wata akan wata Allah yakara maka budi na alheri yabaka ikon rikemu”har yanzu bedena mamaki ba, kuma sonta yakara ninkuwa akan nada don yayi tunanin zata rikitashi wani girmanta yake gani, itada kanta ta amshi no din fatouma tana kiranta da yake fatoumar itama wayayyace ko radiyar bata kira ba ita seta kira don aganinta inde radiya batai kishi ba itada take gidanshi don me ita zatayi, wani lokaci idan suka samu matsala da fatoumar itake shiga ciki don fatoumar tacika jan aji da yawa da zuciya ko lokacin kiranta yayi be kira ba setai zuciya .
Wayar nata ringing radiya ta dauka tace “amarsu ko kinwa angon laifine? “
Fatouma tai dariya tace”bawani laifi anty nasan dan kina kusa shiyasa be dauka ba”
radiya tace “kode kode? “
fatouma tace “ihmmm bakomi anty ki gaishe shi”
Takashe wayar radiya ta kalleshi tace “donme bazaka dauki wayar ka ba don inanan watarana fa Agabana zaka shiga wajenta “
yayi murmushi yana shan round yace “baagabanki ba dear don baa gida daya zaku zauna ba, idan kuna nesa da juna zakufi zaman lpy amma in kuna tare zaai ta samun matsala,”
radiya tace “bawata matsala kaide tsarinka ne haka “
yayi murmushi yace “kwanciyar hankali nake neman mana”
Suna isa gidan basu samu Aisha ba se fahad dake kwance har lokacin,
sabeer yace “friend yakamata ka kokarta karika yin aikinka tunda bawani keyi ba asara kake ja wa kanka don sisi kamfani bazasu dauki asararta ba “
fahad beko kalleshi ba yagama surutanshi radiya nata kallonsu suka tafi,
Aisha ko tunda taje gidan mommy take kuka tana rokon mommy akan taje wurin alhaji rabiu su dawo da faseelat, mommy tace ba inda zata, tanata jin haushin aishar donme bazata barshi ya mutunba.
bayan 4days
tundaga ranar fahad bekara zuwa gidan mommy ko umma ba don beda lpy sosai har drip biyu ya sha, bacin alllurai iri iri, dukda ciwon yakanje gidan su faseelat amma besamun ganinta duk yabi ya rikice,
Faseelat ma bata barcin kirki da tunanin mijinta take kwana, Aisha ko tanata kunsar bakin ciki,
Yau akayi sunan jamila ansaka wa jariri sunan khalil hjy dakanta ta sa aka kawomata sa da raguna biyu daga cikinnata aka yanka rago daya na dangin jamila daya nasu sa na mejego, bawani taron suna akeba don ranar ne sadakar bakwai na khalil duk kayanshi da sauran tarkace an rabar, nanda kwana ukku zaa raba gadonshi,
jamila nanan tana cigaba da kukan rashin mijinta hjy kuma ta dangana se rarrashin jamila take,
da daddare bayan musa yazo khalil yafadamishi gobe zekoma gida, don inde bakunta ce kar tafi sati daya,
musa yace “malan khalil naji dadin zama da kai nakaru sosai danhaka nakeson mukulla zumunci muhada matanmu suma surika kawance “
khalil yace “nikaina naji dadin zama dakai kuma nakaru sosai, nagode da irin karramani da dawainiya dani da kukayi”
musa yace” goben da karfe nawa zakatafi? “
khalil yace “8:am”
musa yace “inba damuwa kabari har zuwa 10am sena kaika da kaina “
khalil yace badamuwa yayi godiya, khalil ya amshi number musa akan idan yayi waya zasu rika communicating don wayarshi bata hannunshi besani ba kota kone ko wani yasamu oho, ranar Sun kai dare suna fira sannan musa yatafi,
da safe khalil ya shirya karfe 10am suka kama hanyar shiga cikin gari,
agidan hjya kuwa su siyama da wasu dangin jamila sunata soye itako jamila tafito tai zaune cikin rana da zumbuleliyar hijabinta dan dukda ba takaba take ba amma kullum da hijab jikinta, tai zaune tanata tunani matan da kenan sunyi sunyi daita takoma daki ta musu shiru,
siyama ta shiga daki hjy nata rirrigar lil khalil daketa tsala kuka tafadamata hjy taba siyama shi tafita wurin jamila,
taje tasameta tace “haba jamila so kike ciwo yakamaki kinzo kinyi zaune acikin rana, se yaushe zaki hakuri ki sawa kanki dangana khalil de yatafi baze dawo ba”
Jamila na kuka tace “hjy be mutu ba khalil baze mutu yanzu ba kullum ina mafarkinshi ze dawo”
Hjy tajawota jikinta jamila ta kwantar da kanta akan kafadar hjy tana cigaba da kuka hjy tace “kiyi hakuri jamila ki daure ,ko tausayin danki bakiji bakicin abincin kirki yaki samun ruwan nono kiyi hakuri ki daure”
suna haka motar musa tafaka kofar gidan, khalil ya kalleshi yace “nagode sosai Allah yabiya “
musa yace “yiwa kaine Semun sake haduwa “
khalil yabude motar yafita, yanufi cikin gidansu,
kamshin nama ya kewaye gidan tun bakin kofa yanashiga ya hangi hjy rungume da wata me hijab beyi tunanin jamila bace sede yaga sunyi kama da jamilarshi har abayar,hjy bataganshi ba siyama ce ta lura dashi, jikinta na rawa tace “yaya khalil !!!”
yana tsaye hjy tadaga ido taga khalil tsaye, zuciyarta na harbawa tace “khalil kaine?dama baka mutu ba “
Jamila ta dago daga jikin hjy ta kalli gun taga khalil tsaye yana hawaye tanajin matsanancin farin ciki da gudu taje ta rungumeshi tasaki kuka, khalil ya rungumeta yafara kuka shima wanda kukan nashi na farin ciki ne naganinta da hjy da kuma tausayinsu,
yan soye duk suka fito suna murna hjy tai tsaye farin ciki be bari ta motsa ba,
Jamila ta dago daga jikinshi tana murmushi tana hawaye tace “nasani baka mutu ba inata fadamusu sunki yarda “
ta juya tace “hjy nafadamiki yaya ze dawo”
Hjy ta daga kai, jamila ta koma jikin shi ya janye ta ya nufi wurin hjy ya rungumeta yasaki kuka,
hjy na kuka tace “kayafemin khalil nasan ban kyauta maka ba kayi hakuri “
siyama de se hawayen farin ciki take ,
seda suka lafa, sannan khalil ya kalli siyama dake rike da jariri shide yasan batada ciki ya juya ya kalli jamila yaga wayam duk katon cikinnan babu,
farin ciki ya lullubeshi ya saki hjy yaje ya amshi khalil ya rungumeshi yana hawaye,
Ya dago ya kalli hjy yace “hjy dana ne wannan? “
ta daga mai kai ya kalli jamila ya sakar mata murmushi yace “thank you nagode miki da kika haifarmin aboki “
Dukansu sunata farin ciki suka dunguma daki jamila taje tai zaune kujera daya da khalil ta dora kanta akan kafadarshi, shi kuma yana rungume da lil khalil,
hjy ta share hawaye tace “khalil baka cikin motar ne? Ance dasunanka acikin list na fasinja wayoyin duk akashe munyi tunanin ka kone”
khalil yakara rungume danshi yace “ina ciki hjy, muna cikin motor wata mota tazo ta banki tamu nide nasan lokacin da muketa salati tundaga nan ban kara sanin inda kaina yake ba se jiya, mutumen da ya tsince ni yace a daji ya sameni kwance shine yake fadamin kowa ya kone seni kadai natsira”
hjy tace “alhamdulillah nagode ma Allah daya barminkai araye, Allah yaraya minkai dana,zanso naga mutumen da yayi jinyarka nai masa godiya”
khalil yace “shine yakawoni anan amma ya tafi, duk lokacin da kk shirya zan kaiki gidanshi”
ya kalli siyama ya sakarmata murmushi tana murmushi tace “yaya munyi kewarka sosai Allah yakiyaye gaba “
yace “amin “
Yasa hannu yakara matse jamila jikinshi, ta dago ta kalleshi ya sakarmata murmushi yace “ke baki missing dina ba? “
jamila tai murmushi siyama tace “itako tai missing naka kaganta nan kullum kuka baci basha tanata bawa lil khalil wahala, hjy itace kebata abinci abaki kuma bata wani cin me kirki “
Khalil ya kalli hjya yayi murmushi, sannan ya meda hankalinshi wurin jamila,
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
su hjy suka tashi suka basu wuri,
Khalil ya aje lil khalil a different kujera ya meda jamila kan cinyarshi yanata kallonta yace “yaakai haka dasaura time fa “
Jamila tai karamar dariya tace “I don’t know inajin ance kayi accident sede naganni a labour room”
yayi dariya yace “shine kika fiddoshi yanzu, meyasa bakyacin abinci? Kobakisan awurinki zesamu nashiba ?”
tabata fuska tace ” nasani bazan iya ci bane yaya, inasonka sosai bazan iya jure rashinka ba “
Yace “don’t cry my beautiful wife,yanzu gani nadawo seki dawo cin abincinki kinji? “
ta daga kai ya saukar daita ya dora lil khalil kan cinyarta yace”kibashi yasha daganinshi baya koshi “yasa hannu ya zare mata hijab,
jamila tai dariya ta rufe fuska yace “kunyata kikeji ninefa wanda kikeyin tumbur gabanshi kina kukan dadi”
jamila ta harareshi tace “kai yaya nidin ce ke kukan dadi? “
Yace “kona tuna miki? “
tai dariya tace “inafatan baka manta naka kukan ba? “
Khalil yayi dariya yasa hannu cikin rigarta yace “ina zan mance bari na fiddo mishi da kaina in tayashi sha don nima nayi missing “
Jamila ta janye mai hannu ta fiddo nono ta dorawa lil khalil abaki, yakama yayita tsotsa,
khalil yayi ta kallonsu yana murmushi yana godema Allah daya bashi lil khalil,kan jamila Duke tadago ta kalleshi taga yakuramusu ido ta meda kanta kasa,
baai minty 30 ba sega hjy tashigo da kula tazo taajiye gabansu tace “khalil ka sauko kaci abinci, daganan kabawa diyata taci nasan tafi jindadin abincin “
Yayi dariya ya kalleta seyaga kamar ba hjyarshi ba yanayin maganarta,
hjy tafita tadawo da bowl shake da nama tace “khalil wannan fa ba naka bane na mejego ne itakadai aikin ka kabata kawai”
khalil yana murmushi yace “to hjy “
hjy tafita tabar dakin, khalil ya kalli jamila yace “kinzama yargatan hjy harkin amshemin fada”
jamila tai dariya tace “toyasan ranka nide kabani abincin yunwa nakeji “
Yace “angama gimbiya”ta aje lil khalil ta sauko suka rika feeding juna,
nanfa labari yabazu khalil ya dawo ba jimawa gidan hjy ya cika anata mata barka da arziki,shima khalil anata zo mishi jaje da murna,
Da daddare da khalil da hjya kadai suna zaune sunata labari gwanin shaawa har lokacin bacci yayi,
hjya tace “to khalil katafi dakinka ka kwanta sekuma in Allah yakaimu”
khalil ya sosa keya yace “hjy Dan Allah kibani aron diyarki ta tayani kwana “
Jamila ta fiddomai ido ta girgiza kai,
Hjya tace “khalil biki fa take kadeyi hakuri kaje ka kwanta “
yace “nasani hjy, Dan Allah kibari mukwana acan “
Hjya tace “tonaji zata tayaka kwana nayau kurum amma tunda matsa mata zakai gobe zan medata gida wanka “
ya zaro ido yace “hjy wlh ba abinda kike tunani bane amma na hakura natafi in kwanta basekin medata ba “
yatashi yafita, hjya tace” wa jamila kikara ba khalil yasha kikawo shi in goyashi se zuwa anjima na kwantar dashi karyagaji da kwanciyar yahanaki bacci “
jamila ta amsheshi takara bashi yasha tashige kurya tayi kwanciyarta,
Hjya ta dade goye da lil khalil wanda basu sauya ma suna ba tana ta tunanin rayuwa, sannan taje ta kwantar dashi gefen mamanshi tatafi ta kwanta,
Wanshekare khalil yashiga central ya samo yadiddika masu kyau ya kaiwa tailor dinshi yakuma jaddada masa kar ya masa tazarce dinki mekyau yakeso sede beson shape din yayi yawa,
Jin khalil yadawo mamansu jamila sukazo murna daganan kuma mamar ta taroki hjy tabata jamila tatafi daita badon komi ba donta gyara ta, ta haihu yakamata tasamu gyara na mussmamman kafin arbain,
Badon hjy taso ba ta amince da marece suka tafi jamilar nata kuka batasan tafiyar,
2days kadai ya rage baba babba yadawo amma fahad ganin 2days din yake kamar shekara,
Aisha de tazama yar kallo iyakarta jinya yayi ta sambatunshi yagama tanata hakuri,
Faseelat jini ya dauke har amfara salla kuma jiki ya warware sede idawa Wanda nasan dataga habibinta zata wartsake,takan dan fita ta taya ummi aiki, umma sunanan sunata zarya so daya taje taga fahad daganan bata sake komawa ba don yamatukar bata tausayi,
faseelat na zaune dubara tafadomata tai sauri ta dauko wayar ummi takira fahad sede duk layukanshi kashe tameda ma ummi wayarta rai bace,
Mommy tagaji daganin Aisha na wahaluwa taje tasamu alhaji rabiu sukai magana da baba babba yadawo zasuje bada hakuri,
fahad ne kofar gidansu faseelat da wasikarshi a hannu da wata leda cikinta da waya aciki, yazo yadade kofar gidan tsaye besan yaya zeyi sakonshi yaisa wurinta ba,
Yananan Mubarak yafito fahad ya mika mai hannu Mubarak ya mikamai nashi suka gaisa, sannan fahad yace “friend ka temaka ka kaiwa antinka wannan wasikar da wannan ledar batare da ansan ni nabada ba plsss “
Mubarak da tausayi ya mishi yawa yanaganin yadda faseelat ke wahala da yadda fahad keta zarya seya amsa,
Fahad yace “thank you”ya fiddo 5k yamika mishi,
Mubarak yace “kabarsu banada bukatarsu” yajuya yatafi,
fahad ya tabe baki shide sakon yaisa,
Bakowa tsakar gidan ya shiga dakin faseelat ya kaimata yace inji fahad da kwance take ta tashi zaune tana farinciki tace “nagode dan auta inasonka sosai “
Mubarak ya kalleta yajuya,
ta bude wasikar dake dauke da good hand writing na fahad tafara karantawa “honey ya jikinki?inafatan kin samu lpy ,honey I’m missing you nayi zarya amma bansamu ganinki ba, I’m not well bana barci banajin dadin rayuwata please kiyi bakin kokarinki harsu abba su hakura ki dawo mucigaba da soyayyarmu, nayi kewar komai naki inacikin wahala duk donke, inafatan kina kulamin da kanki ga waya nan kiboye zan rinka kiranki inajin koda muryarki ne don na dan samu sauki, ina kara baki hakuri akan kuskurena, I love you the love that words can’t describe it miss you “
faseelat ta rungume takardar tana jin farinciki ta bude ledar ta zaro wayar tana cikin danna no dinshi zata kirashi, kiranshi yashigo waar da yayi mata setting a ringingtone tafi daukar hankalinta wakar umar m shareef *bazan iya rabo dake ba* tai shiru tana sauraren wakar tanajin kamar fahad ne keyi seda kiran yakusa tsinkewa ta dauka tai shiru , fahad beko bar kofar gidanba yace”i miss you honey I gone mad and crazy nagaji”
Ta kalleshi duk ya sauya hawaye suka cikamata ido tace “hero so kake kamutu katafi kabarmu why bazaka kwantar da hankalinka ba,dubi duk yadda ka koma dan Allah ka kwantar da hankalinka very soon zasu medoni kaji? “
Yace “honey bazan iyaba kidawo kawai I want you, dakin dawo gareni zan warke zan dawo dede just come back to me “
tace “I promise you zan dawo gareka karage punishing kanka for me please”
ya lumshe ido yace “I will try “se sannan yatsaya karemata kallo tana sanye da white shirt transparent ta matukar yi mata kyau yanajin kamar yakai hannu ya taba yace “I will go home kiboye wayar nan sena kiraki da anjima before nan kimin good bye kisss “
Faseelat tai murmushi tana jefa mai wani kallo taiwa hannunta kiss ta jefa mai, yayi dariya yace “thanks se nakira” yakashe wayar faseelat tai murmushi ta bi list na music ta kunno wakar tana saurare hardasu hawaye setaji kamar itada fahad ne,
Sunata wayarsu bawanda yasani for 2days wadda bata ragemusu kewa ba sekarawa don duk ji sukeyi kamar suyi kurciya su samu juna,
baba babba karfe hudu yashigo katsina direct gidansu faseelat yawuce, yana zuwa yashiga da sallama, ummi ta amsa tana mai sannu dazuwa ya amsa yace “ina diyata ya jikinta? “
ummi tace “tawarware ai”ta kwalawa faseelat kira,
faseelat tafito dasauri tana ganin baba babba ta duka kasa tana gaidashi ,
Baba babba ya amsa ya mata ya jiki tatashi takoma daki,
Baba babba yace “munyi magana da alhaji yace har yanzu be bata takardarta ba wai sunata rokon alfarma “
Ummi tace “aikuwa “
baba babba yace “seya saketa tunda beda mutunci, bawani hakuri da zebada miji meduka aiba miji bane faseelat batai saar miji ba gaskiya”
ummi tai shiru ,kamin ta rufe ido tabude sede taga faseelat tsugunne gaban baba babba tana hawaye tace “baba Dan Allah kuyi hakuri wlh kuskurene ba acikin hayyacin shi yayi ba dan Allah kumishi hakuri tunda yagane laifinsa”
ummi tanata fidda ido dan faseelat tai shiru amma ita batasan ma tanayi ba seda takai aya,
baba babba yasha mamaki ranshi ya baci sosai yace “ko kinki ko kinso se yabada takardarki marar kunya fitsararra,tashi kiban wuri kona mangareki wurinnan”
Faseelat tatashi tashiga daki tana kuka ummi tai shiru tanajin kunya, baba babba yace “ai gwara ya saketan wannan Allah kadai yasan azabar data kesha wurinshi tai shiru bari naje nasamu alhajin shigowata kenan nashigo ganinta “
ummi tace “Tom angode kwarai “yafita
ummi bata shiga dakin faseelat ba tawuce dakinta, ranta ya baci takuma kara jinjina rashin kunyar faseelat,
Baba babba shagon abba yawuce suka kara tattaunawa akan maganar dawasu abunda ya shafesu sannan ya tafi gida,
Faseelat na kuka takira fahad yana dauka tace “hero baba babba yadawo, yace dole seka sakeni Dan Allah komai zasuyi karka sakeni wlh inasonka inasonka sosai”
fahad dake kwance muryarshi very low yace “kiyi hakuri kinji yanzu zanje nasamu daddy zezo yasameshi ki kwantar da hankalinki bazan iya musu abinda suke so ba”
Yadan rarrasheta yakashe wayar, yatashi ya nufi gidan umma yasamu daddy da maganar daddy ya amshi address na gidan fahad bebar gidanba seda yaga baba babba yatafi can, sannan ya koma gida,
koda daddy yaje baba babba yana cin abinci seda akadau lokaci yana jira sannan baba babba yafito ya kalleshi don betaba ganinshi ba yabashi hannu suka gaisa,
daddy yakara gyara tsayuwa yace “nasan baka gane niba, ni kamar ubane awurin fahad don nike auren mamanshi,”
baba babba yayi shiru yana saurarenshi yanajiran yakai aya,
daddy yace “nazo bada hakuri ne akan laifin da fahad yayi da kuma rokon alfarmarku da kuyi hakuri kubari takoma dakinta a janye maganar sakinnan tunda yayi nadama kuma suna matukar son junansu”
baba babba yace “alhaji nasan de bazaka iya aurawa yarka mebugun mata ba, to nima hakane aguna bamusan halinshi ba mukabashi ita yanzu kuma da mukasan halinshi rabasu shine dede don watarana in abun yazo da karshen kwana seya kasheta, Dan Allah kayi hakuri kabar maganar komawarta wurinshi Allah yahada kowa da rabonshi”
daddy yace “ayi hakuri alhaji atemaka wlh yaron rayuwarshi ta tsaya cakkk yana bukatar temako aduba “
baba babba yace “da akwai yiwuwar yin hakurin da anyi since to bacin maganar duka ma yanada wasu problem din don bayason zumunci, yahana yanuwanta zuwa wurinta”
daddy ya fiddo ido jin wata sabuwa yace
[8/25, 3:56 PM] SHALELE????: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍????✍???? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍????✍????✍????
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
Savour our words
For it will cause you no pain.✍????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
7⃣7⃣
*page dinnakine soupnass ke kadai wlh don jindadinki nayi shi, nagode da kaunar da kikewa buk dina da dogon sharhi da kike me zafi nagode kwarai inayinki to the core*????
*Manzon Allah(SAW)yacewa sahabbai shin bana baku labarin abunda yafi salla da azumi da sadaka lada ba,se sahabbai sukace wane abune wannan ya maaikin Allah seyace sulhunta tsakanin mutane yafi salla da azumi da sadaka lada*
Sulhunta tsakanin friends, couple,yanuwa and others
*MANZON TSIRA (S. A. W) ME GASKIYA ABUN GASKATAWA yace zumunci yana sargafe ne asaman Al’arshi yana cewa ya Allah duk wanda ya sadani kasadashi duk wanda ya yanke ni ka yanke mishi* Imam bukhari
Yace “gaskiya be kyauta ba kuma mu bamusan haka na faruwa ba amma zai gyara da yardar Allah adeyi hakuri”
Baba babba yace”ina kara baka hakuri don gaskiya bazata koma ba duk namijin da beson zumunci ai ba miji bane”
Ba yadda daddy beba amma baba babba be hakura ba hakanan yajuya yatafi, fahad yakoma jin good news daddy ya rufeshi da fada,
Fahad yayi shiru har daddy yagama sannan ya tashi yafita yana shiga mota ya dukar da kai jikin sitiyarin motar yafasa kuka,
Umma de tagaji da ganinshi cikin hali ganin yadda yafita ta biyoshi waje tasamu yanata kuka, ta bude motar tashiga,
Fahad yanata kuka tace “kayi shiru son, nagaji daga ninka cikin kunci ka kwantar da hankalinka namaka alkawari kwanan nan faseelat zata dawo gidanka”
Ya dago fuska face face da hawaye yace “when and how? Kinaji fa abunda daddy yafada wlh umma sora kiris na mutu “
Umma tace “kabar cewa hakanan ni namaka alkawari zata dawo very soon ka dena kuka”
Yadan rage kukan yace “kin cefa alkawari? “
Tace “eh alkawari ne kuma soon zata dawo kaide kayi hakuri kadena damuwa kuma sabeer yace baka Aiki kuma baka zuwa ,yau dinnan kakoma aikinka inhar kanason nacika ma alkawarin ka “
Fahad ya daga kai yanajin dan sauki kadan,
Tace “gobe naga canji in kuma haka kakeso heart beat din taka tazo ta sameka a kanjame to,duk kabi kasusuce kai son anya ko mutuwa nai zaka shiga irin wannan damuwar? “
Fahad yayi murmushi ya duke, tace “ko kaifa kayi hakuri nadan lokaci kawai “
Ya jinjina kai sannan tafita, ya koma gida yabude system dinshi yadanfara aiki sama sama,
Da daddare daddy yakai umma gidansu faseelat bayan gaisuwa umma tace “nazone akan maganar fahad Dan Allah kuyi hakuri dan daddinshi yace yasamu alhajin kuma basu dedeta ba”
Ummi tace “zaya hakura kude cigaba da zuwa gunshin “
Umma tace “to nagode kwarai ina faseelat? “
ummi tace “tana cikin dakinta”
umma tace “bari naje naganta se nawuce”tafita ta shiga dakin faseelat ,
Faseelat na kwance tunda sukagama waya da fahad take kwance, umma tai sallama faseelat ta tashi zaune ta amsa,
umma taje ta zauna kan gadonta ta dafata tace “daughter kikara hakuri kinji very soon zaki koma dakinki “
faseelat tadaga mata kai tayi shiru,
umma taimata bankwana tafita,
awaje daddy Sun tattauna da abba shima de cemishi yayi suyita zuwa suna bashi hakuri,
Dasafe fahad yafita office, yana zuwa ko zaunawa beyi ba manager yakirashi ya fita yaje office dinsa ya zauna,
Manager yakureshi da ido sannan yace “meye dalilinka nakin yiwa company aiki munyi loosing contract da dama kasan konawa kasa company yayi asara? “
Fahad da yake har yanzu sama sama yace “I don’t know, and don’t care I will repay nasan da rules na company “
manager yace “u r not serious nawa gareka da kake ganin biyan kudin is not a problem, kudin sunkai 50 millions dollars “
fahad surutun manager yafara isarshi yace “I will repay all ur money back”
ya tashi yafita, manager yabi kofar da kallo yana jin matsanancin bacin rai,
fahad ya rubuta musu check ya basu yafita abinshi, bawai kudin is not much ba, sunada yawa to bayadda yaiya dole yabiya ,
tunda dugu dugu daddy yakoma gidan baba babba, yakara bashi hakuri amma bejiba sema rokonshi da yayi karya sake dawowa,
da marece alhaji rabiu yaje wurin baba babba shima yarokeshi baba babba yabashi hakuri ya tafi,
dukda alhaji yaroki daddy amma wanshekare seda yakoma, baba babba seyaji nauyinshi tunda zuwanshi na ukku kenan,
baba babba ya kalli daddy yace “ko a lahira wani nacin darajar wani, domin Allah yakan kankare zunuban bawa in yaranshi namashi addua yakara masa matsayi a aljanna, ana sanya iyaye wadanda suka haifi mahaddatan alkurani a inuwa albarkacin yaransu, wasu daga cikin yara kananu zasu ceci iyayensu a ranar kiyama,fahad yaci albarkacinku na hakura zata koma amma da sharadi se yazonan tareda waliyanshi da suka nema mishi aure agabansu yayi alkawarin baze kara dukanta ba kuma baze hanata zumunci ba in kuma yayi daya dagaciki to zamu kaishi kotu yabata sakinta “
daddy yace “insha Allah ze kiyaye kuma zamuzo din nagode da kamin alfarma “
baba babba yace “sekunzo “yajuya yashiga gida, tun kan hanya ya kira fahad yace yasameshi gida, ba bata lokaci yatafi acan daddy yasameshi,
daddy yafadawa fahad yadda sukayi, zufa taita karyomishi don besan komi zefaru nan gaba ba yanata de rokon Allah yarage mishi kishin amma dasaura,
Ba yadda yaiya yace “ya amince da hakan “
daddy yace “to inma kakara de ni baruwana ciki katashi katafi se zuwa gobe dasafe se kasame mu acan da karfe 9am”
Fahad yayi godiya yatashi yafita,
wanshekare da daddy da alhaji rabiu da kaninshi da fahad a sitting room na baba babba, sukadanyi gaishe gaishe da jajen abinda yafaru sannan baba babba yafadawa fahad sharadinsu, fahad yace ya amince agaban su,
baba babba yace “ga waliyanka nan duk sunji yadda mukayi idan har hakan tafaru karkai tunanin zata dawo gareka, yanzu zanyi magana da alhaji sekaje kadauki matarka ku koma gida “
fahad yace “nagode zan kiyaye”
suka rufe taro da addua suka tashi,
Yana shiga mota yakira faseelat yabata good new’s taita murna tana tsalle shikam se aikin murmushi yake kamar yana ganinta,
ta waya baba babba yakira abba yafadamishi yadda sukayi abba yayi godiya sosai yace zasuyi magana da ummi sufidda ranar komawarta baba babba yace “eh amma karya wuce kwana biyu don na tausaya halinda naganshi kuma da alamu ya saduda “
abba yace to yakashe kiran ya nufi gida yanazuwa yafadawa ummi yadda akai ummi tace “nanda kwana biyu kuma, ade bari takara ko kwana goma ne in shiryata karta koma hakanan lami “
Abba yayi dariya yace “kudeyi shirinku cikin sati daya don kwana goma sunyi yawa “
ummi tace “to Allah yabamu iko “
fahad nakomawa gida Aisha tabude mai gida ya dauketa ya rungume yana juyata,
Aisha setaji abun ban barakwai yaushe rabo, ya shiga daita yaajeta kan kushin yadauki amira itama ya jujjuyata yace “my daughter guess what? “
Ta girgiza kai tanata fidda ido dan yakwana biyu bemata wasa ba,
Yanata murna yace “ur anty will soon come back to us”
amira ta washe baki tace “really? “
yace “yeah “
Tana murmushi ta jujjuya ido tace “I can’t wait to see the day I’m very very happy daddy thanks you for bringing her back “
Aisha na tsaye ranta cunkushe waifa kishiyarta ce zata dawo mijinta da diyarta keta murna haka hawaye suka cika mata ido tasamu tashanye su batare da sunfito ba,
Fahad yaja kuncin amira yaajeta yace “kije daki kiyi wasa “
taruga da gudu tadaga hannu tana “yeeeeeeeeeeeeh!!! “
fahad yayi dariya ya koma wurin Aisha yamatsa gaf daita yariko hannuwanta taki ta kalleshi yana kallon fuskarta yace “ur worried come to the end heart beat kingama damuwa daga yanzu ,I’m sorry about the past and thanks for your gooddeed ,care and love I love you so badly “
Aisha sam kalamanshi basuyi mata dadi ba, yajawota ya rungume for minutes sannan yaja ta toilet suna wanka har wasanni yajata wanda batasan lokacin da tabiyemishi ba sukaita wasa cikin ruwa sunata dariya daganan wasan yasauya suka dawo bedroom sukafara tsotsar juna,
Abba yakira baba babba yafadamishi yadda sukai da ummi yace hakanma nada kyau a kimtsata sosai sanann ????
sam omer beji dadin abunba amma yaya zaiyi,
faseelat nata murna ummi tashigo wurinta faseelat ta rage faraar fuskarta ta dukar dakai ummi ta harareta tace “marar kunya dadi yakashe ki zaki koma wurin miji, hmmm tunda yanzu andedeta akwai wasu kaya danasiyo miki daga saudiya (kunsan saudiya suma suna baje kolin kayan mata iri iri se wanda yagani) zanbaki su kirika amfani dasu se sunkare za fa ki koma “
Faseelat tace “too” tanajin ba dadi cikin ranta tace “banbamarsu zantayi insamu sukare”
Ummi tace “kitaso muje ki amsa yar tsarabar da nai miki ma baki samu kinganiba saboda kinata hauka”
Suka fita tare ummi ta fiddo kayan cikeda wata karamar jikka wasu da yanda ake amfani dasu ajiki wasu ko ummi ce tai mata bayaninsu gasunan birjik nasha na matsi na tsugunni na niima da kara dandano birjik harda wasu mayun turare wadanda dole se zaa shiga turakar maigida ake shafasu, bangare guda kayan bacci ne kala biyar in different colors masu shegen kyau, se Arabian gownt biyu se yan kunne,
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
Dadi yakashe faseelat ta rungume ummi tana godiya, ummi kam tarasa godiyar tame ce tai ta dariya kawai,
tun anan faselat tafara durkar wasu wanda they’re ready to use,
Bayan fahad sungama hutawa yadan yi aiki a system ya fita yaje gidan mommy dan tunda yadauko amira bekoma ba,
mommy tace “ainazata kaida nan kuma harabada, dan matarka bata gida shikenan sekadena rayuwa kabi kahana kanka sakat kahana family dinka, to wlh fahad kaji tsoron Allah kadedeta son matanka inkana so katsira ran kiyama “
fahad kanshi kasa yace “ayi hakuri mommy kuskurene “
tace “matsalarka “
Tatashi takoma warta sama,
Shima yatashi yatafi gidan umma,
Umma naganinshi taga da sauki sosai tunda har yana murmushi cikin zolaya tace “angon faseelat yaude har murmushi ake “Su safiyya suka fara dariya ya wurwurga musu harara suka tashi suka nufi sama, suna tafiya ne lady tace “aifa yanzu kuma andawo duty tunda hankali yadawo”safiyya dake dariya tace “kije kifadamai mana “
Daganan yawuce gidansu faseelat, yayi parking yafita yana tsaye yakira wayarta tanata ringing har ummi taji tace “uhmm ashe har waya ya aikomata jin ringing din tace faseelat taku soyayyr daban ce “
faseelat na wanka seda tafito ta dauka yace mata yana kofar gida,
tana murna shaf shaf tashafa turare tasaka daya daga cikin rigunan da ummi ta siyomata black color tasha adon golden stones ta fara shafa powder,
fahad na tsaye omer yazo ze shiga gida, fahad ya mika mai hannu suka gaisa fuskar omer kumbure ze wuce cikin gida fahad yace “friend I’m sorry about all that happened karka rikeni aranka, kasani mutum baya wuce kaddararshi ,kadaukeshi amatsayin kaddara kar wannan yazama wani abu atsakaninmu “
omer ya dago fuska ya kalleshi yace “yawuce yazama past sede atari gaba “
fahad yace “thanks “
Omer yajuya yashiga gida,
omer nashiga faseelat na niyyar fitowa ya mata kallon up and down yashiga ciki,
faseelat nafitowa tai tsaye tana sakarmai kayataccen murmushi tanajin mugun dadi ,
Fahad yabita da kallo from toe to head ya hadiyi miyau danba karamin haduwa tayi ba gawani sihirtaccen kamshi datakeyi,
kusan 5minutes bawanda yace komi sannan fahad ya tattaro natsuwarshi yace “let’s go to the car “
Yajuya tabishi ya budemata mota tashiga yazagaya ya shiga, yana kulle kofa yasauke ajiyar zuciya motar duk tadauki kamshinta,
faseelat ta kalleshi ta sunkuyar da kai,
Ya kuramata ido yana kallon fuskar ta tayi rama amma tayi masifar kyau ,ya dire kallon a breast dinta da suke tsaye ,ya matsa ya riko hannunta yace “honey kinyi kyau sosai “
tai murmushi tace “ban kaika ba kullum kanata kara kyau “
yayi murmushi yace “finally sunbarminke yaushe zanzo mutafi”
ta dan juya ido tace “ummi tace se bayan 10days “ya zaro ido waje
yace “why meyasa ummi zatace haka? Wlh nakai karshe faseelat I want you “
Tace”cewatai wai bazan koma haka lami ba “ta rufe fuska tana dariya,
Fahad ya Saki murmushi ya shafi kanshi yace “batasan cewa ke ready made bace, baki bukatar gyara sweetie zumarki naturally ne ajikinki take, plss base antsaya gyaran nanba banaso inasonki ahaka “
Faseelat tace “miye nasauri 10days fa bawuya kuma kaga zaka rika zuwa muna fira kabari takara tsumama makani yadda idan mukafara seka gudu “taida tana dariya,
yayi shiru yanata kallonta da murmushi fuskarshi yanajin kamar yamedata ciki yace “kinsan yadda nai missing dinki kuwa wlh kamar zaki zan koma miki, idan haka tafaru har kikasa nagaji zan aikowa ummi da mota zan baki 5millions “
Faseelat tai dariya tace “aikuwa hero ranar zata zamar maka daya daga cikin ranakun da bazaka manta ba, don senaci millions dinnan domin nayi matukar missing dinka bana bacci fa, insha Allah nice zanyi wining “
Yace “idan kuma kika kasa ni mezan samu? “
Tace “ihmmmmmm”tana nazari sannan tace “Baka taba hawan bayana ba naiya goyo sosai zan goyaka nakewaye garden dakai kaita jindadin ka”
Yayi murmushi yace “bazaki iyaba I’m going to win the bet “
Faseelat tace “we should see”
Fahad ya kwantar dakai jikin seat yana kallonta yace “me zaki bani yanzu? “
Tace “nothing kajira ranar kakara tsumin kanka kawai “
Fahad yace “plss kibarni nadan rage zafi lips dinki are missing me da kuma ur beautiful and soft breast”
Tace “a, a not now sefa ranar karka tsotse dadin tun yanzu”
Fahad yayi karamar dariya yajawota yakama bakinta yana tsotsa kamar loly pop, ita me kiran bayanzu ba bakaramin dadi takeji ba itama tabiye mishi bayan 10minutes ya sakarmata kai yana meda numfashi itama tai kwantar da kai jikin seat tana meda nata,
seda yadan dedeta kanshi idonshi lumshe yanajin matsananciyar desire nata yace “tafiya zanyi se na dawo gobe”
faseelat takalli joy stick dinshi da take mike acikin wando kishi ya tasomata ze tafi wurin Aisha ya samu relief kenan tafada aranta,
Ta yamutsa fuska tace “okay ka gaidamin anty da daughter “tabude kofar tafita tanajin haushi,
shikam takanshi yake bekula da yanayin ta bama ya nufi gida,
Aisha na kitchen yau so take tahadamai very delicious food for dinner shiyasa tashiga kitchen tunda wuri tana cikin aiki yashigo amira na wurin wasanta itakadai ya rungumeta ta baya,
Tai murmushi tace “welcome back “duk dade tashaki different perfume da banashi ba,
ya juyo daita hannunta dafe da kantar kitchen take kallonshi idonshi jawurr dataganshi haka tasan abinda yake bukata,
baiko Kalli idonta ba idonshi nakan breast dinta tana sanye da halfvest da mini skirt hannuwanshi na rawa ya zare vest dinnan yakafa kai yana tsotsar breast dinta azafafe,
ta rumtse ido tanajin yadda yake abun dasauri itakuma yanzu bata bukatar abun,
Yakai hannu ya sauke skirt din kasa ya cigaba da romancing dinta,yadauketa yameda kan drawer yazame wandonshi yafara sex daita,
Tundaga ranar kullum fahad seyaje wurin faseelat so biyu, sudade a motor awa daya awa biyu suna fira suna tsotse juna don magungunan da faseelat kesha suna aiki sosai ajikinta,
bayan 5 day’s yau da marece yana kofar gidansu da katuwar motarshi me black tint baka ganin me suke aciki, faseelat da tagama tsumuwa tana shiga motar tafara shafarshi tana mai kallo me kashe jiki, shi dama abunda yake bukata kenan suka rike juna suna wasanni masu wuyar fada,
Harde abun ya girmama fahad ya zuge zip na gaban jeans nashi ya fiddo ???? faseelat takamata tana tsotsar ta azauce, fahad besan lokacin da yarika fidda nishi me karfi yanajin mugu mugun dadi hannunshi acikin rigarta yanata yamutsar breast dinta ,sun dau dogon lokaci sannan yayi release abakinta bako kyama ta rika hadiyar sperm dinshi hartana kara zukoshi tanajin masifar dadi,
ta dau lokaci tanata kara zukarshi sannan ta dauke kai tai kwance jikin seat ba abunda take bukata kamar yayi sex daita don wannan kamar karin wutar shaawa ne agunta,
shima kanshi jikin seat idonshi lumshe yanajin kamar yajanyota ya haye, duk dade bakaramin dadi yaji ba wannan rikicewar datayi wurin sucking nashi, ya laso lips dinsa na sama yana tuna yadda take ambaliyar ruwa in suna sex, tunda ya aureta har yau betaba gajiya da abunba,
Jikinta a mace tazaro tissue daga gaban mota ta goge mai dick tameda a wandon tanata hadiyar miyau, ta yago wata ta goge mai janbakin da duk yabata mai fuska wurin kisss,
Fahad ya kalleta yace “hakuri na yafa kare honey gaskiya gobe I will take u somewhere mudan huta koyane”
tace “noo kade kara hakuri wlh jinake nafika matsuwa ina cikin wani hali “
yace “shiyasa bazan bari kita zama haka ba “
suna cikin motar ya omer yadawo yanata kallon motar tundazu yananan tafito gashi kusan 2hrs har yaje yadawo amma sunanan he wonder wata irin firace haka duk anbi andade koina kuma fin 2hrs ,yaja tsoki yashiga gida,
yanashiga ummi na grating cefane yaje yazauna rai bace yace “ummi Dan Allah kubashi faseelat sukoma gida suje can su cinye juna ma, amma ahaka abun beyiba kullum yana zarya kofar gida sushiga mota su kulle koina dasunan fira sukwashi awanni duk Wanda yawuce yana kallonsu, Dan Allah kubashi ita suyita tafiya”
ummi tace aranta “to ai duk tsiyar de iyakarta ga sumba “nace ummi bakisan ana sex a motor ba ????
Tace “namata fadan dadewar nan bataji nima nagaji datashigo zanfada mata tagayamishi yazo gobe su wuce “
Omer yace “yawwa hakan yafi “
kamar kar su rabu tasamu tafito a motar jikinta a mace sam batajin dede, fahad yana motor yake kallon yadda take tafiya tana hada hanya, yaji mugun tausayinta yakamashi tundashi tadan sama mishi natsuwa kuma gida yayi ya murji aisharshi ,
faseelat nashiga gida ummi tadago ta kalleta duk hodar da janbakin da tasha fa duk babusu lips dinta jawur da alama yasha tsotsa yayi tassss dashi,
ummi takira sunanta faseelat tai tsaye tana sunkuyarda kai, daga can tace “kishirya kayanki kifadamishi gobe yazo kutafi gida “
Faseelat ta nemi kasalar jikinta ta rasa tana murna tace “nagode ummi Allah yabiya bukata “tai cikin daki da gudu ummi tace “jarababbar kawai”
ta dauki waya takira fahad muryarta har rawa take tafadamishi dadi ya kumeshi yanata farin ciki yaisa gida,
shaf shaf ta tattara yan kayan da takeson tafiya dasu kamar yau ne tafiyar ba kunya tawuce toilet takara dilke jikinta tagama tafito, cikin kayan da ummi tasiyo mata tadauki wannan tasha tadauki wannan ta matsa, duk tabi ta haukata kanta don kayan na aikinsu ko bacci batasamu tayi ba,
shima fahad bayan ya dirji Aisha yakasa bacci butsu butsu ya duba agogo yakagara gari yawaye,
wanshekare dukkansu da farinciki suka tashi sunata dokin juna Aisha de hartagaji ta tambayeshi yafada mata faseelat zata dawo yau, ranta ya sosu wanda ko fuskarta bata boye hakan ba,
tun 9 faseelat tayowanka special wanka an antaya turarurruka cikin ruwan, tazo ta zauna tana tsara kwalliyar haukata fahad, ummi de kallon ikon Allah take tayi don takasa cewa komi,
karfe 10am dot yaiso kofar gidansu yaci uban wanka yanata kamshi se sakin murmushi yake shikadai,
Yakira ta yafadamata yazo, time din tagama shiryawa ta dauki yar jakar data zuba kayan mata da yan kayanta na sawa tafita waje gidan bakowa duk sunfita ummi na toilet faseelat tai tsaye bakin toilet din, minti biyu minti biyar minti goma ummi bata fitoba, faseelat ta kwala mata kira tace “ummi muntafi amana addua”tana sauri tafita ummi dake wanka jikinta duk kunfa tadora zane tafito tai mata tijara amma wayam har ta tafi, ummi ta girgiza kai tace “Allah yakama maku to”
fahad naganin fitowarta ya fito ya tarbeta ya amshi jakar hannunta yabude back seat yasaka yabudemata tashiga yanata binta da mayen kallon ganin kwalliyar data caba,
yana shiga yaja motar suka dauki hanya, dukkansu sunkasa cewa komi time to time se sukalli juna su sakarwa junansu murmushi,
Harsunkusa kaiwa fahad yace “don’t forget about the bet”
Faseelat tai dariya tace “I’m the winner “ya kalleta yadda take ta faraa ya kai hannunshi daya ya shafi sumarshi shide he’s very lucky matanshi duk suna mutuwar kaunarshi,
Suna isa ya bude motar ya Daukota tanata faraa suna zuwa kofa faseelat tace “saukeni plsss anty nanan fa “
Yace “so what? “
Tace “a, a tundaga dawowata zanfara bata mata rai kade bari mushiga daki yau kai ango ne “takashe mai ido
yayi dariya kafadarta cikin tashi yabude kofar suka shiga ciki, amira da Aisha suna zaune suna kallo duk suka juyo, amira da gudu tana murna taje wurin faseelat, faseelat ta daga ta sama tanajin dadi ta manman namata kisses a cheek tace”i miss you so much dear “
Amira tace “welcome back home anty I’m very happy for your return “
Faseelat taja cheek dinta tace “brilliant girl”
fahad nabaya yayi tsaye yanata kallonsu yanajin dadi,
Tana dauke da amira ta matsa wurin Aisha, Aisha ta kalleta suka hada ido ta dauke nata, se faseelat taga ta rame fiyeda baya amma de tayi kewar shariyarta, taje bayan kujerar da take zaune tace “ina wuni anty nasameku lpy? “
Aisha tace “lpy lau “ranta bace tanajin kamar ta shakarota,
Faseelat tai shiru tana kallonta duk jinyar datayi daga ita har mommy da sisters nata bawanda ya lekata saboda kiyayya yanzu tadawo gaisuwar ma kamar dole akasata ta amsa, ta juya dauke da amira ta nufi up stairs,
fahad yabita tana kan steps yace “meyasa zaki daukota kibarta wurin mommynta mana “
faseelat tace “I’m missing her kasani kabari mukara gaisawa”
fahad ya amshi amira yace “duk donki takurani zakice haka “faseelat tai dariya tashige daki
yace “amira jeki wurin mommy anty zatai aiki anjima zata fito kinji? “
amira ta juyo tana ta zumbura baki kamar zatai kuka,
Dasauri yaida hayewa yatura dakin yashiga yasa key yana waiwayowa faseelat ta…..
*fans who do you think will win the bet among them*
Plss pray for my blood in ur salat, my teama ba lpy,mamata is sick my anty and her daughter nima sama sama plsss pray for us, karshen soyayya itace karika wa mutum addua batare da yasani ba, ????????
[8/26, 11:47 AM] SHALELE????: ➰➰➰➰➰
*RAGGON MIJI*
➰➰➰➰➰
By
*MAMAN MAMY*
*(SHALELE)*
✍????✍???? *GOLDEN PEN WRITERS ASSOCIATION*✍????✍????✍????
We are bearer’s of so golden a pen????
We write assidiously perceiven no pain
So magical
Our creative golden pen????
Be hold our words
A product of our pen????
Savour our words
For it will cause you no pain.✍????
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
7⃣8⃣
*Fans kunmedani shalele narasa taya zan nunamaku kaunar da nake maku sakamakon tsantsar so da kulawa da kukemin nagode kwarai Allah yakaramin basirar farantamaku thanks so much sisters*
*nida yanuwa na munsha addua nagode kwarai dagaske Allah yaamsa da wadda nasan anyi da wanda sukamin a badini godiya nake masoya*
*dole nabaku pagy harna haddace sunayenku da karshen numbers dinku saboda yadda kuke bibiyata,kuna yina nima inayinku over*????????
Ikra rukayyat
Soupnas
Fadeela
Haleematussadiya
Aisha habib
Serlma
Hbb atk
Momynn abdussalam
Husna whitey
asiya aliyu tsohuwa
Serfner
Dr juwairiya
Yusrah
Hauwa bashir
Maman yusuf
maman iman
Umman sudess
Speechless
Sayyada nahaja
Maman abbah
It’s momei
Sahrat
indoo
Meenat
Aichatu China
*kuyi hakuri,duk wacce bataga sunanta ba to takara dagewa da comments next page zakiganki*
yana juyowa faseelat datai tumbur ta rungumeshi tana fadin”welcome to me my hero”
kasa ko motsi yayi jin soft breast dinta jikinshi gawani kamshi da dakin yadauka na daban wanda betaba jiba,
yasa hannu ya zagayeta dede kunnenta yace “u always surprised me with ur different styles”
Faseelat ta dago tarike fuskarshi tana kallon cikin idonshi tace “it’s not surprised hero it’s love I love you so much I will do everything that will make you happy ,u r my heart desire I want to be with you every time day and night so as to make you happy and excited u r handsome sexy and hot I love all about you I love you”
Fahad nata kallon lips dinta yadda take motsasu very slow and attractive yanajin matukar dadin kalamanta yakai bakinsa kan nata sukarika kissing juna with fashion , suna kissing juna yadora hannuwa akan breast dinta yana matsasu they’re very soft gasu tsaye acike,
Faseelat kuma tasa hannu tana kokarin cire masa jeans din jikinshi ya meda hannunsa kan jeans din ya kwance belt wandon yayi kasa duk bakinsu na hade hannun faseelat daya saman kanshi daya wurin hjy babba tana massaging dinta,
For time sannan tazare bakinta ta zukuna takama bananar tasaka a baki tana tsotsa tana kaikawo like sex, fahad hannunshi na saman kanta yana shafa gashin kanta yanata nishi yana lumshe ido, har sede yayi release ta cigaba da tsotsarta tana mumulawa ba adau time ba yakara hawa kan network,
ya zare rigarshi ya sungumeta se kan bed, yabi yahaye ta yana lasar koina na jikinta faseelat ta rika fidda nishi me kara tada shaawa, tundaga kasa zuwa kan breast dinta ya rika tsotsar su yana lailaya harshe samansu yanayi yana sauya su yasha na hagu yasha na dama, sannan yataho da harshensa zuwa kasa ya ware mata legs yakafa kai agun yana tsotsa faseelat tarika sambatu iri iri ” I love you mine suck me ahhhhhh very sweet uhhmmm I’m enjoying”????karde harijai irinta suji dadi ????????
ya haye ta ya cigaba da game sunata nishi suduka more especially fahad daya wage baki yana sambatu jin ta gam gawasu ruwa daketa bulbulowa masu dumi and danko yarika ihu “wayyyo Allah na nice wayyo dadi ze kasheni faseelat u r different I love you I can die for you ahhhhh washhhh so sweet and warm Allah yamiki albarka nabaki komai na mallaka dadi wayyo dadi zan mutu”????kaiko fahad inka mutu ai zance ya baci ????
faseelat tarigashi yin release wannan yakara haukatashi jin yanata tanjam tanjam cikin ruwa badadewa yakawo, lokacin kuma faseelat har wata shaawar ta taso, ta kwantar dashi tasa bakinta taita sucking din dick ta mike kyammmmm sannan tahau tacigaba da yin sama da kasa sunata ihu hannunshi saman breast dinta yanata matsa seda tayi release sannan yajata gefen bed yarika sex daita yanata bugunta gaf gwaff, lokacin da yayi release itakuma tata tadawo ????yayi zaune ya jingina jikin bed ta kwanta gafshi tasa abar tsakiyar breast tana goga ta dandanan ya tashi tai goho ya cigaba da aiki bayan yayi release sukai ta gefe,yana kawowa suka koma sukayi daga kwance sede shi be kwanta kanta ba kamar azukunne, yana kawowa ya kwanta, faseelat da lokacin takejin ma dadin abin ta koma samanshi tana kissing dinshi azafafe idanunta rufe ta meda kan nononshi tanasha tana lasa, yanzu kusan 6hrs suna abu daya,
Fahad da kugunshi yarike amma bedena jin dadi ba ya rike mata kai yace “honey please I’m tired my hips is paining me”
idanun faseelat a kankance tace “let me please I’m not satisfied”
ta cigaba da tsotsar shi sannan ta matso dashi agefen bed kafafunshi ta zauna akan bananar tarika yawo sama da kasa arude shiko mamakinta yaketayi seda takawo tajira yakawo sannan duk suka leme kan bed jikinta sam ba karfi amma har yanzu desire takeji lalle tayi over dose, idonta lumshe tana ta meda numfashi, fahad yana meda numfashi ya bude ido yanata kallonta,
tana bude ido taga ita yaketa kallo ta sakar mai murmushi,
Ya meda mata yace “you win “
ita faseelat tama manta dawani bet ta zaro ido tatashi zaune tace “wlh namanta da gasa ce Hero gaskiya u very sweet kacika dadi nifa haryanzu bangaji ba one more round please “
Yasaki murmushi yace “look at the wall clock”
Faseelat na dubawa taga 4:30pm tun 11am suka shigo gidan ta zaro ido tace “salla hero yaakai lokaci yayi sauri haka?”
yayi dogon murmushi yace “yazaai kisani duk ki rikice kinata sambatu”
Faseelat ta fashe da dariya tace “hero kaji surutun da kai tayi kuwa?i hope su anty basu ji ihun ba “
Yace “dole nai ihu honey wlh kamar zan mutu dan dadi kinkara masifar dadi fiyeda baya,nima fa bagajiya dashan dadin nayi ba kuguna ya kwafsamin ya rike”
Tai dariya tace”katashi muyi wanka muyi salloli yau kam duk mun rasa salla akan lokaci “
ya yamutsa fuska yace “ki daukeni kiyomin kuguna ciwo Allah “
tace “ayya sorry temaka katashi inkuma baka tashiba zan hayeka dan wlh dasaurana “
Jin ta ambaci kari yayi dariya yatashi zaune don ba ciwon kugu kadaiba harda yunwa yakeji, bakomai yasashi ciwon kugunba se yadda yayita bugunta da karfi,
Ta tashi ta mika mai hannu dukda tanajin ta very weak yakama hannunta suka jera suka shiga toilet atare sukayi wanka suka fito yajasu jami
Suna gamawa se kallon juna suke suna murmushi faseelat ta duke tana jin kunya wato in ana harka baaji baagani hankalin mutum tafiya yake se andawo dede karika jinka some how wani abunma bazaka tunashi ba donbakasan kayiba,
Faseelat tace “inawuni ya jiki? “tana Duke tarika dariya,
be amsa gaisuwar ba yana dariya yajawota yace “honey kinada abun dariya kema ya jikinki nasan I did it very fast “
tana dariya tace “I’m normal ahakan dadi nai taji “
Yayi dariya yace “happy to heard that, yanzu zansa akaiwa ummi motar da nai alkawari ke kuma gobe I will go to the bank zansamiki 5millions naki, honey wlh ko da kuguna be rike ba kinci millions dinki don kin rikita ni da yawa dole nasha magani na warke kafin dare “
Faseelat tace “nagode hero Allah yakara maka budi na alheri ya karamaka karfin gamsar damu “
yayi dariya jin adduarta ya lakuci hancinta yace “aminnnn kinyi good dua Allah ya amsa yanzu muje naci abinci wlh kamar anyi wawaso acikina yunwa nakeji sosai duk kin zukeni”
tai dariya tace “Tom bari Nafara fita tukun kabiyoni baya “tatashi ta zare hijab ta na jujjuya jiki ta nufi kofa, yabita da kallo harta kama handle zata bude yace “harija “
Ta waiwayo ta nata dariya tace “like you”tafita tana dariya,
ya dauko waya yakira cikin yaranshi yasiyi wata mota zebawa ramlat danta ta ta tsufa sosai yace akai gidansu ummi,
tashin hankali Aisha bewar Allah suna down stairs basusan meake ba seda tazoyin sallar azahar tashigo dakinta taji abunda yaso tarwatsa zuciyarta ihu suke su duka baji bagani,
Amira naji ta kalli Aisha tanaso ta tambayeta taga tana hawaye ta zauna tana sharemata tana tayata, Aisha hakanan tai salla amma in zaa kasheta batasan me ta karanta ba, tana gamawa tasha magani taja amira suka koma kasa takara volume din TV tai zaune tanata tunani tana share hawaye, har laasar bata tashiba donbataso taji abinda ze kaita lahira, amira na zaune sede ta kalleta dukkansu basuci komi ba,
faseelat tafito dining wayam ba alamun girki dasauri tashige kitchen shaf shaf ta fere doya ta yanka tazuba a tukunya sannan ta dora pan ta zuba mai tomatoes paste tadan gurza tarugu ta zuba sardines aciki magi and spice tana soyuwa ta zuba kwai ta jujjuya kadan kadan ta sauke, ta sauke doyar ta tsiyaye ta zuba a kula ta tattara plates da zasuyi amfani da spoons takai dining, abun ya dauki 20mnt sede fitowa tai tasamu fahad rungume da Aisha a main Palo yanata rarrashinta,
ta hadiye kishi tadauke ido agunsu tace “lunch is waiting for you, amira taso muje nasan kinajin yunwa “
amira tatashi faseelat takamata suka tafi dining tai serving dinsu ta zauna takasa ko daukar cokalin, tana magana da heart dinta “wace irin tsana anty tayimin ko sannu Batamin ba miye nata na kuka don muna tare da mijina “
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
amira takatse ta tace “anty nayi missing abincinki in nafadawa mommy inason abincinki setace zata ci Ubana”
faseelat tace”baki kyauta ba kuwa tunda kinsan bananan “
amira tace “anty dazun naji daddy yana kuka kema kinayi dukanki yayi ko anty “
Faseelat zatai magana fahad da Aisha sukazo dining din tai shiru ta kallesu yadda ya rikewa aishar kugu ta dauki cokali takai baki duk dadin abincin setaji kamar tanacin guna,
fahad yajawa Aisha kujera ta zauna ya Kalli faseelat yace “serve us plss “
idonta jawur ta tashi ta zubamusu ta koma ta zauna,
fahad ya dage yacika kundunshi don shima yayi missing abincinta da Aisha da faseelat ko basu wani ci na kirki ba saboda kishi,
Faseelat ta tashi takoma daki tafara gyaran dakinta shi kuma yana wurin Aisha yana rarrashinta,
Kusan ana kiran sallar Maghreb abul yafito zeje masallaci yaga wani saurayi da mota sabuwa fil dark green tanata walkiya yar karama daita,
Saurayin yamishi sallama yace da Allah yanason ganin ummi,
Abul yakoma yafadawa ummi, ummi tafito saurayin ya sunkuya ya gaidata yace “alhaji fahad ne yace akawo miki wannan motar “ya mika mata keys,
ummi ta rike keys tanata mamaki da murna wai ita akabawa mota,
Saurayin yajuya yatafi tana gani yahau express ,
Takoma cikin gida tanata murna takira faseelat, faseelat na kitchen tana aiki tana musu dinner tuwon semo miyar agushi ta dauki wayar muryarta ba walwala ,ummi tace “yanzu akai min sallama akaban keys na mota inji mijinki, gaskiya nayi mamaki kuma naji dadi kimin godiya sosai, kuma aita hakuri aita biyayya Allah yakara budi “
faseelat tace “amin ummi zanmishi godiya agaida su yaya “takashe kiran sam ummi tamanta da fadan dataso yimata,
su omer nashigowa ummi tace “omer surikina ya aikomin da mota tana nan waje muje nakara ganinta, don dadin komawarta har kyauta akamin “
omer yayi dariya cikin ranshi yace “that guy is crazy “
suka fita sunata duba motar koda abba yazo Shima yayi murna sosai da sosai yanata masa addua,
Da daddare su faseelat sunhadu dinner dukansu sunsha gayu na daukar hankali suna cin abincin amira tace “anty mommy bata yi mana tuwo sede mutafi restaurant”
Aisha ranta bace a tsawace tace “banayi dan ubanki ke kiyayeni wlh zan Zane ki inbaki hankali ba, ki kama shegen bakinnan ki kulle inbahaka ba jikinki ze fadamaki”
Amira ta zare hannu tana bata fuska kamar zatai kuka,
faseelat tarike ta tamedata kan cinyarta tace”mommy ce fa amira baa fushi da mommy bari nabaki abaki tafara bata “
Shiko fahad abun yabata mai rai yakasa yin shiru yacewa Aisha “donme zakimata tsawa karya tayi ne? nafada miki ki kula da bacin ran amira miye laifi cikin maganarta”
faseelat tasaki baki tana kallonshi wai aguji bacin ranta,
Aisha ta tashi ta haye sama batare da tace komi ba ranta bace,
faseelat ta kalleshi tace “meyasa zaka hanata tsawatar ma diyarta intanayin abinda be dace ba, bekamata kasa baki ciki ba ma “
Fahad yace “haka zata rika tsawatar mata da zagi salon takoya itama”
Faseelat tai shiru yatashi ya wanke hannu a sink dake nan ya haye sama,
faseelat tana ba amira abincin tace “kidena labarannan agaban anty kuma karki kara fushi da ita, yanzu in mungama kije kibata hakuri kinji kice bazaki sake ba “
Amira ta daga kai seda takoshi faseelat ta wanke hannu ta wanke mata suka hau sama takai amira kofar dakin Aisha tawuce dakinta,
amira ta shiga tana rabe rabe, Aisha na kwance tana chatting Tana bawa wata kawarta labari kawar nabata shawara,
Amira taje wurinta tace “mommy kiyi hakuri bani karawa “
Aisha batasaba ganin haka ba tajawota ta rungume tace “kidena min haka amira banaso banajin dadi kokadan”
Amira tace “bansakewa mommy “
Aisha tai mata kisss a head ta rungumeta
Faseelat nashiga daki fahad benan yana dakinshi tace “hmm sarkin fushi “
tadauko wani magani na ruwa tasha tawuce toilet tai wanka tadawo ta shafa turarukan ummi tasaka wata sleeping dress jar kalo tabi jikinta kuma transparent ce ta nufi dakinshi,
Ta tura ta shiga yana zaune da cup ahannu yana kurban coffee da yahada tareda man power ciki,
ta isa wurinshi ta kwantar da kai jikinshi tace “I’m sorry hero gyara kayanka baze taba zama sauke murababa “
ya mata banza tace “to kayi hakuri nashiga abunda be shafeni ba “
yamata banza ta kai hannunta saman habarshi ta langwabe kai tace “sorry nifa amaryace zakaja nai tafiya ta na kulle kofa “
yace “to kitafi mana “tai dariya tace “ni naisa na tafi ina son kasancewa da hero dina yaida sosamin inda yakemin kaikayi”
fahad yayi murmushi hannunta kan fuskarshi tana ta yawo dashi tana mai kalamai tuni labarin ya sauya,
wai sunsha sambatu Aisha kam jitayi kamar tabar gidan cikin daren,
wanshekare shi yaje yasamu aishar yabata hakuri akan maganar amira don tausayinta yakeji musamman dayasan bata da lafiyar zuciya ,
Yatafi banki yasawa faseelat 5millions dinta ,
da daddare dakin Aisha yake yaje yayiwa faseelat bankwana yatafi dakin Aisha,,
wanshekare girkin faseelat tun farkon dare fahad keta ihun dadi, Aisha tasha kuka bakadan ba,
gari yawaye ta amshi girki da dare bataji yana irin wannan munafukin ihun dayake yi ba ta cika tai famm,
da safe faseelat tai matsi da wani magani da ummi tasiyomata ko kwalbarshi mekyau ce dan kadanne har yakare ta jefa kwalbar ta window ta haye saman bed bacci don tasan yau babu bacci da dare,
Se wurin 11 Aisha ta zagaya baya dauko wa amira teddy dinta data jefar taga kwalba nata walkiya, batako dauki teddynba tayi wurin kwalbar ta dauka ta jujjuya duk larabci jikinta, dayake sunyi Arabic a school kuma tana yawo kasashe tadan iya larabci,
Daga cikin rubutun dake jikin kwalbar an rubuta *banda me kishiya kiji tsoron Allah inkina daita karkiyi amfani dashi* da larabci,
ran Aisha bace ta lailayo asharrrr “kutumar uban can wlh yau dinnan senaci ubanki cikin gidannan sede uwarki ta haifi wata “
dagudu tashiga ta banka dakin faseelat tahayeta tana jibga kamar kayan wanki,
faseelat cikin bacci taji abun gashi ta danneta taita ihu tana neman temako Aisha kau nata jibgarta tana surutu “baki isa ba bakiisa kirabani da mijina ba wlh shegiya marar tsoron Allah “
itako faseelat batasan da rubutun jikin kwalbar bama don ummi kawai tai mata bayani kuma rubutun ma bawani manyan rubutu bane tunda kwalbar karama ce,
fahad ya dawo aiki yashigo gidan seda yana taka bene yaji ihun da gudu ya shiga dakin, Aisha nakan faseelat ya janyeta, yana fada “miye haka kikeyi Aisha? Haba Aisha donme zakizo kidaketa ” faseelat na kwance tana ta kuka,
Aisha na huci tace “yaya yarinyar nan munafuka ce so kawai take ta rabani dakai donme zata rika amfani da abunda akace banda me kishiya”yana tsaye yana kallonta begane komi ba
ta waiwaiga ta hango kwalbar ta dauko ta zo Tamika mai tanata huci tace “karanta kagani haka akeyi tayi duk yadda tayi tashigo yanzu kuma sotake kabar koda kallon kofar dakina “
Fahad ya kalli kwalbar ya karanta, yaja karamin tsoki yace “to saboda me zaki daketa aiseki sameta kuyi magana ta fahimta “
Aisha tabishi da matsiyacin kallo na bakasan abinda kake ba,
yace “yanzu de kiyi hakuri ke ” yawuce yabude wardrobe ya fiddo 2rappers na 1k yamika mata yace “kema kije kisiye irinshi amma abar maganar bansan fitina Aisha kema kinsani “
Kamar kar ta ansa ta amsa tana yamutsa fuska ta harari gun faseelat cikin ranta tace “zakici ubanki ne wlh kadan naimiki “
Ta juya ta fita,
faseelat nata kuka fahad yajawota jikinshi yace “sannu kiyi hakuri honey”
fuska jage jage tace “wlh bansan da rubutun ba danasani da banyi amfani dashi ba “
Yace “nasani honey nasan bazaki taba abunda ze cutar da Aisha ba kita hakuri, har Allah yasa tahuce “
Yayita rarrashinta sannan tai shiru, bekara fita ba yana gidan se da marece sannan yafita,
da daddare ihunnan de seda yayi shi Aisha har kagara tayi gari yawaye takara cin uwar faseelat????
(function loadPageAds() { return afriPageAds({ ‘pid’: 8612, ‘uid’: 9740, ‘t’: ‘300 by 250’, ‘url’: ‘https://2gnblog.blogspot.com/’ }); }());
da safe faseelat tai musu Irish potatoes porridge yaji liver da vegetables, bawacce taiwa wata magana ko gaisuwar da faseeelat keyi batayi ba, suka gama yatashi ze kai amira school daganan yawuce gaida umma, faseelat nata rangwada daga ita se half gownt iya gwiwa ta matse ta tabi shape dinta tawani baza gashi tana rangwadar da biyu, seda ta kaisu bakin kofa tai mashi kisss a lips sannan suka fita tana tsaye seda ta tabbatar Sun wuce ta rufe kofa tajuyo tana tauna cingum yana kas das,
Aisha da dama jiran fitarshi take tasha gabanta faseelat tai mata kallon up and down tace “lpy? Anty kikama girmanki wlh ina daga miki kafa karkiga jiya na kyaleki kice zakirika shiga harkata kidena shiga lamarina “
Aisha datake ready tace”anshiga din dan uwarki “ta tura ta da hannu faseelat tai baya Aisha tajawota suka fara kokawa, kowace na bakin kokarinta, har faseelat tasamu takai Aisha kasa tabi tadanne ta tana jibgarta kamar kayan wanki, Aisha tasamu ta kwace tatashi tafara rarumo abubuwa tana kwadawa faseelat, faseelat ta kara jawota takaita kasa tahaye ta cigaba da jibgarta,
fahad yana kai amira school se aka kirashi office seya dawo gida daukar system dinshi domin akwai abinda yakeson turawa,
yana bude gidan yaga palon a baje pillows warwatse kasa da yan flowers duk sun farfasasu ga faseelat kan Aisha tanata jibgarta itakuma tana kokarin kwacewa,
ranshi yayi mummunar baci yace “kaiiiiiiiii !!!! “da karfi,
faseelat ta daga Aisha tana nishi tana gyara riga, itama aishar na nishi ta mike tsaye,
Yabisu da kallon takaici sun koma yan dambe????
ranshi bace yace “gidana ba gidan yan dambe bane kowace tatafi gidan ubanta yanzunnan “
Aisha tanajin mugun haushinshi tana ganin an kwareta ta juya tahaye sama faseelat tabi bayanta,
yasamu wuri yazauna ya dafe kai da hannu biyu kanshi nasarawa wannan wace irin fitinace?
yananan Aisha tazo tawuce tafita,
yananan zaune shiru shiru faseelat bata fitoba rai bace yabita dakinta,
ya sameta kwanciyarta tana huta gajiyar aiki, ya daka mata tsawa yace “get out from my house”
faseelat ta mike jikinta na rawa zata fita don tsawar ta razana ta seyatuna mata randa ya zubar mata da ciki,
ganin ta tunkari kofa ahaka a tsawace yace “come back and cover ur body nonsense “
Tadawo afirgice ta dauki hijab da zane ta saka hijab tadora zane jikinta na rawa tabar gidan,
yafada kan seat dafe dakai yace “to hell with all of you “da karfi
Tirkashi ???????? nide kamar ba page dinda yafimin wannan dadi don ankece raini aciki ????????????????????????????????????????????????