NOVELSUncategorized

BARIKI NA FITO (BOOK 2) 14

BOOK 2
                     PAGE 14
Gimbiya Hafsat tace ok bari in d’auko hijab, komawa tayi ta shiga bedroom d’inta Jim kad’an sai gata da hijab a jiki tace muje……  Direct gefen Mai martaba suka nufa suka fara nocking……  Mum ce ta bud’e kofar…..  Ganin su zinatu yasa ta fad’in lafiya kuwa?? Bakuyi bacci ba har yanzu??

Hafsat tace mum plz Abba muka zo gani Dan Allah.
Mum tace ku shigo, bari in kirashi….. Ciki tayi Jim kad’an sai gasu ita damai martaba
Mai martaba yace zinatu lafiya??
Cikin kuka tace Abba dan Allah kayi hakuri a fito da Yarima…..
Mai martaba shuru yayi yana nazari can yace Babu damuwa ki tashi kije, zai zo yanzu ya sameki….
Cikin kuka take ma Mai martaba godiya akan yarda da yayi zai sako Yarima, tare da tashi ta fita ita da Hafsat.
Bayan sun fita Hafsat ta kalli gimbiya tace, ngd da kikai magana za’a fito da Yarima ba karamin dad’i naji ba…..
Gimbiya zinatu tayi murmushi tare da fad’in karki damu, nima ba karamin dad’i naji ba, domin bazan iya bacci ba Yarima yana kulle a kurkuku.
Hafsat taji dad’in maganan gimbiya Sosai, dan haka tace mata taje gefenta Kar Yarima ya fito yaje yaga bata nan…….
Bayan fitan su gimbiya zinatu daka wajan Mai martaba, yasa aka bud’e Yarima tare da fad’in yazo inda yake…… Bayan an bud’e Yarima direct wajan mahaifin nashi yaje……
Bayan Yarima yazo gaida iyayen nashi yayi da fad’in Barka da dare…. Zama yayi a k’asa tare da fad’in Abba Nasan yau na bata maka rai Nayi abunda baka taba tunanin zanyi ba, Abba Ina neman gafaran ka, domin fushin ka a kaina baraza ne a rayuwa na, dan Allah Abba ka yafe min…….
Mai martaba ya Katseshi da fad’in Aliyu tunda nake dakai baka taba sani cikin fushi irin yau ba, amma babu komai ni musulmi ne Nayi imani da kaddara kuma haka Allah ya tsara, babu wanda ya isa ya canza, umarni kawai mukebi……  Amma ina son in ro’ki alfarma akan Kar wannan Kalman ta K’ara fita daka bakinka ba tare da babban laifi ba, Wanda yake cikin dokan wannan masarautar, wanda bama fatan hakan ya faru……
Yarima kanshi na k’asa yace Abba ka daina bani shawara ko neman alfarma, koda yaushe nafi son kace kaban umarni, Idan kace min alfarma ko shawara Ina jin wani iri, Abba Nasan na aikata kuskure Wanda Nayi nadama,  ina ro’kan gafara tare da bada hakuri…..
Mai martaba yace Allah yayi maka albarka, kaima Allah ya baka yara masu maka biyayya, Mai martaba yayi ma Yarima nasiha Sosai tare da K’ara fad’a  Mai muhimmancin hakuri…… Daka karshe yace ya Tashi yaje ya kwanta…..
Yarima tashi yayi tare dayi ma iyayenshi saida safe ya nufi gefenshi……
Bayan fitan Yarima Aliyu, mum din Yarima tace Kai Allah ya kyauta.
Mai martaba ya amsa da Ameen, Aliyu yana da hakuri amma bai iya fushi ba…..
Mum tace ai halinku d’aya…..
Mai martaba murmushi yayi tare da fad’in Kai Anya kuwa? Amma yana da zuciya kuma ina tunanin irin naki zuciyar ya d’auko…..  Dariya duka suka sa…….
Yarima koda ya shiga bedroom dinshi ya shiga Kai tsaye ya fad’a toilet ya sakeyin wanka, tare dasa jallabiya, lokaci d’aya kuma ya tuna da wayoyinshi fita yayi yaje ya amso tare da dawowa a falo yaga gimbiya zinatu wannan karan, kallo d’aya ya mata ya kauda kai tare daci gaba da tafiya…..
Binshi tayi da sauri tasha gabanshi tana kuka, tare da fad’in dan Allah Yarima kayi hakuri, nasan nayi maka laifi, wlh shairin shaidan ne da kuma na zuciya, Yarima nayi nadaman zaginka dan Allah ka yafemin Wlh shairin zuciya ne kuka take Sosai tana magana….
Yarima ganin yanda take kuka yasa ta tashi tausayi, yace ya isa haka, kibar wannan kukan komai ya wuce tunda har kin gane kuskuranki…..
Tace Wlh Yarima Ina jin kunyan kallonka domin abunda Nayi maka sai inga kaman bazaka yafemin ba
Yarima Aliyu murmushi kawai yayi tare da jan hannunta suka haura sama, d’akinta ya kaita tare da fad’in go and sleep sai da safe……
Hannunshi ta ri’ke tare da fad’in Yarima plz let slp together plz
Yarima zaiyi magana tace plz Indai harka hakura akan abunda nayi maka let slp together am your wife….
Yarima yace ok let go to my room, I can’t sleep here…..
Gaba yayi itama ta bishi, suka nufa d’akinshi Yarima bai samu ya kunna phone dinshi ba saboda bacci ne Sosai a idonshi dama yau ya gaji ga kuma abunda ya faru…..
Gimbiya zinatu duk yanda taso tayi Yarima danya kulata amma ya’ki domin bai dad’e ba bacci ya D’aukeshi….  Duk da shima ya Lura da abunda take bukata amma bawai ya kyaleta bane akan abunda ta mishi yana da burin hukunta ta, domin inya barta haka nan gaba zata K’ara abunda yafi zagan mishi iyaye…. Ganin yayi bacci yasa tayi tsaki tare da fita daka d’akin tayi nata d’akin…….
Message tayi ma gimbiya Amina akan yanda ta aiwatar da abunda ta sata, tare da fad’in an sako Yarima gobe za suyi waya ta karasa Mata sauran bayani…..
Washe gari Yarima Aliyu tun 7 yabar gida ya shigo garin kaduna, direct hspt dinshi ya nufa, Sai a lokacin ya kunna wayoyinshi yaga sa’kon Zainab dinshi, murmushi yayi tare da ajiye wayan ya fara aiwatar da abunda yake gabanshi……
Bariki koda ta tashi ummanta ta bariki tayi musu abinci, ci tayi sannan taje tayi wanka, tare da shiryawa don Tana son zuwa maraban jos wajan haulat domin tun shekaran jiya take ta kiran bariki akan tana son ganinta….. Kallon ummanta ta bariki tayi tace zan fita amma anjima kad’an zan dawo….
Bariki direct maraban jos ta nufa inda ta sami Haulat a d’akinta….. 
Haulat ganin bariki da hijab yasa ta fad’in mai zan gani haka?? Yaushe kika Fara sa hijab kodai maganan da naji gskya ne?
Bariki tace wani magana??
Haulat tace ji nayi Anata jita jita zaki aure wai Idan Wanda yazo a Bayan layi kuke had’uwa, ance kaman wai dan gidan sarauta ne….
Bariki cikin ranta tace oh mutane, komai kayi ana Lura dakai kai baka damu da mutum ba amma shi yana nan ya damu dakai…..  Amma a fili sai tace su suka sani saji dashi, Munafukai….
Haulat tace bariki Wai boye boyen mai kike min? Karki manta bariki bana boye miki komai nawa, haka Kema bai kamata ki boyemin komai naki ba…..  And Idan Auran za kiyi dagaske zanfi kowa murna, nima Kinga auran nake son yi,…. Yauwa ban baki labari ba dama kiran da nake ta miki kenan….. Yaron hjy habiba ya ganni yana sona, kuma son aure, da Farko Ina shareshi akan banso, amma yanzu wlh bariki ina matukar sonshi Sosai……  Harna amince mishi but abunda yake damuna mum dinshi irin abunda muka aikata tare wlh shi nake tunani nake tsoro, ta gefe d’aya kuma ina gani bazata yarda d’anta ya aureni ba……
Bariki tace Hmmm haulat, gaskiya dole kiji tsoro, Kinga tsiraicin surukar ki, kin tsotse inda yaronta ya fito sannan kuma yanzu kike son auranshi…… Tashin hankali ashe ni nawa Mai sauki ne……  Haulat a duniya babu abunda na tsana kaman lesbians yana d’aya daka cikin abunda ya fara tarwatsa rayuwata duk da ban taba aikatawa ba, haulat Mai mace zata bani??  A kullum sai yasa nake fad’in nafi son in sami namiji mai cikakkiyar ayaba Wanda zai gamsar dani…..  Mai mace zata baki Wanda namiji bai baki ba, Kinga misali yanzu mace tayi kissing dinki, shima namiji zai miki, duk wani abu da mace zata ma mace namiji zai miki sannan ya kara miki da sandar girma, wanda mace bata dashi…..  Ni Ina mamakin dad’in Mai kuke ji haulat Idan kukayi lesbians dinnan, ni Kinga babu wata Shegiyar matar da zata bud’emin hq  insha Mata, sucking, wlh babu ita, ni kyama ma wannan abun yake bani Wlh, gashi wasu matan warin gaba garesu haka kuke sa baki…..
Haulat tace Kedai bari, wlh bariki haka muke sa baki, dan kawai a bamu abun duniya, Aini zan baki labari, ita kanta hjy habiba wani zubin dauriya kawai nake, sai yasa ai nakai mata Miski nace Kafin muyi ta dinga sawa, domin wani zubin wari gabanta yake Kai AI Wlh inda badan kud’i ba nima da banyi ba, dan tana ban kud’i Sosai sai yasa nake biye mata, amma fah akwai dad’i kizo mu gwada kiji…..
Bariki tace ni? Allah ya kyauta, Allah karya nuna min wannan ranan, AI gwara in mutu dana aikata wannan abun, Tabdi…..
Haulat tayi dariya tare dakai hannunta fuskan bariki ta shafa mata, tace nikam bariki ki d’aure koda sau d’aya ne, dan Allah ki bani muyi nima inji irin zumar dasu kwartayenki suka manne miki. Ni sau d’aya kawai za muyi….
Bariki tace haulat you are mad. Kin San takan wannan abun zamu iya samun matsala dake??
Haulat tace bariki Wlh wasa nake miki, AI nasan bazaki taba aikata wannan abun ba… Kinga mubar maganan kiban shawara akan abunda ke damuna….
Bariki tace uhm, gskya Abun naku ne babba, toh amma inaga Indai auran kike son yi dagaske kuma tsakani da Allah, ya kamata ki daina aikata abunda kike yi, Indai kina son Allah ya taimakeki ki daina aikata sabo, and ita hjy habiba Indai zatai adalci ya kamata ta Bari d’an nata ya aureki, tunda harda ita cikin masu kara lalataki, inko ta hana d’anta auranki bata da adalci, sannan ita in Tana da hankali ya kamata ta gane Allah yana Sonta da shiriya ne, tunda har hakan ta faru d’anta na cikinta yake son abokiyar cin mushen ta, Kai Allah ya kyauta….  Uwa taci d’a zaici ta hanyar sunna ????
Haulat tace Kedai bari Wlh Ina cikin tsaka Mai wuya
Bariki tace ai bamu ga komai ba, tunda tun Farko mun zabi sabama Allah, yanzu muka fara gani ta karasa maganan tare da zubar da hawaye, taci gaba da fad’in haulat, sai yanzu na hango abunda ake cewa rayuwar mace kalilan ce, yanzu ki duba ki gani Ina manyan karuwai irin su magajiya jummai yanzu wake son zuwa wajansu tunda Sun tsufa, yanzu kowa mu yake rubibi daka mun Fara girma sai Muma a watsar damu, muna ganin ana rubibin mu duniya na rudar mu, sai muki yin aure, in mun Fara girma sai muji muna son aure lokacin mun daina samun kasuwa , sai a lokacin zamu fara dana sani, domin mun k’asa samun mijin aure, saboda mun bata rayuwar mu, amma namiji saiya Gama she’ke ayarsa ya auru, sannan kiga tsohon namiji yana neman yarinya y’ar shekara Goma sha, amma karya ne kiga matashi yana neman tsohuwar mace, wlh haulat aure shine ya dace da mace ba bariki ba, bariki babu komai sai dana sani fushi bacin rai, wanda bai isa ba ya fad’a maka magana, in bakai wasa ba wata rana wani ya zaneka, babu kuma yanda za kayi, kai rayuwar bariki rayuwar banza ce da shirme, duk da wasu suna fad’awa bariki domin Sun rasa abunda za suyi, wasu kuma kaddaran rayuwarsu ce hakan, wasu kuma ra’ayi ne yasa suka fad’a…..  Kuka Bariki ta saki Tana fad’in haulat a duk ranan dana aikata zina Sai nayi kuka tare da takaicin fad’awa ta wannan harkan, sai yasa bana wasa da ibada domin neman gafaran Allah, tare da ro’kan shi ya canza min rayuwata, wanda kuma Alhmdlh Allah ya amsa ibada ta, na daina aikata abunda nakeyi….. Kuka yaci karfinta
Haulat itama idonta yayi ja alaman any moment zata iya zubar da kwalla daka idonta….  Tace bariki Magananki gskya ce, da yawa matan da suke fita Bariki bada son ransu bane, amma mutane basa gane kowa da irin tasa jarabawan sai su dinga aibanta mutum, wasu mutane are selfish Indai mummunan kaddara ba akan mutum ya fad’a ba sai su dinga ganin kaman da gangan mutum yake aikatawa, har Su dinga ikirarin cewa duk wacce ta zama karuwa ita taso, suna mantawa da Allah suma zai iya jarabtansu sai yaga yanda za suyi, yana dakyau in kaga mutum yana sabon Allah, Kayi mishi fatan shiriya ko kayi shuru……  Bariki duk karuwa Tana da burin tayi aure kaman ko wace mace but our destiny take us to where we are now…..  Itama hawayen ne ya zubo mata, taci gaba da fad’in ni Nasan komai mutum yayi tashi kaddaran kenan Allah ya riga ya tsara komai, babu yanda za muyi, sai dai muyi fatan shiriya na har abada……
Dukansu kuka suke alaman tsoran Allah ya kamasu su duka biyun, suna cikin kukan wayar bariki ta Fara K’ara ,ganin Yarima Aliyu yasa ta d’auka tare da sawa a kunnenta Tana kokarin goge hawayen fuskanta…..
Yarima yace you are crying??
Ganin ya gane yasa cikin muryan kuka tace how did you know dat am crying??..
Mai makon ya bata amsar tambayan da tayi mishi, sai yace kina ina??
Tace ina maraban jos
Nanata Sunan yayi maraban jos??
Tace eh Yarima
Ok kawai yace tare da fad’in I will come to your house in d next 30mnt so ki dawo yanzu, yana fad’in haka ya kashe wayan…..
Bariki sororo tayi tare da tashi,
haulat tace ashe dagaske ne aure za kiyi,?
Bariki tace hakane zan baki labarin komai in mun had’u ko kuma muyi waya, zan tafi ana jirana…….
MARYAM OBAM

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button