TAKUN SAKA 20

“Tsundum ma kuwa. Sai dai ALLAH Musbahu har cikin raina ina addu’ar ALLAH yasa mun sami aunty ke nan har abada. Tunda kaga tunda muke bai taɓa saka mace a cikin lamarinsa ba, koda tai masa laifi ne sai dai ya hukuntata ya barta a inda ya ganta. Amma wannan harda su aure”.
“Ai ni kaina al’amarin na ɗauremin kai. Sai dai kasan shi mutum ne tamkar hawainiya, baka isa gane launin da yake sara ba. ALLAH dai ya ƙarama Master mu lafiya da nisan kwana”.
“Amin ya Rabbi” Rabi’u ya faɗa dai-dai suna isowa roundabout. Cikin ƙanƙanin lokaci duk suka gane junansu. Gefen titi suka gangara bayan sun shanye roundabout ɗin. Su Idris da ke a sauran motocin suka firfito suka shiga inda su Musbahu suke. Yayinda Habib yake tare da Hibba shi kaɗai. Nan suka bar motocin da su Salis ɗin suke ciki da suka tafi da mota biyu kacal.
★★★★★
A ɓangaren abokan Abba suma abin dai ya basu mamaki, dan da yawansu sun san wanann aurene na manufa mai muhimmanci ga rayuwar Abban. Musamman ma abokan shiɗancinsu su Alhaji Alu. Gashi tun kiran da Alhaji Alu ɗin yay masa bai daga ba kowama bai sake samun lambar tashi ba. Sai lamba busy ake nuna musu.
Ran Alhaji Alu ya ɓaci matuƙa, yayinda wani gefe na zuciyarsa ke tunanin kodai ba lafiya ba?. Dan shi kam yasan Abba tamkar yunwar cikinsa. Hasalima shine wanda ya sakashi a harkar Homo tun farkon zuwansa garin. Dan haka yasan sirrinkan abubuwa masu yawan gaske na Abban.
“Yauwa ga ɗayan layinsa ya shiga”.
Cewar Alhaji Balele abokin shaidancin su Abban shima.
Gaba ɗaya su Alhaji Alu suka zuba masa ido dai-dai shi kuma yana saka wayar a kunne kasancewar an ɗaga. Cikin nishin sheɗancin da Abba suke tsaka da aikatawa shi da A.G ya ɗaga wayar da ƙyar yana kaiwa kunnensa.
Cikin suɓutar baki da takaicin kishi Alhaji Balele ya ce, “Iyee. Wato kai kana can akan wani ana nan ana dama fura akanka. Halan daɗin abinda kakeyi ne ya sakaka janye ɗaurin auren ƴaƴanka bayan ka taramu anan tamkar wasu marasa aikinyi Alhaji Halilu!!”.
A wani irin firgici da dukan zuciyar Abba da maganar Alhaji Balele tayi ya sakashi hankaɗa A.G gaba yana janye jikinsa a nashi da faɗin, “What?!, Alhaji Balele mi kake faɗa haka ne?”.
Tsaki Alhaji Balele yaja tare da yanke wayar. Hakan ya saka Abba sake rikicewa ya ingije A.G da ke ƙoƙarin sake ruƙosa. Wandonsa ya fisga a firgice yana ƙoƙarin sakawa.
“Alhaji Halilu wai miye haka?”.
“Bazaka gane ba A.G.”
Abba ya faɗa yana fincikar tissue ya goge jikinsa tare da ƙarasa saka wandonsa. Sandunan da ke taimaka masa a tafiya ya ɗauka cikin rawar jiki da tsallen da zuciyarsa keyi a ƙirji ya fice.
Wani irin wawan tsaki A.G ya ja cike da tsantsar takaici yana raka bayan Abba da ke tafiya da ɗangyashi da harara. Ina Abba baima san yanai ba. Dan gaba ɗaya a birkice yake da jin bayanan Alhaji Alu. babu wanda yake zuwa masa cikin ido sai Hibbah da labarin da A.G ya basa akan Hibbah dama tayi agreement da su akan su kamashi da duk mai hannu a ɗaurin auren. Inhar abinda yaji da ga bakin Alhaji Balele gaskiyane kenan matsiyaciyar yarinyarnan bada Jami’an tsaro kawai ta shirya hakanba? Ko kuwa ta fahimci A.G wasa zaiyi da hankalinta shiyyasa ta canja salo. Su suna mata kallon ƙaramar yarinya shakatafi ashe ba haka bane sam, sune takema kallon shakatafin.
Tun fitowar Abban maigadi ya fahimci babu lafiya, musamman da ba jimawa yay da gama reren gudun bin matar ɗazun ba. ya mike zaram tare da nufar gate danya buɗe ganin mota ya nufa shima. A wani irin mahaukacin gudu Abba ya fice a gidan…………..✍
TATATTUN FITATTUN LABARAN ZAFAFA BIYAR NA 2022*????????????????????????
*ALSHIRINKU MASU KARATU!!!*
*_NAJI DADI SHINE GARI……_*
*KINA DA BUQATAR TSAFTATATTUN LABARAI DAKE CIKE DA*
_ILIMI_
_NISHADI_
_TSUMAMMIYAR SOYAYYA KUMA MAI TSAFTA DA ZATA SAKI SHIGA SHAUQIN SOYAYYA DA DUKAR DARUSSA KALA KALA A FANNIN ITA SOYAYYAR DA RAYUWA?_
*MAZA GARZAYO KI NEMI LITATTAFAN ZAFAFAN MARUBUTA GUDA BIYAR*
*NA SABUWAR SHEKARAR 2022*
*WADANDA SUKA ZAUNA,SUKA TACE LABARANSU,SUKA MUSU ADO DA SABUWAR FASAHA!!!*
*SABBIN LABARAI*
*SABUWAR SHEKARA*
*SABON NISHADI*
*_FARINCIKIN KASANCEWA DA MARUBUTAN CIKIN SASHEN DA AKE GWABZA RUWAN SHARHI DA MUSAYAR RA’AYI NA DABANNE_*
*MAZA ‘YAR UWA SIYA NAKI KI SHIGA SAHUN WANNAN TAFIYAR,TARE DA SAMUN DAMAR SHIGA SASHEN COMMENTS NA MUSAMMAN MALLAKIN MARUBUTAN*
*_TAKUN SAAƘA!!_* _Bilyn Abdull_.
*_SO DA ZUCIYA_* _Hafsat (miss xoxo)_
*_DEEN MANSHAL_* _Mamu gee_
*_ƊABI’AR ZUCIYA_* _Safiyya huguma_
*_HALIN GIRMA_* _Hafsat Rano_
*ta hanyar tura kudin littafinki zuwa ga wadan nan lambobi dake qasa*
6019473875
MUSAA ABDULLAHI SAFIYA
keystone bank
Saiku tura shaidar biyanku zuwa ga wannan number
08184017082
*IDAN KATI NE KUMA KO VTU,SAI KU TURA ZUWA GA*
09134848107
Littafi daya
1____300
2____400
3____500
4____700
5____1,000 (1k).
*INGANCI DA NAGARTAR RUBUTU,BABU NADAMA KO DANA SANI*????????????????????????????????????????????????
#team ZAFAFA BIYAR????????????????????
*_ALLAH ka gafartama iyayenmu????????????_*
[ad_2]