TUBALIN TOKA

“Shikuma *mahbub* kaitsaye yasamu Ummu akan shifa bai yardaba amma Ummu tayi fur tace dole zata soma business domun maganar maganinta umarni tabama *MEEMAR* din,’ yayi yayi amma Ummu taki haka yadawo GIDAN,’”
*MEEMAR* takiyin fara’a da dare yayi yanemi hakkinsa tace agajiye take takuwa juya baya abunta saidai me kewar *boshaan* tahanata bacci tanata tuno salon soyayyarshi ,’”
*mahbub* ma bacci yakauracema idanunshi yashiga kogin tunani yarasa gano bakin zaren,’”
*love u oll*
*tohfa kukunji fa masu karatu*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page_______46_50✍????*
*wayyo Allah mamana, wayyo Allah mamana, idan nacemu mamana kubini kuce mamana , mamana mamana me share hawaye, ????????*
*wani abun sai mamana silar murmushina wannan shafin nakine mamana nagode da tarbiyarki agareni mamana I so much love*,
*hajiya Nana mu’azu turaki,*????????????❤✍????
“Intakaice muku lbr *MEEMAR* saida tasha benelin Rabin kwalba sannan tasamu tayi bacci cikeda mafarkan *borshaan* dinta,’”
“Shikuwa gogan yakasa zaune yakasa tsaye yarasama tayaya zai b’ulloma da al’amarin shidai harga Allah baida ra’ayin yaga matarshi wai ace tana Sana’a ta k’asa k’asa domun hadari gareshi sosai gashida kishi ‘.” Juyowa yayi ya kalli *MEEMAR* wacce taketa baccinta yarasa mekemai Dadi haka ya hakura ya kwanta dakyar kuwa bacci yadebeshi,’”
“Baidade da kwanciyaba asuba tayi adaddafe yamike tareda dauro alwala yazo yatashi *MEEMAR*
___”kitashi kiyi sallah Nina tafi masallaci kinji?,’”
“Kanta tadaga takasa bude idanunta dakyar tayo alwalar tagabatar da sallah tanakan sallaya yashigo,’”
__”ina kwana?,:”
“Murmushi yaimata tareda tsugunnawa __”lfy lau ya gajiyar hanya?,’”
___”gajiya tabi lfy,”,
*mahbub* yace __”to bakibani lbrn su Anty Sadiya ba fa,’”
“Dan murmushi takakaro tace __”sunjifa dadin ganina basuso nadawoba tadinga cewa ingaisheka sosai ta gode taji Dadi ,’”
___”Anty Sadiya kenan,’ amm jiya naje nasamu Ummu tace lallai lallai umarni tabaki dole kiyi business,’ to *MEEMAR* bazanso kibijirema Ummu akainaba amma kisani kinada aure kirike mutuncin auranki da darajar kanki amana nabaki kuma kiyimun alkawari business bazai tab’a zaman takewar auranmuba promise me,’”
“Tawani narkemai tace __”aikasan ina sanka kuma duk duniya tasani bazan iyacin amanar aurankaba nasan darajar aure, business kuma bai’isa yarabani da mijinaba nayima alkawari,”
“Matsowa yayi yana shafa fuskarta idanu suka hada zallar shaawarta tahango acikin idanunshi kasa kasa yayi da murya yace,’”
__”I trust u ,’ shikenan Na amince fishi yakare yanzu abani hakkina da aka hanani jiya sabida ana fishi,:”
“Bakinshi yamatso dashi kusada nata tayi kasa da idanunta Sam babu shaawar *mahbub* a tattare da’ita maganar *borshaan* ce tasoma yawo akanta,’. __”beauty mutuwa zanyi inwani yajimun dadinki inada kishi,’. __”beauty promise me bazaki bari kowanne da namiji yayab’amun keba harda mijinki ketawace nikadai,’”
“Dasauri tajanye bakinta daga nashi shikuma yashagala yanata tsotsa,’. Yadago idanunshi yace,’”
__”yadai lfy daiko?,:”
“Tadaure takakaro murmushi tace ___”nikam kichin zanshiga insoma hada breakfast yunwa nakeji sosaifa jiya banci komaiba,”
“Ido yazare __”ohhb no tashi kiyi breakfast banasan zama da yunwa,’ ajjiyar xuchiya tasauke tareda mikewa tanade dadduma tanufi kichin shikuma yafawo falo yanadan kallo,:”
“Tasoma hada breakfast tunani yaimata yawa kidan wayarta tajiyo saida gabanta yafadi tajiyo *mahbub* yana kwalo mata kira dagudu tazo tadauka mezata gani number america,’ wani murnane ya lullub’eta dasauri takoma kichin tareda kullewa tasoma magana,:”
__”barka da sauka honey inadai fatan kasauka lfy ko dan lafiyarka itace abunji?,’”
*borshaan* yasauke ajjiyar xuchiya yasoma mata nishi awaya tareda kasheta da zazzakar muryarsa,’ ___”ahh beauty I really really miss u and I love u,’ anya kuwa zan iyayin Quality babu ke kuwa, inadai fatan ba Wanda yatab’amun kayana ko?,:”
“Ajjiyar xuchiya itama tasauke tanajin wata muguwar shaawarshi tana ratsa gabobinta yanayin yanda yakemata salon maganarne yasata rudewa,’
__”honey anya ba asiri kuwa kaimunba, sabida gabaki daya kasusutani jiya bacci kauracema idanuna yayi tunaninka begenka sunaitayi saida nasha benelin nasamu bacci,’ ni yaushe zaka dawo,’? Sai kawai tab’allemai da kukan shagwaba,’ shikuma dukyabi yarude,’”
___”come beauty I don’t want you to cray plz stop karkisani kuka nima beauty I love u, banasan kuka plz kinji?,’”
“Tashare hawayanta tace ___”inasan ganinka nibazan juri rashinkaba gaskia I can’t,’ kariga kasacemun heart dina,:”
__”uhmm I know beauty, but nikaina rashinki akusa dani fitinace amma kinsan mezamuyi I promise next week zanzo but kwana biyu zanyifa, so are u happy now,’”
“Ihuuu tasaka ___”yessss ofcous honey I’m happy,’”
___”okey zanshiga gida yanzu innayi wanka nafito I will call u black, kirikedai alkawarin dakikamun bye love u uhm muah, ????
“Yakashe wayar kankane wayar tayi tana dariya taredajin Dadi murna takeyi sosai,’ warin mangyada taji dasauri tabude idanta saura kiris dankalin yakone,’”
“Dasauri tasaka matsami takwashe tareda soya kwai tadafa Lipton,’ tahada komai a trai sannan tafito,’
__”kedawaye haka awaya kiketa ihu,’ ?????,’”
__”uhmmm Ashe kana jiyoni ko? Wlh nida Kawata *zeeba* ne tana fadamunne tayi sarkar zinare shine nake tayata murna, kagana ina gama karyawa zanyi wanka inje musanya alkairi,’”
“Dariya yayi yace __”ai mata da zinare sai Allah,’
“Dariya sukasa sannan suka soma karyawa, harsuka gama sunadan tab’a hira,’ kichin tamaida kayan tawankesu sannan tajuye ruwan kanta tashiga tanayi tana tuno wanka da *borshaan* yaimata,’ ahaka da tunaninan tafito tashirya shima yayi wankanshi tsab tace,’”
__”zaka kaini GIDAN natane?,’”
__”aa zani wajan abokina *Nasser* nima,’ tatab’e baki dama jinbaki kawai taimasa tare suka fito kowa Yakama gabanshi,’”
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page___________51_55✍????*
“Kekenta yatsaya akofar GIDAN *zeeba* ta sallameshi tayi wucewarta zuwa ciki,’ hayaniyar mutane takejiyowa adakin *zeeba* da sallama tashiga,’ maza ne da mata cikeda dakin anatashan shisha ana dariya *hafeez* yana ganinta yace,’”
__”barkadai dazuwa hajjaju sannunki,’”
“Shewa *MEEMAR* tayi itada *zeeba* tace ___”wannan gaisuwar ban girmanfa *hafeez*?,’”
__”ai *MEEMAR* kin cancanta kinsan kuwa goganki kirana yayi arude yace inturamai account number Na yalodamun makudan kudi taredamun kashedin Karna kuskura inkara hada miki connection dawani shikadai ya’isheki konawa kikeso zai wadataki dashi,’ kinga kuwa aikin cancanci gaisuwar ban girma ko ?,’”
“Zama tayi tana mamaki tareda kallon *zeeba* __”menene jikinki yamutu kuma *MEEMAR*?,’”
“Gabaki daya ‘Yan mata da samarin dakin ita suke kallo tace ___”ai ina cikin tsaka me wuyane *zeeba* wlh domun *borshaan* yariga yayi tasiri arayuwata kokinsan jinayi natsinci kaina dabin umarninsa,’ wlh tunjiya *mahbub* yaketa neman hakkinsa nakasa bashi banmajin komai agareshi wlh *borshaan* yariga yakasheni,’”