TUBALIN TOKA

*”zeeba* tadafa kafadar *MEEMAR* tace __”kinga kuwa da’ace nice nasamu Damarki nutsuwa zanyi indama waye *mahbub* me’akeyi da harkar tsiya,’ ga Wanda koda hannunki yatab’a yana cikin lissafi indafa nice da *borshaan* ko wlh *mahbub* kashinshi yabushe inkinaganin zaibada matsala inrakaki wajan malamina yankan wuka arubuta miki sunan *mahbub* tayanda ma bazai sake tunkararki dawata maganar banzaba,’”
“Dubi falona intara maza intara mata abban Rumaisa baida ikon cemun komai ke koda ‘Yan guima suntareshi sunsanar dashi cewa yakeyi yanasan matarshi koma yaya take,:”
*”hafeez* yace ___”indai kuwa hakane mezai hana ki mallake *mahbub* din tayanda saikin fada zaiyi aiki dashi aganina wannan wata damace dazakisamu kudinga haduwa da *”borshaan* duk lokacin daya bukata tundadai rayuwa tacanja saida mekudi ake damawa inbandama kaddara *MEEMAR* inake ina wannan *mahbub* dan Allah?,:”
___”indai hakan zaibani damar ganin *borshaan* ko yaushe batareda matsalaba sure zankai sunanshi kuwa a mallakemun shi zan’iyayin komai akan *borshaan* nikadai nasan yanda nakeji akanshi wlh,’”
“Ihu sukasa *hafeez* yace kinji zoki joining dinmu asha shisha ahuta,’”
*zeeba* yace ___”wannan haka yake inrana tafadi zamuje wajan malamina zakiji komai,’”
“Zama tayi tanatajin Dadi dan idanunta sungama rufewa akan *borshaan* bataji bata gani wunin ranar kuwa yadinga kiranta awaya su video call ne sukaita soyayya da yamma tayi sanyi *zeeba* tarakata wajan malakinta,’”,
__”Allah shigafarta Malam wannan kawatace. Nakawotane tanaso itama tasamu ‘yanci agidan mijinta wato tamallaki zuchiyarshi yadingajin tsoronta sai abunda tace,’ irin Wanda kamun akan mijina,’”
“Shiru malamin yayi tareda dagowa yakarema *MEEMAR* kallo yace __”angama saikinzama gimbiya agidanki kowa da kowa zaki mulka amma kintab’a zuwa kabari?,’”
“Atsorace tadafe kirjinta bakinta yana rawa tace __”aa bansanma inda hanyar makabarta takeba,:”
__”dole kisani domun mahadin aikin dole saikinsaka layarnan acikin kabari insan ai matacce har abada bazai sakeyin maganaba? To kamar yadda gawarnan dake rami bataji bata gani haka mijinki zaizama bazaiga dukwani laifinkiba, kuma koda anfadamai bazaijiba,’”
__”sai wannan kyain shikuma atsakiyar titi zaki fasashi misalin karfe biyun dare kuma keda kanki shikenan kinsamu mallaka, kudin aikinki dubu darine,’”
___”malam agaskia bazan iyaba………… Tokarar kafadarta *zeeba* tayi hakanne ya tursasata yin shiru,’”
“Hannu *zeeba* tasaka ta amshi layarnan da kyainnan tabiya kudin ,:”
___”to Malam saikumani akan Alh Na danaima magana,’”
___”aina fadamiki katoton gida zaibaki inkuka hadu amma haduwarce barana saidai in kiranye za’aimasa inkin shirya to,’”
__”gobe zandawo Malam saika ganni,’ suka mike itada *MEEMAR* sukabar wajan,’”
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page________56_60✍????*
*ubangijin muhammadu ranar rabon takaddu kasa mukarfi tamu da dama musamu jannah ????????????????* Ameen
“Suna fitowa titi *MEEMAR* tace __”yazaki hanani magana to bara kiji zan’iyayin komai amma kabarifa gaskia bazan iyaba *zeeba*,’”
*zeeba* wacce tagama kula tace ___”okey fine tunda bazakiyiba saina zubar ai amma kisani duk abunda zaibiyo baya baruwana, ashema basan *borshaan* kikeyiba karyace kawai tunda bazaki iya yaye duk wata Katanga dakikaga tana kokarin rabaki dashiba, haka har wata zatayi tasiri awajanshi fiyedake kekuma anrufe shafinki kenan,’
“Kekinfi kowa imanine? Kije ,’ kiga yanda mata suke tsubbu akan duniya kawai anfada miki irin harkarmu abun wasane, to bara kiji bake kika somaba kuma ba akanki za’a rufeba mata nawane suka kashe mutum ma akan abun duniya amma ke saka layama kinkasa,’”
“Dafata *MEEMAR* tayi __”wlh Kawata *inasanshi* kuma zan’iyayin komai akan naga yazama Nawa tayanda zandinga ganinmu atare koyaushe to muje Kawata amma tsoro nakeji kuma inajin tausayin *mahbub*,’”
“Dasauri *zeeba* tajuyo tana watsa mata harara tace __”ohh really? Hmm *MEEMAR* kinga nifa baruwana kinga tafiyata,’ wucewa zatayi *MEEMAR* tadinga bata hakuri atsorace *MEEMAR* take har akaje makabarta dakyar tatusa kayarnan acikin kabarin dasauri sukabar wajan kowa yanufi gida, haka karfe biyun dare suka sake fita suka fasa k’yannan atiti sannan suka nufi gida,’”
*mahbub* yana kwance sai kawai yaji Abu yashiga jikinshi tamkar a mafarki yafarka atsorace take yaji kanshi yasoma saramai dakyar Yakoma baccinnan,’ itakuwa tayi kwanciyarta afalo,’”
“Komai yaimusu yanda sukeso domun *mahbub* sai yanda *MEEMAR* tayi dashi agabanshima takeyin wayarta da *borshaan* bai Isa yace komaiba amma yanajin ciwo tareda mamakin meyasa bazai iya tsawatar mataba? Shikanshi baida amsar tambayarsa,’
“Ta b’angaran *borshaan* kuwa kullum acikin lodama *MEEMAR* kudi yakeyi aiken kaya kuwa akai akai,’ *MEEMAR* tasake murjewa tayi fari tayi kiba farar fatarta tasake fitowa *borshaan* kullum acikin lallab’a *MEEMAR* take duk sanda suka hadu inzasu rabu *MEEMAR* taitamai shagwab’a Kennan, dakyar suke rabuwa dukda yana zuwa najeria akai akai, domun bayaso yanayin nisa da’ita Sam suna San junansu sosai tamkar suhadiye junansu,:”
“Business tabude sosai zuwa Dubai tana rabama manyan mata kaya da manyan shaguna,’ tasiyama iyayanta gida tawadatasu da komai Na rayuwa,’”
*MEEMAR* tana gidansu yau suna zaune da Ummu,’
__”Ummu, mekikace innaje Dubai insiyo miki?,’
__”uhmmm *MEEMAR* irin wannan dogayan rigunan dazakigansu jikinsu duk duwatsu,”
Dariya *MEEMAR* tasaka da kanwarta *zabreena* __”Ummu ba duwatsuba aa stone, dai Ummu zansiyo miki insha Allah zansa asakamun acikin kayanda za’a aikomun dashi insha Allah,’”
“Amaine yatasoma *MEEMAR*aguje takarasa rariya tadinga kwara amai duk abunda taci saida ta amayar dashi kab,’ tsorone dukya kamata,’”
*zabreena* tamatso tana zuba mata ruwa tana wanke bakinta da fuskarta dakyar tatashi domun jirine taji yana dibarta,”
__”sannu *MEEMAR* kiyifa ahankali kinji ko,’ dakyar tazauna tace,’”
__*”zabreena* nemomun gauta inci plz,’ dasauri kanwar tafita nemomata gautar Ummu tace,’
__”gida yakamata kitafi tunda bakida lfy ohh wannan cikin da laulayi yazo kenan kiduba cikin *tasmeena* ko ciwon kai bakiyiba,’”
“Gaban *MEEMAR* yayanke yafadi take tsoro yagama lullub’eta tasake maimaita Kalmar Ummu aranta __”cikifa naji Ummu tace? Turkashi, “, yanzu ta’ina zata soma sanarda *borshaan* tana daukeda cikinshi gudan jininshi,’”?
*love u oll*
[3/14, 3:48 PM] Mmn Areef: ????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????????????
????????????
????????????
????
*¶TUBALIN*¶
∆∆∆∆∆∆∆∆
*¶TOKA¶*
∆∆∆∆∆
*¶BY BADIAT IBRAHIM ¶✍????*
*page______61_65*✍????
_hakika banida wata kalma dazan iyayin amfani dashi ga masoyana, saidai ince ina fatan Allah yahadu atare a aljannah tunani yakare yatattara sanku da kaunarku masoyana,’????❤????????????✍????_
*”zabreena* takawo mata gautarnan taci dayawa mikewa tayi taredayi musu sallama, tafita gabanta yanata faduwa harta karasa gidansu *zeeba*’ bako sallama tashiga dakin jikin *zeeba* tafada sai kuka,’”