NOVELSUncategorized

BARIKI NA FITO (BOOK 1) 18

                     *PAGE 18*
*GAISUWA GA DUKA MASOYA NOVEL DIN BARIKI NA FITO, HARGA ALLAH BANYI NIYAN CIGABA DA RUBUTA WANNAN LABARIN BA, BUT A RAYUWA YAU IDAN AKACE MAKA ALLAH DA ANNABI WLH AN GAMA

DAKAI, YAU KODA MARINKA MUTUM YAYI YACE DAN ALLAH YA KURI KASAN CUTANKA YAYI AMMA TUNDA YACE ALLAH TOH YA KAMATA KA HAKURA, ALHMDLH DA FARKO RAINA YA BACI SOSAI AKAN ABUNDA WASU TSIRARUN MUTANE SUKAMIN, BUT DAKA JIYA ZUWA YAU NA GANE CEWA MASOYA NOVEL DINA SUNFI MAK’IYANSHI YAWA, A YAU LARABA TABAWA RANAN SAMU NI MARYAM NA DAU D’AMARA WAJAN D’AUKAN ALKALAMINA WAJAN CI GABA DA RUBUTA MUKU LABARIN BARIKI NA FITO, KUMA INSHA ALLAH BAZAN TSAYA BA HAR SAI NA DIRE, INDAI INADA RAI DA LAFIYA, MASU ZAGINA KUMA KOFA A BUD’E TAKE DAN ALLAH KUCI GABA, BARIKI DAI YANZU NA FARA, DUK WANDA BAI MISHI BA ZAI IYA BARI KAMAN YANDA NA FAD’A TUN FARKO AM WARNING OOOO COZ DIS TYM BAZAN D’AUKI NONSENSE BA DOMIN DUK ABUNDA ZAKU FAD’A SAI NA RUBUTA BAZAN BARI BA EHEM????SANNAN INA MAI BADA HAKURI YANZU BA KULLUM ZAN DINGA POSTING BA SABODA WANI DALILI NAWA BUT ZAN DINGA KOKARI INAYI INDAI NA SAMI LOKACI*

Mum ta kalli Yarima da yake ta murmushi, itama murmushin tayi domin tasan d’an nata yayi nisa cikin son yarinyar da yake son aura, cikin ranta take wannan tunanin tace Allah ka bashi ikon yin adalci a tsakanin matayen nashi.
Tashi Yarima yayi tare da fad’in bari inje inga Usman lil sis tace yana ta nemana.
Mum tace ok ni kwana biyu Ina kake zuwa ne?
Yace mum inada wani abune da nake zuwayi yana maganan ne tare da Sosa Kai.
Murmushi mum tayi.
Fita Yarima yayi direct wajan sister dinshi ya nufa Hafsat.
 tana ganinshi ta tashi da sauri tana fad’in bros kasan fah komai saida taimakon ka zamu iya, amma kana ta share mu.
Yace lil mai kuke shiryawa? tunda gani nazo ai komai ya wuce
Tace bros event din da za’ayi mun shirya komai harta kayan da bride din zata saka da wanda kai zaka saka duk an shirya.
Yace taya kukai haka?
Dariya tayi tare da fad’in ai kace mu shirya komai, tunda ka bamu power ai kasan zanyi maka komai my bros tare da saka hannunta a wuyanshi tana ja.
Dariya yayi tare da fad’in Kar kiji min ciwo plz, gobe zanje wajan princess dita.
Tace katsina zaka gobe kuma? D’aga gira tayi tare da fad’in bros bazaka iya hakuri har a kawo ta bah?
Ja mata hanci yayi da karfi, ihu ta saki mai kara tare da fad’in bros akwai zafi fah.
Yace sorry my lil
Turo baki tayi alaman bazata hakura ba
Yace lil am so sorry, yanzu gani nazo inaso mu had’a hannu muyi komai tare.
Tace yauwa bros yanzu gobe zaka katsina din?
Yace Nop ba katsina zani ba, kaduna zanje.
Tace kaduna kuma? Gidan sis zaka?
Yace so much question, na wajan kowa zani ba, wajan new bride dina zanje.
Tace new bride how?
Yace Idan aka gama wannan bikin very soon zan kawo ta
Hafsat tace what? Bros mata biyu? Kai gaskiya bros kayi hakuri, baka ga mum ita d’aya bace wajan Abba ba, kuma na tabbata gimbiya zinatu bazata ji dad’i ba.
D’an bata fuska Yarima Aliyu yayi tare da fad’in are you my sister or what?
Tace bros am your sister infact am your favorite sister.
Yace OK so support me if you are my sister, the gal that am talking about she is my choice, nd gimbiya zinatu zabin su Abba ne, ko bakya son in samu tawa zabin?
Tace inaso mana my bros kawai naga ko wannan ba’ayi ba and u r talking t…..
Yace enough Ina Usman?
.tace dazu mukai waya yace gashi nan zuwa.
Tashi yayi tare da fad’in in yazo ki fad’a mishi ya sameni tare da barin d’akin.
Hafsat tace Kai bros baka da dama yanzu ko auranka ba’ayi ba amma kana maganan wani auran, any way am ur sister Ina son abunda kake so, am in ur side……
*********
Hjy babba ne tafe yana rangwada tare da sharba hannu yana watsa su shi’a dole yana yanga, jefo mishi abu yaji anyi akai, yace na shiga uku zasu kashe ni.
Wani dan takashin uba ne wanna, yake neman kassarani ya rage min farashi.
Jin an jefo mutum kanshi ya fad’i kasa yasa Hjy babba sakin ihu tare da fad’in sun kassarani, khairat ya gani an jefota kanshi ita da wannan saurayin nata da sukai fad’a kwanaki.
Tashi hjy babba yayi yana fad’in oh ni zasu min Illa haba bawan Allah ai wannan rashin mutunci ne, taya zaka turo mace haka, gashi ka turota ta fad’o kaina innta illatani Kai zaka aureni?
Mutumin ya kalli hjy babba yace dallah Yimin shuru dan bura uba, in aureka kana gardi ta ina zan cika, oh ta duwawu K……
Hjy babba yace Kai Mlm Wlh kalleni tun daka sama har kasa kasan duk inda ri’kkiyan karuwa take mara mutunci Toni nakai, wlh Idan ka kara kirana dakai sai Nayi tsirara munci Uwar juna….
Su habib ne da jamil suka karaso suna fad’in lafiya y’ar uwa keda wa?
Hjy babba yace nida wannan mara mutuncin nake, yana magana yana nuna mutumin
Habib ya kalli mutumin dake ta faman huci kaman zaki, yace gskya Mlm baka kyautawa akan me zaka dinga fad’a da Mata kafa San mu rauni garemu, wlh wasu mazan basa tausaya mana…..
Jamil ya cafe da fad’in ni na rasa irin wannan dalili, sannan in suka kwaso guntun sha’awan su wajanmu suke zuwa, ayaba na rawa suna kad’a ta sai sun shige cikin hq suke samun sa’ida, shewa suka saki tare da tafa hannu sannan suka juya suka buga duwawu….
Mutumin ya kalli su habib da hjy babba da jamil, yace kattan banza dana hofi, kallon khairat tayi yace ke kuma zamu had’u y’ar iska fuuuuuu yayi gaba
Habib yace oh kunga dan iska mu ka gaya mana iskanci wani irin iskanci ne bamu Sani ba Mai karaman ayaba, kallon khairat tayi yace amma ke kam Kinyi Asara ni yaushe zan yarda ka dinga dukana Bayan nike d’ibe ma sha’awa, haka rannan kukayi kodai ayabar tasa babbace da kika li’ke masa?
Hjy babba yace Atoh taya ni tambaya ai wannan iskanci ne, kuma mu babu wanda bamu Sani ba.
Khairat tace Kubar dan iska ina dai dai dashi Allah yasa ya dawo yaga yanda zan Mai Dan tsinanna
Habib yace Mai zaki Mai ya wuce ki jashi d’aki ya danneki, karki kawo mana wani sabon salo, da cika baki gaba habib yayi yana rangwada
Jamil da hjy babba ma sukai gaba hjy babba tana fad’in aiko anyi Asara ni ayaba duk girmanta in naga iskanci yayi yawa ai na barta, shewa suka saki
Hjy babba d’akin bariki yayi ya Mata nocking ta tashi ta bud’e, tana hamma,.
Baki hjy babba ya saki tare da fad’in mai zan gani haka?
Bariki da bacci ke idonta tace kaman ya?
Yace amma dai bariki baki da mutunci, karfe hudu fa nace ki shirya zamu wajan alh madu.
Tsaki tayi tare da fad’in inje in mishi me, ni hjyta dan Allah ki barni in koma bacci na.
Hjy babba yace oh yau naga sabon salon iskanci, so kike mutumin nan ya daukeni karaman mace? Yanzu in baki zo munje ba zai dinga min kallon karaman mace gskya maza ki shirya muje, yana maganan yana bud’e hanci alaman bariki ta bashi haushi.
Tsaki ta kuma saki tare da fad’in bari in shirya in Naje ai abunda yake so ba samu zaiyi ba.
Hjy babba yace kyaji dashi lokacin da zaku shige ciki ku kunshe ana baki ayaba Aiba sani zanyi ba, dan Allah kiyi sauri dan appointment din hudu ya bamu.
Bariki tace toh yaushe kuma ya fara aiki da lokaci?
Hjy babba yace in Kinje kya tambayeshi
Bariki jallabiya tasa tare da yafa gyalen rigan, ta feshe jikinta da turare sannan suka fita.
Bakin titi sukai inda suka hau mota suka nufi guess house din alh madu.
Bayan sun karasa suka shiga ciki, nocking hjy babba yayi Jim kad’an aka bud’e
Alh madu ne ya bud’e kofar yana Washe baki ganin bariki yace Kaga manyan mata maganin kanana bariki kina abunda kike so
Fuskan bariki a murtuke domin tunda taga alh madu taji ranta yana baci Sosai.
Alh madu ganin fuskan bariki a murtuke yasan har yanzu tana fushi, kallon hjy babba yayi yace Bari in sallameka tunda ka kawo min abunda nake so.
Shiga ciki yayi ganin ya shiga yasa Hjy babba ya kalli bariki yace miye haka kin wani d’aure fuska kaman bakar kumurci.
Hararan hjy babba bariki tayi tace nifa gskya tafiya zanyi
Hjy babba yace dan Allah Kar kimin haka, ai wannan tozarci kike shirin yimin…..
Ganin alh madu yana nufosu yasa Hjy babba yayi shuru, mi’ka ma Hjy babba kud’i yayi tare da fad’in ina godiya sai munyi magana
Tafiya yayi yana godiya
Alh madu janyo bariki yayi dake tsaye ta tamke fuska yace haba bariki ke bakya yafiya ne? Nasan nayi laifi kuma ana fushi dani kin San rashinki kin San ya naji kuwa? Dan Allah kiyi hakuri komai ya wuce ni na rasa mai zanyi ki Fara so na.
Bariki ta tureshi daka jikinta yace so fah kace wani irin so?
Yace na aure mana Wlh bariki Ina son in aureki
Tace dan Allah mubar wannan maganan raina yana baci Sosai, mai kake son fad’amin.?
Hannunta yaja sukai waje tare da rufe Mata ido tsayawa sukayi sannan ya bude Mata ido mota ta gani kiran matrix mi’ka mata key din yayi yace plz am so sorry a daina fushi dani domin bazan iya hakura dake ba.
Bariki murmushi tayi tare da amsan key din tace wow gaskiya na gode, kallon motar tayi ta rasa mai yasa kowa ya Mata kyauta bata jin wani dad’i amma yarima Idan ya Mata har cikin ranta take ji…..
Alh madu ne ya Katseta tare da fad’in ina fatan an huce yanzu? Kai ta d’aga alaman eh komai ya wuce, tace amma saina rama Marin da nasha.
Murmushi yayi tare da fad’in ga fuskanta mara Indai zaki huce.
Tsaki tayi tare dayin murmushi tace ba yanzu ba sai nan gaba.
Gira ya d’aga mata tare da fad’in muje ciki ko dan Wlh Ina mugun sha’awan ki, Kinga ayabata tunda ta ganki take harbawa.
Kallon wajan ayaban tayi tace d’an iska inda Mai babban ayaba ne da yanzu ta cika wandon amma Abu ko ganinta Banayi kuma yace a tashe take…..
Katse mata tunani yayi da fad’in muje koh.
Tace muje Ina, ai hakuri za kayi domin jini nakeyi sai na gama.
Alh madu shuru yayi amma kallo d’aya zaka mishi ka gane ranshi ya dan baci domin ga dukkan alama a matse yake.
Yace bariki dan Allah muyi a haka Wlh I…..
Tace dakata dakata dan Allah mubar wannan maganan taya zaka cini Ina jini ai zunubin sai yayi yawa, amma inada mafita muje ciki….
Binta yayi sukai ciki, ita ta tayashi tube kaya, sai da yayi tsirara ga yar karaman cillanshi a tsaye
Bariki ciro Condom tayi cikin jakarta tare da mi’ka mishi Tana murmushi tace gashi kasa sai muyi Kar kasa haka in sami ciki
Alh madu amsan condom din yayi tare da ciro d’aya a cikin kwalin ya bud’e zama yayi akan gadon d’akin ya bud’e kafa yar ayabanshi ya kamo yana kokarin sa condom din amma daka yasa sai yaga ya shige inya tashi condom saiya fad’o domin condom din yama ayaban girma
Bariki na tsaye tana kallonshi tana dan dariya ciki ciki, tare da fad’in tsohon banza ai yau duk nacinka baka cina.
Alh madu yace bariki wannan Abun babu dai dai size dina ne? Wannan yayi min girma yaki zama
Bariki tace yaki zama fah kace wannan size din sukayi kuma ko wani ayaba yana shiga Indai bata yara bane, Tana maganan tana dan murmushi kasa kasa.
Alh madu yace nidai dan Allah muyi haka Wlh marana har ya fara murdamin
Tace in kamin ciki fah, ince Sanata madu yamin ciki?
Shuru yayi yana nazari
Tace kawai bari insa a siyo kanwa kasha koh tare da d’aga Mai gira.
Alh madu kai ya kifa yana Mai jin zafi domin cikin shi ya fara ciwo dan ruwan sperm ya taru kuma yana bukatar fita
Ganin yanda yayi yasa bariki take ta dariya kasa kasa tace d’an iska an tsufa amma ana cinye y’ay’an mutane ganin yanda yakeyi yasa ta nufeshi tare dasa hannunta Tana mishi wasa da ayaban ta dad’e tana Jan ayabar tare dayi mishi tafiyar tsutsa har sperm ya fito da yawa nishi ya fara tare da fad’in Kai yau naga abu
Ganin ya kawo yasa bariki ta tashi domin taji karan wayanta, nufan wayan tayi taga Yarima na, daburcewa tayi tare dajin tsoran d’auka wanda ta rasa dalilin hakan……

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button