NOVELSYARO NE COMPLETE HAUSA NOVEL

YARO NE COMPLETE HAUSA NOVEL

Faisal yana kula da Aisha sosai,
Kuma cikin baya bata wahala
Saida cikinta yakai wata bakwai ne,
tafara fama da ciwon mara sosai
Duk yanda faisal yaso kusan tar ta haka yake haquri,
Ciwon mara take fama dashi,
Afan kuwa yana rarrafe,
Kamar ba wanda yasha cikiba,
kuma haryanxu yana shan Nono
Faisal ne keta taman zarrashin Aisha akan ta tausaya mai yau kwana tara ,
ko kadan ne tabarshi yayi Aisha taqi,
Faisal yayima Aisha rarrashin duniya amman taqi
Faisal ya kalleta cikin bacin rai yace,
Aisha yau ni zan nemi hakkina ki hanani,
Cikin sanyi murya tace ni ban hanaka ba,
Bazan iya bane,
Cikin bacin rai yace
Bazaki iyaba ko?
Cikin sanyin murya tace Eh,
Ya ok,
Ya dau filo yafito falo
Ahaka suka kwana
Abu kamar wasa saida sukayi kwana uku faisal dayaga basarki sai Allah ,
Ran nahudu da kansa yashi ga dakin,
ya sameta takwanta Afan na bacci kusa da ita,
Yadaukesa yasashi can gefe,
Yatube kayansa tare da hawa gadon,
Aisha na kallon ikon Allah,
Ya rungumeta yana maida ajiyan zuciya,
Yafara rabata da kayanta,
Cikin sanyin murya tace abban afan kabari,
Bazan iyaba
Cikin in in na
Yace zaki iya ahankali zan miki, yayi mata rumfa
Aisha ta hada qafanta cikin sanyin murya yace Aisha meye haka,
Ni kikema haka,
Kibude qafarki banaso inyi miki na garfi ,
Tace ni katashi bazan iyaba
Faisal yace Aisha karki wahalar da kanki kinsa babu fashi,
Aisha najin haka tafashe da kuka,,
Faisal najin kukan har cikin ransa amma babu yanda ya iya
Faisal saida ya Kwashe minti talatyn,
Kafun ya kyaleta
⛲⛲⛲⛲⛲⛲
YARO NE
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲????????????????????????????????????????????
Dasunan Allah Mai rahma maijin qai
Yaa Allah yanda nafara littafin nan lpy Allah yasa na kammalashi lpy ameem
Wannan qirqirarran labari ne
Aisha yakubu guree
Iyan auwal

PAGE 120_125
FAISAL saida ya kwashi minty talatin sannan ya kyaleta
Aisha kuwa jin mararta kamar zai fashe takeji
Kuka kawai takemai,
Faisal ya rungumeta yafara rarrashinta
Aisha dan Allah kiyi haquri
Nasan kinajin wahalar cikin nan ,
Kiyi hakuri,
ba dan mugunta nayi mikiba, kinfi kowa sanin halina.
Kinsan azaban da nasha acikin kwanakin nan,
Kiyi hakuri kinji kiyafemin,
Yana rarrashinta yana shafa mata mara,
Har bacci ya dauketa, sannan faisal hankalinsa yakwanta,
Ya tashi yashiga toilet ya tsarkake jikinsa ,
Yana fitowa Afan ya tashi,
Da kansa ya hada mai madara yabashi yasha
Sannan yakoma baccin,
Haka faisal yake fama da Aisha sai an dau lokaci yake samu ya kwanta da ita,
Ahakan ma bada amince wanta ba,
Ahaka har cikinta yashiga watan haihuwa,
Yau tunda faisal tadawo yaga yanayinta,
Ya dauki Afan da kayansa cikin qaramin akwati,
Yatafi gidan anty zee ,
Bayan sungama qaisawa da anty zee,
Faisal yace anty ga Afan yazo gaisheku,
Anty zee tace maaha Allah,
Ya Aisha da jikin nata
Cikin jin kunya yace da sauqi anty ,
Anty zee tace Allah yasauketa lafiya yace ameem,
Anty zee takarbi Afan dama yaron bashi da giiwa,
Yace anty innasu ummita da Safwan tace sunfita da abbansu
Faisal yace ashe yana gari,
Tace eh gobe zai koma inshallahu,
Faisal yace inyadawo agaishe dashi,
Yatashi anty tace ai bakaci komai ba
Yace anty alhamdulillah aqoshe nake,
Tayi murmushi dan tasan halin faisal,
Faisal na fita gida yawuce daret
Koda yashigo yasamu Aisha a durgushe a falo yakamata yai cikin daki da ita ya kwantar da ita,
Cikin ikon Allah sai ga naquda gadan gadan yataso mata,
Misalin qarfe tara na dare sai da YARO yafado
Baifi minty uku ba sai ga wani YAROn yakuma fadowa
Nasha Allah faisal yagyara su tsaf
Yakwantar da yaran itama ya gyarata tsaf
Yai mata wanka yakwantar da ita tana kallon yanda yake aiki injin nandanan yakam mala,
Yakunna turare gamshi ya gauraye gidan,
Shima
Yashiga bayi yayi wanka
Yafito daure da towel da kuma danqarami a hannunsa yana goge kansa,
Yaga Aisha zaune,
Yace Aisha lafiya
Yafada da rawar jiki ko kinajin ciwone ?
Cikin sanyin murya tace inna Afan,
Yace yana gidan anty zee
Tace kafada musu na hainu yace a a gawaya kifada musu zaki iya tayi murmushi shima murmushin yayi,
Aisha tace abban Afan babu inda kemin ciwo yanzu,
Yayi murmushin yace har maran ya warke tace,
Tayi murmushi tare da daga masa kai,
Alamar eh,
Cikin sanyin murya da kalar tausayi faisal yace kinji dadi,
Nikuma nawa maran wllh ciwo yakemin,
Ta kalleshi
Yayi mata murmushi
Tasan da gaske takeyi tunda yace wllh
Zata iya rantsewa
Yaune rana na biyu a rayuwanta da taji yace wllh .
Danshi ba al’adansa bane rantsuwa
saidai yace dagaske,
Cikin sanyi murya tace Allah sarki Aban Afan ko inmaka wani dabaran yace, a a ,
Kihuta ba yauba ,
Kinyi qoqari Allah yaimiki albarka.
Ya zauna akan gadon ya ware qafansa,
Ya janyota jikinsa,
Ya dau wayan ya kira layin Umma,
Yasa mata a kunni,
Bayan umma ta dauka sungaisa tace umma nahaihu
Cikin jin dadi umma tace Masha Allah,
Me aka samu tace umma yan biyu umma tace Allahuakbar Masha Allah,
Allah ya raya
Allah yabaki lafiya,
Bayan sungama yace takira anty zee,
Tancikin waya da anty zee yaran suka fara kuka
Banyan sungama wayan,
yace kibasu nono,
Tace to
Tace tadauki daya
yace ga babban nan kifara basa,
Tace to
Ta fara bashi nono dayan kuwa ya dada callara ihu,
Faisal yace hadasu kibasu a tare,
Tace ya zanyi
Ban iyaba
Yatashi yazo gabanta ya gyara mata su suna shan nono ya tsura musu ido,
Jinwani farin ciki yakeji a rayuwansa,
Yadawo bayanta ya rungume ta da yaran tanajin yanda Banananansa ke tokarinta ta baya,
Tace abban Afan sunyi bacci
yace, ki kwantar dasu,
Bayan ta kwantar dasu.
Aisha tace taya zanringa ganesu,
kamanninsu dayane fa,
Faisal yace zakiringa ganesu ko ta halaiya,
tayi murmushi tace saikace manya,
Faisal yace a haka zaki ganesu,
Kinga Hasan dagani ke yadauka da haquri shikuma wannan yanuna Usain yace wannan nine
Yafada da murmushi
Itama tayi murmushi tace Abban Afan harda zolaya,
Yace da kaske,
babu zolaya kinsan banida haquri,
Tace nidai mijina tanan ne nasan baida haquri,
Tafada tana taba Bananansa dake tokarinta,
Tace ya zamuyi da ita faisal yace wane tace wannan tafada tana kamawa,
Yace gyaleta itama yau dole tayi jego,
Yafada yana cire mata hannunta akai,
Sau biyu kenan tana sa hannu yana cire mata,
Abunda bai taba yi mataba kenan,
Yace Aisha kiyi bacci
Yatashi yadauko magani yabata da tee mai kauri,
tasha batafi minti shabiyarba bacci ya dauketa,
Ya je kichin ya matse lemun tsami mai yawa yashanye ,
Dan tunda Aisha cikinta yatsufa baya rabuwa da lemun tsamin da magunguna,
Duk da haka watarana sai ya kwana baiyi bacciba,
Yana fama,
Yakai minty talatyn a toilet yafito yasa jallabiya yatada sallah
Washe gari faisal yace takoma dakin da tayi jegon Afan,
Kafun jama’a sufara zuwa
Takoma ya taimaka mata tayi musu wanka
tadauki Hasan zata sa mai pompas taga yanada wani digon baqi a qasan mararsa,
Takalla dakyau tadauki Usain shima tagani
Saidai na Hasan yafi fitowa sosai kuma Afan danashi
Kuma faisal nadashi,
Dukansu ta bangaren hannun dama,
Tace shikuma Abban su shima kaman daman ne ,
Tana cikin tunanin sai faisal yashigo ,
ta tashi tazo gabansa tafara daga mai riga ,
yace lafiya Aisha tace wani abu nake dubawa,
Yace to yadada tare da daga hannunsa sama kaman wanda Za a cajeshi,
yaji tana jan wandonsa
Azuciyansa yace ikon Allah,
Taja wandonsa qasa tasa hannunta akai tana bude kwantaccen gashin dake gurin,
Tagani shima gefen dama,
Tace Abban Afan Kali,
Yakalla abinda take nunamai yayi murmushi yace Aisha kema wani lokaci kin iya shirme
Tace ba shirme mane kalli su Hasan sunadashi fa,
Yace to naji kishiryasu
Yafada yana qoqarin kwantar da bananan data miqe,
Yace kingani ko
Yana dannata taqi kwanciya,
Ya hadata da cikinsa yaja wando ya daura akan bananan da tayinta takai cibinsa ,
Robar wondon matseshi,
Tace kacire wandon akai zaijima ciwo,
yace inba haka nayiba bazata kwantaba,
Aisha tace to ai zaimaka zafi ,
Yace eh zafinne zaisa yakwanta ,
Harga Allah yabata tausayi
Yafita tacigaba da shirya yaran ,
Tana tunani ko shiyasa jiya inta taba yake cire mata hannu,
Bayan awa daya yashigo
Tace Abban Afan yajikin naka,
Ya kalleta yace ni nace miki bani da lafiya ,
Tace a a bakace ba,
Yace ga maganinki tace yau bazaka fita bane, yace a a,
Bazan fitaba zan kwanta bacci nakeji ,
Yace kici abici tace eh
Yace kima,
Muyi waya da anty zee zatazo intazo kibar mata su kisamu kiyi bacci kihuta kinji tace to,
Anty zee tazo
Yan uwa nakusa sunata zuwa Aisha tace anty bacci nakeji,
Anty zee tace to kije can dakin,
kinsan yan barka bazasu barki ba ki,
Ga Afan ma bazai barki kiyi bacci ba,
Tace to,
Tashiga dakin da sallama taga faisal a kwance,
Tadauka yatafi gurin aiki ashe yana gida,
Yana kwance yayi rub daciki,
Jin anbude qofa yasashi juyawa yaganta ,
Yamaida kansa yakwanta ,
Aisha kuwa ganin yanda idanun sa dukayi jaa,
Ta qaraso
Tana fadi Abban Afan lafiya nadauka kafita,
Yace, a a,
Tace ka matsamin zankwanta yace to,
Yajuya tare da yin miqaa
Taga yanda bananan tamiqe gaba daya,
Yasa hannunsa akai yana dannawa,
Tana hawa gadon tadaura hannunta akai tacire hannunsa,
Bai hanataba
Tasa hannu taciro bananan tasaka abakinta,
tanaji wani irin ajiyan zuciya da ya sauke,
Yacire wando dama banu riga a dikinsa,
Tafaramai wani irin wasa mai rikitarwa,
Dan tasan inba wasa mai zafi tamaiba bazai kawo da wuri ba
Cann taji yanda yake nanna mata Bananansa abakinta yana sakin wani irin ninshi,,
Yana zaune a bakin gado itakuma tana tsugunne a gabansa
Cann tatashi tsaye hannunsa daya na anta daya kuma ya tallafo habarta ,
Yana danna mata Bananansa dake zuwa mata can maqoshi,
cann yazare bananan da sauri yafara tsiyaya mata ruwan dadi a qirjinta,
Yariqe qoqunsa da hannayensa duka biyu yana maida numfashi
Yakoma da baya ya zauna,
Yamiqa hannu kan bed said
Ya dauki magani yasha,
Yakamata sukaje sukayi wanka,
Yagyara musu gurin kwanciya, ya rugumeta,
Yace sannu Aisha Allah yasaka miki da gidan aljanna,
Tace ameem,
Cikin sanyin murya tace abban Afan kayi bacci tunda kasha nagani jikinsa da xafi,
Yace jo Aisha nagode,
Yana rungume da ita bacci ya dauketa,
Misalin qarfe daya yaran suntashi,
sunata kuka anty ze tayi rarrashi sai kuka sukeyi,
Tace bari takira Aisha tayi sallama tare da tura qofar,
Ganin Aisha a jikin faisal sunata bacci,
Taja qofar da suri takoma,
Faisal jin qarar qofa ya farka, ahankali yake kiranta Aisha kitashi naji kaman anbude qofa ka yara sun tashi,
tace to
Faisal yace Aisha kitashi tace to,
Tatashi tafita,
Tun afalo fafara jin kukansu,
Taqaraso anty zee ta harrareta tace Aisha meke damunki,
Daga haihuwa jiya harkinfara zuwa gurin miji,
Saboda baki da hankali,
Inkika kuma daukan wani ciki ke kika sani, wannan yan biyu ne ba daya bane,
Kece zaki tsufa da wuri, kinga shikuma zai sake aure,
da sauri takalli anty zee tace anty aure kikace ,
Anty zee tace nayi miki qarya
Tagama basu nono sunkoma bacci,
cikin sanyin murya da kuka keson kwace mata tace,
Anty ya zanyi
Anty zee tace bace zaiyi aure ba amma mafi yawanci dazarar kin sake jikinki ya lalace mafi yawanci sai kiga sunfara niman aure,
Saboda bakya bashi kulawa yanda yanda kika saba masa,
Hankalinki rabi na kan yara rabi nakan miji
Duk ki birkice,
Kikula ,
Cikin sanyin murya tace tace anty wllh wani lokaci innaqi har rashin lafiya yakeyi,
Inyadade baiyiba ran da mukayi har rashin lafiya yakeyi,
Ya zanyi,
Anty zee tace bance kifadamin sirrin mijinki ba
Amman abinda nakeso dake kikula
Yanayinmu daya jinin haihuwa baya kai mana saty biyu ,
to yanzu kikula da jikinki sosai,
Nasai faisal ,
Yanada ilimi sosai,
Nasan bazai yi abinda baidaceba innanufin yanzu ba lokacin zuwa gurinshi bane
lokacin da yakamata kiqasa jikinki,kigyara jikinki sosai ,yanda
In jinin yadauke ko yau shene zaki iya zuwa qurinsa,
Yanzu yanda kike jegon nan ,
Tace to anty zan kiyaye
To anty ba zaimin kishiya ba
Anty zee tayi murmushi tace damuwarki kishiya ,
Ta daga kai,
Anty zee tace kiringa kula dashi yanda yadace,
Kuma kiringa gyara jikinki,
Kinji
In kina haka to kinfi qarfin kishiya, inshallahu,
Tace to anty nagode,
Anty zee tace inshallahu gobe zankawo miki magun gunan gyaran jiki kinji,
Faisal na bacci yaji ana jamai riga,
Yabude idanu Afan yagani yana fadin Abba Abba,
Faisal ya daukeshi yana fadin dangidan Abba muyi bacci,
Ya rungume sa yaja musu bargo.
⛲⛲⛲⛲⛲
YARO NE
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲????????????????????????????????????????????
Dasunan Allah Mai rahma maijin qai
Yaa Allah yanda nafara littafinnan lfy Allah yasa na kammalashi lpy ameem
Wannan qirqirarran labari ne
Aisha yakubu guree
Iyan auwal

Previous page 1 2 3 4 5 6 7Next page

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button