AURE KAN AURE 2

Aure kan AureĀ
Chapter 2
………………………………
Tace bari muje gida sai ai tsada na biya
Bata jira amsarsa ba ta suri qatuwar jakan tata
ta hannu tai gaba shi kuma ya shuru akwatinan
ya saka a Cikin boot din motar ya shiga
mazaunin direba
Abin ya bashi mamaki ganin ta shiga Gidan gaba
ta zauna
Ita daya cancanci ta zauna Gidan baya ya bita
Yadan saci kallonta akai rashin sa,a itama kallon
nashi take
Ta kashe masa ido daya da sauri ya janye fuskar
tashi yasama motar key ya
Zungureta sukai gaba
Da hannu daya yake tukin ya daura daya hannun
nasa inda
Aka tanada dan daurawa ganin haka yasa tai
saurin riQo. Hannun nasa yai saurin
Waigowa tace
I like to se ur face please
Sauri yai ya maida kallonsa kan titin inda Allah
ya kiyayye da ya daki bayan wata
Babban mota yace ya Salam ganin haka ya
tattaro natsuwarsa ya daura Akan titin
Suna isa gida ya Bude. Qofa yana qoqarin fita ta
riqo hannunsa
Cikin bacin rai ya waigo ganinyanda taga fuskar
tashi
Ta canja yasa ta sakeshi tana wani
Ni,im taccen murmushi ba tare da ya qara
waigowa ya kalletaba yai gaba abinsa
Yan gidanne suka fito anata murna ga anty nafisa
ga anty nafisa
Kowa sai murna yake shi kuwa wani takaicine ya
isheshi yace shin daman
Haka Mata birni suke kodan baya hulda dasune
ko a qauye shi yasa
Bai fahimci hakanba
Yace kai ina Mata wasu ababene masu natsuwa
kawaici da kunya
To ya akai ita nafisa bata da ko daya to ya akai
kausar keda duk wadannan
Abubuwan amsar da e kasa ba kansa kenan
Ya shiga sashin momyn nasu