ZYNAH Hausa Novel

????????????????
_*MAHBOOB*_
????????????????
★★★★★★★★
_*CLEVER OWNERSHIP:: WRITTER BY✍ MMN USWAN*_
_*???? {ḭ̃ r̰̃ḛ̃l̰̃ỹ̰ õ̰ñ̰ r̰̃ḛ̃s̰̃p̰̃ḛ̃c̰̃t̰̃ ã̰ñ̰d̰̃ d̰̃ḭ̃g̰̃ñ̰ḭ̃t̰̃ỹ̰ t̰̃õ̰ h̰̃ṵ̃m̰̃ã̰ñ̰ḭ̃t̰̃ỹ̰ }????*_
_*Facebook grp*_
_*Mmn Uswan*_
_*wattpad:hauwa s zaria*_
*<<<<<>>>>>>>*
_*BISMILLAHI RAHMANI RAHIM*_
_*(Ya Allahu) (Ya Rahimmu) (Ya maliku) (Ya Quddusu) ( Ya Salamu)*_
_*Wallahu galibun’ala amrihim*_
_*GARGADI*_
_ban yarda wani/ko wata ta juya min wannan labarin tawa, duk wanda yayi hakan a gaskiya zan dauki kwakwaran mataki a kansa/kanki sabida hakan dan Allah a kiyaye domin zaman lafiya yafi zaman dan sarki_
????0⃣-5⃣
Oyoyo grani oyoyo grani yazo, gani zai zube mata a jiki yasa grani da sauri ta kauce tana faďin ďan tselan uwa kawai”.
Haba grani yaya haka kuma? Nine fa mijin, idan kira haka ai sai kisa ayi mana dariya, musamman wannan mara kunyar yariyar”..
Nidai ba nice mara kunya ba saidai kai wlhy, Falisha tana maganar ne da full confidence”.
Da sauri grani tace to kun fara ko, wai ku yaushe zakusan kun gurma ne sabida Allah? ”
Amma nasan abinda zanyi”..
Da sauri Mahboob yace me kuma zakiyi grani?”
Babu ruwanka, idan na gama zakuji daga bakin iyayenku”.
Himm kawai Falisha tace, har Muhboob ya mike zai fita Falisha tasa masa kafa”.
Kadai yarage ya faďin, da sauri ta kauce tana faďin kaka kin gansa ko?”
A fusace ya juya zaiyo kan grani, Falisha ta boye a bayan grani tana masa kwalo”.
Sandar dake gefen kaka ta dauka gani zata kwada masa ya sashi ficewa a guje yana faďi sai dai idan bazaki fito ba”.
Da karfi tace, oho dai”.
A lokacin ne kaka ta bige mata baki da hannu, sannan tace ke tashi kije idan ubanki ya dawo kice ina nimansa”.
To Falisha tace, sannan ta mike zuwa bangaren iyayenta, har tasa kafa a falo, hango mahboob da tayi ne, yasata komawa da baya, canza hanya tayi sannan ta karisa ciki”.
Da yamma bayan Abba ya dawo daga aiki Falisha take sanar masa, ba tare da bata lokaci ba Abba ya mike zuwa side ďin grani, da sallama ya shiga ďakin, duk da a lokacin addu’a takeyi, domin lokacin ta idar da sallar isha ne, dukawa yayi har kasa, sannan shima ya daga hannayesa sama, ne sauke ba har saida hjy kaka ta shafa suka shafa tare, bayan ya gaidata ne sannan ya zauna, gwiwa bibiyu tabakar yaro”.
_dama duk girmanka idan har kana gaban iyayenka, tofa kai yarone”._
Bayan ya zauna ne,hjy kaka tace ba komai yasa nace yarinya ga tayo min magana da kai ba, dama akan maganar yaran nan ne”.
Da sauri Abba yace wasu yara kuma hjy?”
Wasu yara kuke dasu bayan Nuhu da As’mau mana”.
To hjy wani abu sukai maki ko?”
Ni basuyi min komai ba, dama akan maganar da muka taba yi kwanaki ne”.
Murmushi Abba yayi, haďe da ďan susa kai, yace, wlhy hjy na mance?”
Ehhh kace haka mana, tunda ku yaran zamani ba son zumunci kuke soba”.
Maganar haďasu aure nakeyi”.
Da sauri Abba yace aure fa kikace hjy?”
Kwarai da gaske”.
Hjy kodai mantuwa kikayi? Kin mance kamar wasa sati ne, ďaurin aurensa?”
Ban mance ba, ina sane, shi ba namiji bane, Allah ya halarta masa daya auri mata hudu”..
Eh haka ne, hjy to Amma””..
To Amma me, kai Amadu bari kaji, umarni nake baka ba niman izini ba”.
Sabida haka ko mutuwa nayi idan har baku haďa wannan auren ba, bazan yafe maka ba”.
Jin haka yasa Abba be sake magana ba, a sanyaye ya mike ya fice daga ďakin”.
Bayan Abba yabar ďakim grani nine, waya ya cire daga aljihunsa ya kira mahboob, mahboob na dagawa yace kazo ďaki ka sameni”.
To kawai mahboob yace, kafin Abba ya isa ďakin har mahboob ya isa”.
Bayan su shiga ďakin Abba ďin ne, suka zauna, saida Abba ya nisa sannan ya Nuhu, kasan dalilin da yasa na kiraka a wannan lokacin?”
Mahboob dake duke yace a’a Abba”.
Ďazu hjy tasa aka kirani, bayan naje ne take sanar dani wani magana, wanda nima kaina na rasa ta ina zan fara yi maka bayani”.
Mahboob dake duke yace, Abba babu komai kayi magana kawai”
Hjy ce tace ta yanke shawarar haďaka aure da kanwarka As’mau”…
Da sauri Mahboob yace, wht??????????.
Abba, Abba ka mance baka yi mata bayani bane?”
Nuhu kenan, duk iya bayani nayi mata,amma taki fahimtata wlhy, daga karke har cewa tayi ko bayan ranta idan har ba’a haďa wannan auren ba bata yafe min ba”..
Innalillahi wa inna’ilaihi raju’un kawai mahboob ke ambata”.
Mahboob ďane ga alhj Umar bamalli, Alhj umar da Ahamu uwa daya uban daya, As’mau kuma
Kanwar su alhj Umar ne, ita ta haifi Nuhu, a lokacin haihuwar sa ne Allah yayi mata rayuwa, yayi da hjy kaka ta dauketa, ita kuma As’mau ya”ce ga alhj Umar”.
Bayan rasuwar As’mau maman Nuhu da shekara goma akan haifi As’mau karama, shiyasa aka meda mata da sunar innarta, wato maman Nuhu”.
Alhj Umar yanada yara biyar, shi kuma alhj Amadu yanada yara hudu, maza ta mata”.
Nuhu tun yana tasowa alhj Amadu ya dorasa a harkan siyasa, wanda a yanzu da haka yace ďanmajalisan tarayya ne, wanda yake wakiltan niger ta arewa, *KWANTAGORA MARIGA MASHEGU* sbhool mate suka sanya masa suna mahboob, amma a yanzu anfi sanisa da *MAFIYA* ya samu sunar mafiya ne sabida yadda yake karawa da en’siyasa en’uwansa, duk wanda zasuyi takara tare tofa saiya kadasu, hakan yasa idan har zai fito niman wani mukami, abokansa a tsorace suke, musamman yadda yake kai motion house, mahboob yana tunkaran shugaban kasa yayi magana dashi ba tare da wani shamaki ba”.
Mahboob mutum ne meso nuna isa da mulki, gashi miskiline, ba kasafai yake magana ba, hakan yasa yakeda kwarjini a ido jama’a, sai dai abin hannunsa bai rufe masa ido ba”.
Mahboob yayi aure, yayi da matar ta rasu ta sanadiyar haihuwa, wanda kuma zai aure a yanzu da haka, yarinyar tsohon gwamnar jahar niger”.
Yana fita daga ďakin Abba wayarsa ya dauko ya bira nusee ďinsa”.
Tana gani kiransa da sauri ta daga wayar, ba tare da su gaisa ba yace kina ina?”
Gida nama”.
Kizo mu gana”.
To kawai tace”.
Da shike susaba, yana fita gidan guesthouse ya nufa inda suka saba haďuwa, yana ina itama tana isa, bayan kowa yayi parking, da sauri suka tari junarsu haďe da runguma, saida sukayi kissing juna sannan suka karisa ciki”.
Suna shiga kafin ta zauna saida ta tube ta rage kayan jikinta, domin a cewarta wai zafi takeji”.
Ta rage daga ita sai ďan karami short nicker wanda dashi da babu duk daya ne, bran kuwa, daga daya nonowarta a waje yake”.
Shima mahboob ďin tubewa yayi ya rage dagashi sai short nicker, faďo masa tayi a jiki, suka shige cikin bargo”.
Babu abinda nusse keyi illa kokarin kai masa nono bakinsa, da sauri Mahboob ya amsa haďe da ciro kan, kaiwa baki da zaiyi ne, yasa gabansa tashi, da sauri nusee tasa hannu tana wasa dashi, yayi da shi kuma yake shan nononta”.
Dukkansu basusan lokacin da suka tube ba, nan Mahboob ya kwantar da ita, ya fara shan gabanta, hannayesa kuma suna kan nonorta yana wasa dasu”.
Su jima a haka sannan ya hayeta ya fara sex, yakai 20 to 30 minutes yanaji, jin zaiyi release da sauri ya cire ya zuba mata a jiki,…
_*WAYE NUSEE??*_
_bari na barku haka kada daďin yayi maku yawa, sai Allah ya haďamu bayan Allah_
Inayi wa masoyana kai har da ma makiyana fatan Alkhairi, domin saida makiya ake cin gaba, wanda na sani da wanda ban sani ba,
[ad_2]