AURE KAN AURE 5

AURE KAN AURE
Chapter 5
.
Yace duk lokacin da kike buqatar jini sunansa
kawai
zaki kira amman
Duk lokacin da nake buqatar jinin mutun kikaqi
kawo
Mana to jininki. Zan shanye Ta amsa da na
amince
Sury tace to amman sha jini munaso a rufe mana
bakii Jama,a kar Wanda ya tambayi ta yaya ya
mutu Sannan in an rufeshi asa mana alamar da
idan
an rufeshi zamu gane idan munje
Kwakuloshi
Sha jini yai wata irin daria
Yace yaddah bakin gawannan ya rufe haka har
abada babu wani
Mai magana Akan ta yaya ya mutu
Kuma zan sa muku Jan kyalle a bakin kabarinsa
duk kabarin da kuka gani da Jan kyalle to anan
aka
binne sa
Sukai godia Sannan akasa musu gawar a boot din
mota Kowa ya kama
Gabansa
Ihun da take kwararawane ya janyo hankalin
Kowa
a gidan
A gigice ta shiga Gidan tana kiciniya da gawar
daddyn nata
Mommy Tayo kanta itama a gigice ta kamata
suka
shga cikin gidan da gawar
Hatta ma,aikatan gidan saidai suka taru akansa
tuni
Gidan ya kaure da koke koke
Kamin kace me gidan ya cika da mutane akaima
Wasu waya
Akace Alhaji muftahu ya zama marigayi
Lallai tsafi gaskiyar maishi daidai daidai da
tambayar ya akai taga gawar babu Wanda e
mata
Musamman yaddah duk tafi Kowa shiga tashin
hankali
Kowa ita yake lallashi
Saidai kausar tafi Kowa zama abin tausayi
Yaddah daddyn nata yaci mata burin aurentshin
kenan yanxu saidai
Labarinsa
Da aka sanar da aleeyu kuwa har kusan zaucewa
yayi washe gari ya iso garin kano
Randa aka rufeshine nafi taita Suman qarya a
cikin
dare dan haka sury tace
Abarta ta kaita asib