NOVELSUncategorized

ALIYU GADANGA 3

*ALIYU GADANGA..!*
   _(The Story of yuong soldier man)_

Wattpad:Janafnancy12
*Hakkin mallaka:Janaf*

*DEDICATED TO MY MOMMAH..,HAUWA S ZARIA(MMN USWAN)*

_Special gift to my Real Dota RAHMA????Ladingo yar mutan Niger_

*Intelligent writer’s asso*✏

*Chapter3*



        *ASALIN TUSHE*

*MALLAM SHEHU AKARAMI* Sharahararren malamin Addini ne wanda yayi suna abangaren koyar da addinin Allah,Shidin ya kasance Basakawwace ne dan Asalin garin Birnin kebbi,akaramar hukumar kangiwa awani gari da”a kekira Arewa local Goverment,karatu da neman ilimi ya barosa daga garinsu,sakamakon duka mahaifanasa Allah ya amshi kayansa,yayi yawon garuruwa inda yayi karatun Allo har zuwa sauka ya karanta littafai babu adadi kafin Allah ya jehosa garin Zaria.

  Agarin na zaria ya samu masaka wajen wani malaminsa wanda ya karisa saura karatun littafai awajensa,sunyi zaman amana tare dashi,Shima malamin ba”arene wato Shima bassakwaceni ,kuma har dangin Shehun yaje,wannan dalilin ne ya saa ya auramasa diyarsa daya tilo Aisha ido,Bayan Aurensu anan zaria suka cigaba da zama,basu dade da Aure ba Allah yayima mahaifin indo rasuwa,baiyi Shekara ba matarsa ta bisa,koda aka raba gado gabadaya dukiyan da gonaki da aka mutu aka barmata duk ta mallakama mijinta Mallam Shehu wanda yagaji mahaifinta ya cigaba da koyar da almajirai karatu daga garuruwa dadama,yakasance mazaunin cikin zaria cityne Akwarbai.

  Gonakin sai yadinga Noma dasu,yana hadawa da kiwon Dabbobi domin dogaro dakai,..Bayan Aurensu sai mtsalan wab

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button