DANGIN RABI HAUSA NOVEL

DANGIN RABI HAUSA NOVEL

 Umma ta girgiza Kai ta Bude Jakarta Tace gashi dubu dari ne kudin auren dama kawo muku Mukayi sai a bawa babanta shima,Umma Tace Sanda Nasha wahalarta ko kwayar gero Bai Aiko min da shi ba,duk wani Abu daya Kama Banda sadaki su Umma sun bawa Iyaye na,Bayan su Umma sun tafi Iya murna ta dingayi tana Jin dadi ta boye kudinta,Tana zaune tana gyara kayan Miya sai ga Me shayi mijinta ya shigo gidan Direct da Sallama,Iya tana ganinsa Tace me ya kawo ka gidan matar wani kana kallon tsaraicina? To ai ban sakeki ba har yanzu kina matata ki tashi mu koma gida biko nazo Iya Tace kazo a banza ai Ni yanzu nafi karfinka sai dai matar Chairman,da kasan irin kudin da nake da su da baka zo wajena Biko ba,nafi karfinka,Me shayi ya zaro dubu biyar yace ga wannan? Iya ta tabe Baki Amma ta faki ido ta fisge kudin me shayi Tace naci banza Kuma bazan koma gidanka ba,Me shayi yace tunda Baki da mutunci bani kudi na,bana son Wasa bani kudi na ko wallahi yanzu na Mori kudi na,Iya dama an kwana biyu ba a hadu ba,tayi wayo Tace bazan bayarba idan ka Isa ka Mori kudin naka mu gani,Me shayi yayi sama da Iya tare da shigewa dakinta gaba daya,Iya Bata so aji a makwafta sai ta koma rada rada, Wanda ko Me shayi da kyar yake Jin me take cewa....ka Bari....ba a wannan Wasan Dani...idan an girma asan an girma.....Me shayi shima da rada yace Dama Abinda ya kawo Ni kenan gwara kiyi shuru,da Rada ta sake Furta shike Nan tunda taurin Kai gareka zanyi maganinka wani satin me zuwa Allah ya kaimu nasan zaka zo ne.

  Zaune nake a palon Nene Muna Hira kaina ba dankwali sai ga Baba Jummai tayi Sallama tare da shigewa kitchen, Fu'ad ne ya shugo tunda aka sa bikin mu baya min fara'a,Baba Jummai ta kitchen ta rabe a jikin Kofa tare da leko da kanta tana kallon mu,Nene ta Mike ta Shiga bedroom,Daga Ni sai Fu'ad,Littafi na dakko da biro na zauna dirshan Ina Rubutu Wai Ni a dole karatu nakeyi Ina cewa,Malam Idrisa.....da Budurwarsa....Idrisa bashi da Aiki Sai fushi.......ita kuwa Budurwar Malam Idrisa Tace sai dai Idrisa ya kashe Kansa Amma sai anyi aure,sai dai Idrisa yayi ta fafatawa da Aljanin matarsa, Fu'ad yanaji yayi Dariya yace to ya sunan ita matar Idrisan? Mayafin Abayata  peach color ya dakko a saman kujera da Kansa ya fara yafa min Yana gyara min lullubin,Baba Jummai a ranta Tace Kwarata Ina kallonku,Kinyi Sallah? Fu'ad ya tambayeni,nace bana Yi period nakeyi,Baba Jummai ta Bude Baki tana boye Tace kinji ba kunya duniya tazo karshe,Kwana Nawa kikeyi? Nace kwana biyar,yace Kai na Shiga Uku Ashe auren Mata biyu ya kamani,Fuska na Bata nace wallahi za ayi bala'i,ka siyi masifa da kudinka,Haba Baba Jummai ta rike Tace kaga lusari Wai ta hanashi yin Mata biyu Ina ma Ni zai aura a matarsa ta biyu ai da kinci Ubanki a hannu na,Da kallo nake bin Ya Fu'ad yayi mugun kyau a wannan yardin Milk color,jikinsa ya birgeni nace goyani kafin Nene ta fito,Tsugunawa yayi Zan hau bayansa Baba Jummai ta yo waje da sauri Wai Dan mu gani ta kure mu,Sai taga bamuji komai ba sai ma Fu'ad da yace Baba Jummai taimaka Mana da Aron zanin atamfarki Zan goyata,Takaici ya zowa Baba Jummai har wuya Amma ba yanda ta Iya taje ta kawo zaninta me Dirty data cire, Fu'ad ya toshe Hanci yace sabo fa nace wankakke Haka Zan Goya Me dakina da wannan local zanin Shiga ki dakko min na Nene.

 Baba Jummai Tace Wai me dakinsa a wankakkun kayan Nene ta kawo zani yasha guga Yana kamshi, Har zata tafi yace ungo wayata Baba Jummai kiyi Mana Hotuna masu kyau,wallahi idan basuyi kyau ba sai na dakatar dake daga aiki,nace Jummai Kawai Babu wata Baba Jummai tunda Bata ja mutuncinta na,Baba Jummai Tace ba kyau...ba kyau,Haram...Haram,ko kallonta bamuyi ba sabo da ita dama nace a goyani Dan taji haushi,Har Zan hau bayansa sai ga Nene ta fito,da Sauri na zauna tare da Fuskewa, Fu'ad yayi waje abinsa Yana takama,Baba Jummai tana ta murna a ranta tace shegu Allah Kara.

  Zanin Nene na dauka na mayar da sauri,Nene Tace naga Kamar zanin farar atamfa ta,nace ae Zikirin Wazifa zanyi kin San jiya na koma darikar Tijjaniya,A Ina kika ga Yan kungiyar a garin Nan Rumaila? Baba Jummai ce ta rakani sabo da tayi sabon bazawari a cikinsu,Karya kike Min Baba Jummai ta hayayyako da masifarta tana cewa Ni Yar Izala ce to.

Fadila tunda mijinta yace zaizo ya tafi da ita shuru kake ji ba shi ba labarinsa duk tabi ta damu ta rame,2pm na dawo daga makaranta na hango ta tayi tagumi a jikin mota tana tunani,Wajenta na karasa nace Anty Fadila tunanin Mijin ne Haka? Tace uhm ke dai Bari wallahi kullum Haka yake min Wasa da hankali yace zaizo anjima yace jibi yace gobe abin ya ishe Ni,nace Kuma yanzu Haka kina so ya Dan watsake da ke? Dama ai ance idan aka Saba da maza ba a iya Hakuri shi yasa zawarawa Suka Zama fitinannu a duniya an Saba da watsakewa,Allah yasa ya dawo ya tafi dake,idan kika je ke Kuma shawara Zan Baki wallahi idan kika damki kunnuwansa har hakora ki kafa musu sai sunyi jajir dan ubansa sannan ki kyale su,Harara Fadila ta watsa min Tace wlh Zan mareki kema ai kin kusa auren Zaki ji,Kuma Yaya Fu'ad wlh bazai daga Miki kafa ba,kina ganin sa haka Zaki ji a jikinki,nace ba komai abin kaunata ne,Fadila tafiyarta tayi tare da galla min Harara,Tana tafiya sai ga Mijin nata yayi parking motarsa a gidan,Da hannu ya yafito Ni,nace a Haka kamar na kirki,Ina zuwa Wajensa Fu'ad ya shigo da motarsa Yana ganina da wani ya Bata Rai duk da yasan Mijin kanwarsa ne,Mijin Fadila yace je ki Kira min Fadila kice tazo mu tafi,Da Sauri na juya na tafi na hango Fu'ad Yana muzurai,Da gudu na Shiga Ina kwalawa Fadila Kira Anty Fadila kizo lasar kunne yazo Yana kiranki a parking space,ai Fadila ko Gama ji batayi ba ta fada bedroom ta kwaso kayanta Tace Idan Momy ta dawo Safna kice na tafi gida.

Ke kuwa Ko Dan Jan ajin Nan Babu daga zuwa baza ki Bari Iyaye suyi Masa fada ba sai ki bishi na Furta Ina kallon Fadila tana saka takalminta,Tace ba komai Yana da hankalinsa ba sai an Masa wata nasiha ba wanne hankali zaiyi Kuma tsohuwar munafuka Allah yasa naji labarin kince wa mutane yace Zan na lasar Masa kunnuwa sai naci Uwarki,Dariya nayi nace yau za ayi kwanan lashe lashe a lashe da kyau,duk kurar Nan daya dakko ta kamfanin Audugar su ki lashe ta.

 Ina fitowa Muka hadu da Fu'ad Nace ango na Sannu da zuwa,Wannan Hijab din na School yayi Karami ko gwiwa Bai Kai ba duk Ana kallon jikinki ya furta,Dariya nayi na tari gabansa Yana tafiya nace kishi kakeyi?  Baki ya tabe yace Allah ya kiyaye,Allah kishi kakeyi zaka ce wani ba Haka ba,Haka ne mana kishi na kakeyi ko? Tsaki Yaja Yana murmushi yace ki matsa min a hanya kin tare min gaba,Da baya nake tafiya Ina magana nace Nima kwanan Nan sai dai kaji Ana cewa Bari muje gidan Rumaila,wacce Rumailan? Ace Rumailan Fu'ad,gidan Rumaila,duk kudin Nan da ka kashe sai dai ace gidana,Umma Tace kayan Dubai za a zuba min,Allah sarki da a garinmu ne Affa kayan Yahuza kafinta za a sa yayi min gado irin na Yan makarantar kwana Boarding school,gashi Sallah babba ta kusa kayan lefen kasa a Dinka da yawa kaga da Sallah na huta Kai dinki ko? Fu'ad dai Yana ta Dariya Jin buri na,Nace ka saka min abin goge kaushi a ciki bani da kaushi Amma Zan dinga wanke dattin dake makalewa a kafa kana ganinta fes tunda Anty Fadila Tace har kunne ake lashewa kaga kafa ma baza a barta a baya ba,da gishiri Zan dinga wanke maka ita sabo da karka lashi Bacteria a cikinka ko Virus.

  Dariya ta kama Fu'ad yace kinki girma har yanzu ke Kam,poul wire kake so na koma? kalli fa girman da nayi kace bana girma,Idan kazo Hada lefen ka saka min harda Vaseline sabo da Watarana idan wasu bakin sunzo sun Nema sai a Basu,Ni da zaka hada min da set na kayan me ciki yafi ai,Sabo da Ana yin aure ake samun ciki kafin shekara an Haihu duk da naga alama Kai salihi ne ba ruwanka rayuwarka kakeyi Mata Basu dameka ba shi yasa baka soyayya,Damko Ni yayi a gabansa ya janye Ni baya yaci gaba da tafiyarsa yana murmushi, Ina komawa abinci naci nayi wanka na shirya Zan tafi gidan gyaran jiki,Ina fitowa naga Fu'ad zai shigo wajen Umma,yace Ina Kuma Zaki tafi again? Gyaran jiki,Ni me zanyi da jikinki idan Dan Ni ake gyarawa a daina Babu abinda zanyi da gyaranki,Nace kayiwa kanka,,Kuma kayi ta yangarka bashi kake ci Allah sai na rama Nan gaba,sai na juyaka zaka sani ne,Nafi karfin mace ta juyani,Namiji ne Ni na gaske,nace zamu gani ne wlh sai ka min wanka, Fu'ad ya tintsire da dariya yace ai wannan love ne Sunna ce Guda ki canja wani Abun,nace sai ka dinga kaini Unguwa,kana dauka na, Nan ma duk love ne ya furta,tafiyata nayi Ina fushi.

   Gaba daya wani mugun kyau nayi sabo da gyara,bangaren su Momy ko kulamu basa Yi sunce baza su je biki ba,Umma tana Jin shirye shiryen su da suke Yi Akan ranar bikin sai sun tozarta Ni sai sun kunyatani sun kawo Yan Sanda a Gaban mutane sun kamani,Umma ta samu Abbi ta sanar masa kudurinsu,Abbi yace ai baza ayi biki ba Ana daura aure ba abinda za ayi Amarya za a Kai dakinta sabo da Aljanu ne da Rumaila Bai kamata ma Sam ayi Kade Kade ba,munyi Maganar da Fu'ad ma,hakan ma yafi cewar Umma.

Biki ya rage saura sati daya Fu'ad ya bani Kudade masu yawa ko zanyi wani Abu,Lefe kuwa Akwati goma Sha Uku aka hada min,Kauyenmu duk Yan Uwana sai da aka bawa Iya da Affa Iv na biki na Amma Iya ta boye Taki rabawa,Affa kuwa konawa yayi  gaba daya, Fu'ad gidansa na gani na fada ya tsaru karshe Bamu da nisa da gidan Abbi,Abbi da Umma sun zuba min kayan daki na gagara komai an shirya ko Ina ba inda ba azuba Kaya na gani na fada ba,an kashe kudi,Gaba daya anyi komai a nutse har kayan Lefe na Dana sawa ta duk an maida su gidan,Haka na Fu'ad ma komai Yana can sai Wanda zamu sa na biki Kawai,duk abinda ya Dace anyi ankonsu Yan Islamiyyar mu da Yan makarantar Boko Wanda muke shiri dasu.

Bangaren Fu’ad ma hakan ya Gama komai abokai sai shiri sukeyi duk da ba Wani Event da za ayi,Ana gobe daurin Aure Nasha gyaran gashi da Lalle me kyau kowa ya ganni yaga Amarya,Kawayena tare da su muka kwana,Baki Yan Uwa da sauransu duk sun zo,Ranar Asabar aka daura Auren Rumaila Ahmad da Fu’ad Suffiyan Jawa kan Sadaki dubu dari,Naila ce ta Dakko Dj,anyi rawa anyi liki anyi Hotuna da duk abinda akeyi na al’ada,Rabi sabo da bakin ciki barin gidan tayi gaba daya sai dare ta dawo,Jin Ana Shirin kaini dakin miji na fara ciwon kan karya harda kuka,Nene Tace karya ne wlh sai Mun kaita yau,Haka aka sani a gaba nayi wanka tare da canja wani shegen material me tsadar gaske Riga da skert aka shiryani,Ina ta kuka Ina tuno Iya da Affa sune Kawai suke fado min a raina,Bayan an kaini a gurguje mutane suka tafi aka maida su gidajensu sabo da Hadari gagarimi da ya gangamo.

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

         NA KUDI NE

MASU FITAR MIN DA NOVEL BAN YAFE BA,DUK WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAMU YAFE BA.

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM.

            56-60

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Ummin Hibbah
Khadijamuhammad
Maryam
Ummi Deejat
Momyn twins
Mmn Ummee

 Ransa a bace ya kalle Ni kamar nice na kwala masa Handle din,yace tashi ki tafi Dakinki Yana hararata ,Mikewa nayi sum sum na tafi Ina ta tsinewa Salahu,nace Allah wadaran halinka tsohon Dan Iska azzalumi,ya jawo Mijina ya tsaneni,gani nakeyi kamar laifina ne ko da dare ban leko ko Palo ba,washe gari bayan na Gama shirya Karin safe eban nawa nayi Zan koma bedroom dina sai ga Fu'ad ya fito cikin wasu kana Nan Kaya rigar me dogo hannu, ya zuba kyau,kallo daya na Masa tare da dauke idona Zan wuce caraf ya riko Hannu na,Kallonsa nayi kamar zanyi kuka nace kayi Hakuri ba laifi bane,murmushi ya saki tare da furta Haba Amarya bakya laifi I'm sorry,Abincin Dana eba ya karbe tare da ajiyewa saman Dining shi ya ci sannan yayi Amfani da Tissue wajen Goge bakinsa,Kallonsa nake Yi nace Baka ce yayi dadi ba? Dankalin turawan dake gaba na ya sake cin guda daya tare da furta yayi dadi,Zan fita bazan dade ba Zan dawo,Ka dawo da wuri please tsoro nake ji, Inshaallah yace,Ina zaka je ne Wai? Wajen me magani zamu je da Abbi mu dakko shi Gidan Nan ki Sha Rukiyya,Surori masu zafi Zaki Sha yau,Murmushi na saki nace kace Tilawa za a zazzagar a gidan Nan Allah ya Bamu sa'a.

 Ameen ya furta tare da juyawa zai tafi sai zuuuuu wandonsa ya fado kasa gaba daya ya rage sai Boxers,ga rigar Bata da tsayi me dogon hannu, ya ka hango Fu'ad Reader, Dariya ce ta kwace min na duka kasa na sake jawo wando Amma sai ya kama Kamar gaske sai ya sake fadowa Kuma ba yawa yayi Masa ba bare ace,wandon ya karasa zarewa daga shi sai Boxers sai rigarsa, Zama yayi yace yaji za a Kira me magani ya hanani tafiya,Yana kwance a Palo a Haka ya kwanta yasan aikin Salahu ne,har na Gama gyara ko yana gidan Bai fita ba,sai da yasa wando sunfi Uku Amma da yayi niyyar fita sai wando ya Fado kasa, tuwon Danyar Shinkafa nayi miyar zogale ta Sha nama nasan Yana sonsa,Da Yamma 5pm Yana Garden Yana karanta Jarida Ina Palo na kunna kida a manyan speakers Dina Sai ga Kawayena Laila,Hafiza da Zabba'atu,Ihu Muka saki tare da rungume juna,Laila Tace kut gaskiya kin Gama hayewa irin wannan gida haka Rumaila kamar baza a mutu ba,nace kafin a mutu na samu rabon ai,Sai ki dage da karatu ki Kara wayewa,musamman turancin Nan Rumaila ya kamata ki goge har yanzu Baki iya ba sai kadan kadan cewar Zabba'atu.

Nace Ni fa yanzu abinda ya dameni yafi karfin wani turanci Bari dai na dakko muku littafina na English Lesson ku Dan tuna min wani waje,jakar Islamiyya ta na dakko tare da dakko littafin English Dina, Laila ta karba ta duba Tace yanzu sabo da Allah Rumaila wannan ne Baki Iya ba? Opposite ne fa gashi Opposite na Good shine Bad,Nayi tunani Bath na wanka take nufi nace yo Ni me zanyi da wannan, wanka ai sai Teku,idan wanka ne ki tafi Teku shine zakiyi Good Bad,Dariya suka dinga Yi,Hafiza Tace ya kamata kije kiga Likitan kwakwalwa Rumaila,Nifa ba turanci ne a gaba na ba,ku yara ne baku San Aure ba,mu masu Aure abubuwan sunyi Mana yawa,Duk cikinsu nasan sun girmeni Amma nace su yara ne, Basu Gama zaucewa ba sai da suka ga hadadde Fu'ad shine mijina,Sai Kallonsa suke Yi nace a daina kalle min miji.

Sai wurin magriba sannan suka tafi,Tunda nayi auren Nan Fu'ad Bai samu dama ko kiss ya min ba,Kuma yayi Hakuri Bai taba nuna min Yana Jin haushi ba,abin duk ya dameni Babu Wanda muka fadawa har na cika wata Guda da aure,duk abinda ya kama na matar aure ina yi,sai dai muyi Hira Kawai da Fu'ad ba Wani Abu da Muka Yi na aure,Bayan Magriba katsam sai ga Fadila da Mama sun shugo,Lokacin Fu'ad ya fita,a mutunce na tarbe su sai kallon banza suke Bina da shi,Jin nace Baya Nan ai sai suka Mike,Fadila Tace to me muka zauna Yi Wanda Muka zo Wajensa baya Nan,nace ai kuwa dai ya kamata ku Kama Gaban ku tunda Dan Uwan naku ya fita,Girgiza Kai Mama tayi Tace zaki ga abinda zai same ki,Nace Allah na tuba me kika Isa ki min karshe kice Zaki je gidan boka a turo min Aljani to Ina da su me ya rage Kuma Ni da nake da Salahu,kin San waye shi Salahu? To Dagaci ne a kauyensu Yana da yara a karkashinsa su kadai ma sun ishe ku, sai na turo muku shi zaku gane shayi ruwana,Momy taji tsoro tasan dukan data Sha, tafiya sukayi suna zage zage,Bayan sun tafi Zama nayi Ina tunanin Wai Ni me nayi musu ne? Me na tare musu haka.

Bayan wasu lokaci shi kanshi Fu'ad din sai Naga ya canja min ya koma Fu'ad dinsa na asali,ko abincina baya ci,baya kulani ko na Masa magana da kyar yake amsawa,abin ya dameni gaba daya,Na tambaye shi ko na Masa laifi yace ba abinda na Masa,a Bedroom dinsa na same shi ya zauna Yana latsa system dinsa,Me ya kawo ki?ya tambaya nace dama anjima nake son zuwa wajen Umma,ba tare da ya ko kalleni ba yace a dawo lfy,Wai wanne laifi na maka ne?  Me.....ki fitar min a daki Ni bana son ganinki Kuma ba abinda kika min kije Kawai,shuru nayi tare da juyawa na tafi,Da Yamma Shiryawa nayi cikin lace me shegen tsada na Lefe na sai da na fito Zan tafi na ganshi a Palo yace na fasa barinki ba inda Zaki je,Kamar zanyi kuka nace Dan Allah kaji, baza ki je ba ya Furta da fada,Haka na hakura da zuwa sai a waya na Kira Umma muka gaisa,Bayan Kwana biyu sai ganinsa nayi kamar zai dakeni,Ina kitchen yace Ke zo ki tafi gidan ku,Ido na zaro nace lafiya? Ki tafi gidanku nace kuma karki sake na ganki a gidanmu can kauyenku Zaki tafi,kayiwa Allah karka Bari abinda Iya tayi ya dawo kaina,Iya ta kashe aure da yawa karka rama a Kan Yar Iya,Ni dai ba inda Zan taf.....Mari ya tsinka min,da sauri na dafe kumatu na,ganin yanda ya koma kamar wani Zaki da sauri na kwashi kayana da abubuwan bukata cikin Akwati katuwa na saka Hijab sai tasha,Kuma ikon Allah ko kuka banyi ba Ni dama bani da saurin kuka.

Nan take Hajiya ta Kori Iya Tace fitar min a gida ko wlh na sa Yan Sanda su kamaki,na Miki Uzuri sabo da naga ke garar Kauye ce,Iya ma Tace kamar yanda Uwarki take ba garar Kauye,Iya ficewa tayi tana masifa tace na fasa ma auren Sanatan,Tasha ta koma ta hau motar Jigawa Wanda a lokacin Nima Ina Tasha. 
Iya ta koma gida da minti Goma har ta dora abincin dare Nima sai gani,da kyar na Gane gidanmu Iya ta canja sabon gini,Da kyar Iya ta Gane nice Rumaila,Mikewa tayi tana shafa kayan jikina Tace Rumaila kece kuwa? Kuka na saki nace nice Iya,Ina auren? Ya koreni yace na dawo kauyen mu,Iya tace kin ci Sa'a na yafe Miki na daina fushi da ke da yau sai dai kiyi kwanan Sauro a waje,to Allah ya taimakeki sannan ya kamata ki fara godewa Kudi domin su suka sa na yafe Miki,Kudi na gode muku na Furta,ki sake godewa Kudi,shuru nayi Iya Tace Baki ce komai ba Nace Kudi Na gode a Karo na biyu. 

 Zama Iya tayi na Bata labarin komai tun daga tafiyata Birni har yanzu Dana dawo,Iya Tace cab ke me ya kaiki Zama gidan wasu? Baki gajeni ba Rumaila,ai ko duniya za a bani akan a wulakantani gwara a barta,Bayan nayi wanka tare da Sallah tuwon dawa Miyar kuka Iya ta kwaso min a kwano, Tuwon na gutsira da miyar na saka a Baki,Kuka na saki nace Dawa fa? Dawa fa Iya yaushe rabon Dana ganta ma bare na ci Ni wlh ba Dadi,Iya ta kalleni Tace sun cuceki Rumaila Yan Birni sun Gama kashe Miki zuciya kar kici ki zauna da Yunwa,Iya Baki ga dadin bane Dan Baki sani bane Iya,Wannan tuwon ai yafi na semo Dadi cewar Iya,nace wannan sunansa tuwon Somun bata ba tuwon semovita ba,Allah dai yasa Bai Koro min ke da ciki ba? Nace Iya ai duk matsalar akan a samu cikin ne,na Gane Kan zancen cewar Iya,ai komai Hakuri akeyi da zaman aure, ke Dan yace ki taho sai ki kamo kafa ki tafi ai yanzu an daina yaji,Iya gaskiya wannan fadan naki Bai samu karbuwa ba,kema ai ba Zama kike Yi ba,aurenki Nawa sabo da Allah sai Ni yanzu Dan Kawai yace na taho,Gaskiya bazan ji wannan fadan ba sabo da ban taso naga kina hakurin ba,gashi yanzu an rama a kaina abinda kikewa wasu maza hakkinsu ya shafe Ni,Shuru Iya tayi Tace Kuma Haka ne fa.

Muna Zaune Muna Hira Iya Tace saura kadan na Zama matar Sanata Allah baiyi ba,nace to fa Ya akayi Bai tabbata ba?Iya Tace jiya Allah ya hadamu sai dai Uwar gidansa Bata da mutunci na fasa,Dariya nayi nace Iya a jiya kika ganshi Amma har aka kusa aure? Idan auren yazo sai ki Hana na gani Kuma wallahi Watarana sai na koma gidan Sanata ko matar tasa da Hajiya mero baza su san Sanda zanje ba,mijinki ya koroki Zaki dawo ki hanani Rawar Gaban Hantsi ,Allah ya Baki Hakuri Iya Nima ba Haka na so ba kaddara ce Kuma nasan zai zo ya neme Ni,Allah yasa naga kafarsa a gidan Nan wallahi sai na kwashe Masa Albarka,zai ci Ubansa Bari Allah ya kawo shi yace yazo biko sai na wanke shi tas da soso.

Baki Bude nace Haba Iya Ni dai wallahi karki ko Harare shi Haka kawai Aljani na ne ya jawo Bai da laifi,Iya yatsa ta ciza Tace Ina ma Allah zai sa Ana ganin Aljanu da har gidan su Salahu Zan je da tabarya na rotse Masa Kai,Nace Iya ko Ana ganinsu Salahu yafi karfin mu gidansa matakan tsaro ne ko Ina,Sarki ne ko Gomna a garin su? Iya ta tambaya,nace Dagaci ne,Tsaki Iya taja Tace dagacin banza Ashe shi Dan Kauye ne ma,Iya kibi a Sannu wlh Fu'ad Baki gani ba da safe ranannan akan yace zai je Nemo me magani Kawai wandonsa ya dinga fadowa,yin duniya wandonsa yaki Zama sai Boxers Dole sai fasa fita yayi,Tsaki Iya ta ja Tace wannan ne abin tausayi Dan wandonsa ya Fadi babu  Wani laifin Aljani tazuge ne tela Bai Masa me kyau ba, ki bashi shawara yanzu Roba ake sawa an daina Tazuge,Iya kin San kuwa waye Mijina? Ga kudi ga kyau ga wayewa ga aji Amma ace a gaba na Salahu ya sutale Masa wando kasa,Iya Tace yo sai me? Ke ba matarsa bace ba sai ki Sha kallo ba.

Dariya da kunya Iya ta bani,nace Iya tsakaninmu akwai kunya fa,Kunyar me tsakanin Mata da Miji ?ke kika jawo ma ya Kore ki Baki gajeni ba,Baki gani ba Ni Namiji Yana so na Yana kuka Haka yake saki na dole,Amma ke banza kin Bari an Kore ki,Ni sai dai na Kori kaina ba dai a koreni ba,Ina Jin Iya tana ta kuri,washe gari tuni zance ya watsu Rumaila ta zo,abinka da Kauye har kallo na ake zuwa Yi,Mutane kullum cika gidan suke Yi,Yau ma da sassafe Ina hada Mana shayi Mata Suka shigo su shida,kafin su karaso Iya Tace ku dakata a Nan Hanne,duk mutum daya Naira ashirin,kudin kallon Rumaila duk mutum daya Naira ashirin kudin shiga,Kullum sai dai ku cika Mana gida Kuna kallon Rumaila a kyauta daga yau ba Mutunci Naira ashiri maza kuma Naira Dari dari,tunda Iya ta saka Harajin kallo na sai ta rufe gida,duk wacce tazo ko ba kallo na tazo ba Naira ashirin,Ba wacce ta biya sisi sai suka daina zuwa ko Kare baya shigowa inda muke sabo da sai ya biya kudi,Su Saude da Hajara an taho gulma Iya Tace Ashirin ashirin,Amma da son Gulma sai suka biya Naira Arba'in sannan Iya ta Bude musu suka shugo.

Ina zaune a tsakar gida  sai gasu,Baki na Bude da Niyyar yin magana tunda kawaye na ne a da,Nan take Iya Tace marar zuciya rufe min Baki iya kudin kallo Suka biya Basu biya na magana ba,shuru nayi suna kallo na Ina kallon su,sun zura min Ido suna wani tabe Baki,Iya taji labarin abinda Suka min da akace nayi cikin shege,ko minti daya basuyi suna kallo na ba Iya Tace Ashirin dinku ta Kare kun kalli iya kudinku kuzo ku fita munafukan banza,Saude ta harari Iya Tace ai wallahi Bamu kalli iya na kudin mu ba,Dan wannan kallon ne ashirin? Iya Tace zaku fita ko sai na karya ku ta Furta tare da Dakko tabarya,da gudu Suka fice,Iya ta harareni Tace marar zuciya ke Kuma har wata magana Zaki musu aikin banza,Iya a tura musu aniyarsu Mana,Bada Ni ba bana turawa mutum Aniya Ni kowa ya min sai na masa,Nace Iya naje wajen Affa jiya,Iya Tace ke da Mahaifinki ku karanta can bana son labarinsa.

 Tunda Fu'ad ya Kore Ni hankalinsa ya tashi ya kasa zaune ya kasa tsaye ko bacci Bai Iyawa,Abin duniya ya Masa zafi,kwana daya tsakani ya shirya yaje gida wajen Ummansa,Lokacin tana shirya Dining taji ya shugo ta amsa Masa sallamarsa,Hannun Umma ya rike ya janyeta zuwa Upstairs ba tare da yace Mata komai ba,Zama suka Yi a gefen gadonta, Fu'ad ya kalli Ummansa hankalinsa a tashe Yace Umma Rumaila ta tafi gida kauyensu,Gaban Umma ya yanke ya Fadi Tace sabo da me? Ni dai ban sani ba Kawai naji Ina Jin haushinta Kawai nace ta bar min gida,Umma ta shiga tafa Hannu tana sallallami Tace ka koreta Amma baka sanar min ba? Fu'ad cikin jimami yace Kuma Umma korar Kare na Mata Baki gani ba abin tausayi na mareta Kuma,Hannu Umma taci gaba da tafawa,shi Kuma yaci gaba da cewa tana ta bani Hakuri tana cewa me na maka Dan Momy me nayi maka Amma Umma sai da na koreta,Kuma fa nace kar ta sake tazo Nan ta tafi kauyensu,Dan Allah daina fada min abin haushi cewar Umma,ai gwara ma da ka turata kauyen Amma idan Yan gidan Nan suka ji labarin Nan ai mun Shiga Uku da dariya da gulma,Kuma kasan Abbi yaji wallahi sai ya ci mutuncinka, Fu'ad yace Kuma Umma Aljaninta ya Hana ko yatsanta ban Isa na taba ba,Rannan saura kadan ya balla min hannu akan Kawai na gyara Mata sarkar wuyanta ya lankwasa min hannu,Yi min shuru da abin takaicinka, Bari zamuyi Maganar da Abbi cikin sirri a San abin Yi dole a nemawa Rumaila magani,Ka barta a kauyen idan tana can zamu fi samun damar Yi Mata maganin,dole a Nemo malamai, Fu'ad yace Yanzu Umma baza kice ta dawo yanzu ba? Ana fada maka Abu kana canja layi Kuma,Zan Kira naji idan tana can zance ta zauna zanzo na dauke ta, Fu'ad ya Bata Rai yace Umma Ni Kuma wa zai na kula da Ni,Yaron yaye ne Kai? Cewar Umma, Fu'ad Yana cewa Girki me Dadi duk bazan ci ba? Ko Yar kwalliyata na gani ai sanyi nake ji,Kasan da Haka ka Kore ta? Kuma girki ba ga Nawa ba sai na dinga Aiko maka, Fu'ad yace Yanzu nufinki dai Umma nayi Reverse na sake dawowa Gwauro,Kuma Ni gaskiya Girkinta na Yan zamani ne,ke na tsofaffi ne,Iyyeeee Haka zaka ce ai shi kaci ka girma duk tsiya zaka min zancen banza cewar Umma,Murmushi yayi yace Umma ta Iya girki ne ba karya,gashi tana tafiya sai ramewa nake Yi.

 A sirri Umma ta sanarwa Abbi abinda ke faruwa yace za a San abin yi,Ina kwance a tsakar gidan Ni da Iya kasancewar Ana zafi,wayata ce tayi Kara nayi tunanin Fu'ad ne Sai Naga Umma,Da Sauri na daga,Sallamarta na amsa Tace gidanku Rumaila,Ni ba Ummanki bace shine zaku samu matsala baza ki sanar min ba sai Kawai ki tafi,Kiyi hakuri Umma gani nayi kauyen yafi Safe sabo da Nan su Momy zasu Yi ta gulmar abin shi yasa na taho,kinyi hankali a Nan Ina Iyan Taki tana Nan lafiya? Lfy Lau Umma,Amma dai tayi Hakuri ta karbe ki ko? Nace ae ai Bata ko tada zancen ba,Iya tana daga gefe Tace Allah dai ya taimakeki,ya kamata ma ki koma gidan mijinki sabo da Ni bazan dade ba Zan koma wajen Sanata ya aure Ni,Da Hannu na dunguri Iya Akan tayi shuru tana bani kunya,Murya Iya ta sake dagawa Tace Allah ya tsaga min Baki Babu Wanda ya Isa ya hanani magana,Ita dai Umma a ranta cewa tayi Iyan Rumaila tana da motsi a kanta ba Kalau take ba,irin marasa hankali ne a cikin masu Hankali,Bayan mun Gama waya sai Murna nakeyi Umma Tace zata zo ta daukeni,Nace Iya Dan tani a daina Noma masara da dawa a kasar nan na kusa komawa cikin daula,Ai kuwa kashinki bazai Yi kwari ba Iya ta bani amsa tare da Mikewa ta ebo Magungunan gargajiya na Mata masu Kara Niima da dandano tare Dana ciwon Sanyi,Iya Tace gasu Nan da wannan mu Fulani muka gagari mazajenmu,Zaki ga mace wata kazama ba kwalliya wata harbatsai da ita Amma akanta mijinta sai yayi kisan kai,Matukar bakya gyara dole miji ya Kore ki ko ki sha wulakanci,karba nayi Zan boye su Iya Tace amfani Zaki fara Yi da su so kike ki warke daga ciwon Aljanin bakatatan Mijin ya sameki ba shiri?

Haka badan Ina so ba Iya tasa dole na fara amfani da su,Kwana Uku tsakani da sassafe ko karyawa Bata Yi ba Iya ta shirya tare da sa sabuwar Atamfarta ta yafa gyalenta Tace na tafi Kano sai dare Zan dawo,Baki Bude nace kasuwa Zaki je ko Ina? Iya Tace zanje wajen kawata Hajiya Mero,Nasan ba wata wajen kawa Kawai wajen Sanata zata je gwada sa’arta,Duk aikin gidan Ni nayi shi,Wanka nayi Ina shafa Mai naji Ana ta buga gida,Hijab na Daura a saman guntun towel din dake jikina naje na Bude Kofar,Sai Naga Fu’ad yaci Uwar Shadda fara ya dauki kyau,kamshinsa ya cika min Hanci,Farin ciki da murna ta kamani ban San ma na saki Dariya ba,Murmushi yayi yace mene abin Dariya Kuma? Shigo na furta Ina kallonsa,Iya fa? Ki sanar mata,nace shugo Kawai,shigowa yayi na rufe Kofar har da saka Mata sakata,Idan nice na taba Fu’ad sai na zauna lafiya Amma idan shine ya tabani akwai matsala,shi yasa na ajiye Dan ajin Nawa nace sai na warke Zan dakko shi na maida,Rungume shi nayi tare da makalkale shi,Yace karki jawo fa Dan Iskan Nan ya zanani yau,Ba abinda zaiyi Inshaallah,Ina Iyan? Nace ta tafi Kano,Yace kice a sa’a nazo? Ae Mana na Furta Zan cire Hijab Dina Fu’ad yace Salahu na kusa karki cire please ya tsokale min Ido,fasawa nayi na zauna a gefensa a Raina nace yau Salahu ko yafi Uwarsa sai anyi ko Kiss ne,Nice zanyi Aikin tunda abin Haka ne,Dakina na shigar dashi Wanda daga katifa sai carpet Maroon,yasha gyara Yana ta kamshi.

Masu Sharhi Ina godiya
Aci gaba Ina samun kwarin gwiwa.

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

       NA KUDI NE

DAN ALLAH KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN,DUK WACCE TACI AMANA BAZA MU YAFE BA.

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM.














             61-65

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Ummu Arfat
Mama murtala
Nafeesat Umar Muhammad
Princess
Farhat Mrs Mj

     Kallon dakin Fu'ad yayi yace Iya tayi kokari ita ta gyara gidan Nan Kuma? Rumaila Tace ae ai Iya akwai Kunar bakin wake,Ayatul Kursiyyu Fu'ad ya fara karantawa yace sabo da Salahu,Murmushi nayi Ina goga turaruka masu dadin kamshin Nima na shiga karantawa har da Amanar Rasulu,Wayata ce tayi Kara ya Riga Ni duba wayar yace Iya ce,Wayar na karba nayi Sallama tare da tambaya Iya kinje lafiya? Iya Tace lfy alhmdllh dama kiranki nayi na fada Miki na sauka lafiya kiyi abinci kafin na dawo sannan ki kwashe min shanyar wanki na idan Hadari ya hada,To Inshaallah nace da Iya ta kashe Wayarta abinta,ban saka kaya ba daga Ni sai Hijab da towel na zauna a gefen Fu'ad kafadar mu tana gugan ta juna,Wani Abu yaji Yana Masa yawo a jiki kamar yanda naji a cikin jinina Nima,kallo na yake Yi kamar zai maida Ni cikinsa.

 Duk Kiss din da nake kurin Zan fara Masa sai na kasa kunya ta hanani sai kallon juna Kawai da muke wa juna,Muna Zaune ya rungumoni jikinsa dama abinda nake so kenan sabo da jikinsa Yana birge Ni,Baki na ya laluba tare da fara tsotsa har hakoran mu haduwa suke Dana juna suna Karo,Harshe na ya laluba tare da cafke su Yana tsotsa wuyansa zuwa sumarsa nake shafawa a hankali,a hankali da rada ya Shiga Furta min I love you yafi sau biyar,Me too nake furtawa Nima Ina shafa kirjinsa Amma kayan dake jikinsa sun Hana naji yanda nake so,Botin din rigar na Balle sannan na fara kokarin cire Masa Wanda a lokacin ya zare min Hijab Dina ya ajiye shi gefe,Gaba daya Mun gigice,hankalinmu ya Gama gushewa,Rigarsa na tayashi muka cire ta tare da wandon daga shi sai Boxers,Rungume shi nayi sosai Ina Jin dadin jikinsa,wani makaleni yayi a jikinsa sosai har muka fadan saman katifar Yana cewa jikinki Dadi ne da shi Muna Dan nishin Dadi tare da maganganu na soyayya,Towel dina ya zame daga jikina surata ta bayyana,albarkatun kirji na ne ya tafi da Imaninsa Wanda sai da yace abubuwan Nawa sun koshi me kike Basu? Murmushi nayi Ina sake tura Masa kirji na Furta Nima ban sani ba Haka na gansu sun koma.

 Dukiyar Fulani na ya kama Yana aika min wasu sakonni cikin salo da wayewa,tsotsar daya yake Yi Yana shafa daya,wani irin yanayi na shiga,Washsh.... Nake furtawa a hankali Ina sake kankame shi, ban San na fara Masa wasu salon ba ma,kirjinsa me laushi sumul sumul nake shafawa Ina Wasa da nipples Dinsa shima sake haukace min yayi ya cafki bakina muna tsotsar juna,ya kamata gwauraye su yiwa Gomnati tawaye a Samar musu aikin Yi ko sa samu suyi aure,Dariya nayi nace Santi kake Yi Amma ya kamata kaima ka Bude wata gidauniyar tallafin Gwauraye Ana Basu jari kaga sai su samu Suma su Shiga daga ciki,Ni kuwa Mata Zan na taimakawa da kudin Kayan daki sabo da kar wannan dadin ya wuce su,Har na tausayawa su Rabi,A kunne ya rada min kiyi sauri na kawo kar Salahu yazo,Ai kuwa da sauri sauri na Shiga masa sucking Hajiya Babba sabo da a tsorace muke,yace I need your Sweet Pussy Baby,Uhm uhm daina zancen Nan wajen hanyar lafiya a bita da shekara kar tsautsayi yasa Salahu ya Cinna maka wuta a Sarauniyar matanka Haka kawai ya jawo masifa,Shima Fu'ad ya yarda da Maganar tawa gashi na yake shafawa Yana gyarawa tare da maida shi baya,Ni Kuma Ina Masa abinda yafi so a Sarauniyar tasa,duk da ban Iya ba sosai nayi kokari na nuna jarumta Wanda ya sake gigicewa ya zauce min Yana shafa jikina zuwa Albarkatun Kirjina ga kaina ya rike Yana gyara min gashi na Ni Kuma Ina Sha Masa,Ba a dauki dogon Lokaci ba ya kawo,Ya wani sake kankame ni yana nishin Dadi da Ihu,Hannayena na sakalo ta wuyansa ya manna Ni a jikinsa tare da Rungume Ni sosai Yana Jin farin ciki marar misaltuwa,Kunnena daya yake hura min tare da saka Harshensa a ciki Yana min wani salo Wanda ke sawa ka zauce ba tare da ka shirya ba,a hankali na Furta Fadila style kake min,Dariya yayi nace sunansa Fadila Style,Boobs Dina ya Shiga shafawa tare da cewa me kike Basu wai haka? Fari nayi da Ido tare da Yi Masa kallon Jan hankali nace Daga Allah nace maka na bashi amsa,Hips Dina yake shafawa yanda yaga dama,Hankalina ya sake tashi Boobs Dina yake tsotsa yanda yaga dama,Na Matsu yaje Down Dina Amma sai iya sama yake mirzawa Yana tsotsa,Hankalina gaba daya Gama tashi idona sunyi wani Golden kwalla ta taru a ciki sai faman kallon fuskata yake Yi Ina birge shi,Ji yake kamar ya cinye Ni ya huta.

 Wani wasanni yake min har ya gangaro marata Yana lasar min cibi ko da ya gangaro kasa wani Ido na lumshe kamar na Suma ma,wasanni na musamman yake min Wanda ban taba sani ba sai dai naji a novels,Ihu na Shiga Yi kala kala Ina Nishi gaba daya na rasa yanda zanyi ban San Sanda na rungumo wuyansa ba na Shiga kissing nasa ba ji ba gani,Wasu tambayoyi yake min Wanda idan a hayyaci na nake bazan iya bada amsa ba sabo da kunya Amma sai gashi yanzu ban ma San sanda nake amsa Masa ba,Kalmomi masu nauyin furtawa yake fada min Nima Ina bashi amsa,sai da na samu Gamsuwa sannan yace Baby da Dadi? Kunya ce ta lullubeni na fara kame kame Ina Sosa gashin kaina tare da rufe Ido na ban son ma mu hada Ido da shi,bedsheet din duk mun Bata shi nasan idan Iya ta gani dole zata gane,towel Dina na Daura shima na bashi Towel dayan ya daura,Tsabar samun sake nace Kayi wankanka a inda muke Wanke wanke,Yace no sai kace yaro,Ruwa na Kai Masa har botiki biyu daya na wankan tsarki daya Kuma na wanka da Sabulu,Sabulu na me kamshi na bashi,Kafin ya fito Ni nayi wanka na a tsakar gidan, Bedsheet marar nauyi na wanke fes na shanya tare da Kare gyara dakin,Shiryawa yayi cikin kayansa Dana Adana Masa,ya saka Kamar yanzu ya saka kayan,1pm nace Yunwa nake ji me Zan dafa? Ina zuwa ya Furta ya fita tare da Bude Motarsa ya kwaso Mana ruwan Roba da Juice kala kala harda Yogourt masu tsada,snacks Leda Guda ya kawo min,nasan Bai son kayan Zaki dole dai nayi Masa girki,Muje a siyo nama sai na dafa maka wani abin,Wata atamfa nasa Riga da skert dinkin ya Gama kashe Ni da kyau,yace cire wannan za a kalle min ke,Abaya baka me adon golden ya zabo min na saka nayi rolling nayi kyau sosai,Gidan na kulle da key ta baya,Wanda jimgegiyar motarsa baka muka Shiga Ina gaba,sai kallonmu akeyi a Kauye Ina wani girman Kai Nima na Zama Shegiya,Yar kasuwar garin Muka tsaya tare muka fito da shi Ana ta kallonmu Ni na Masa jagora layin Yan kaji,Nace daya za a siya Amma yace Haba daya tal,Guda biyar yasa aka yanka tare da gyara Mana su,sai kayan Miya da tarkace ya siyar mana harda kayan Abinci su shinkafa,wake,taliya Etc duk Wanda aka samu a Kauye Haka ya jidar Mana,an zuba a mota sai na ledoji duk ya rike ledojin,Nima Leda daya tana hannu na,Hannu dayan Kuma na sakala Hannu na a nasa Hannun mun manne juna,masu gulma Ana ta Yi,muna tafiya muna Hira da dariya,Nace Kayi Aiki kasan Ni Sarkin ci ce, Yana Dariya cike da nishadi yace ai na sani shi yasa nazo da wuri ai Sabo da ki dinga ci kina koshi karki rame.

 Mota Muka shiga muna ajiye kayan abincin na raka shi masallaci yayi Sallar azahar sannan muka je gidan Kawu Haruna,da Affa na da duk Wanda yake dangi na kusa munje ya musu Alheri sosai,Muna dawowa gida da shi muka zauna a gindin Murhu na kunna Resheo dinmu Guda biyu,ba itace ba sabo da kar hayaki ya dame shi, na bashi gyaran kayan Miya Bai Iya ba Amma sai Dana koya Masa Muna ta Aiki tare Muna Wasa da dariya Yana tsokanata, na dafa farar shinkafa,Nace to kazo ka Kai Markade, Baki Isa ba,gari ba garin mu ba Sannan Markade gidan mata ba inda zanje,ayi Miyar Jajjage Kawai ya kawo Idea,shi ya jajjaga na soya kaji biyu sauran na Silala na ajiye sai gobe,ba a dauki dogon Lokaci ba muka gama,Allah yasa muna da Resheo hayaki Bai Bata Mana Kaya ba,Sai da na gyara gidan lokacin  bedsheet ya bushe na maida na shimfida a katifar,Tare na zuba Mana abincin a plate daya Muka ci muka koshi harda Salat,Agogon Hannunsa ya duba yace Karfe biyar ya kamata na wuce,Rigima da Shagwaba na fara Masa Ni sai ya kwana,shima Yana so ya kwana Bai son tafiya ya barni Amma ai da kunya gidan surukai,yace Iya fa ai da kunya,nace Iya wayayya ce ba ruwanta wlh ka zauna pls,Baby Ana barin halak ko Dan kunya bazan Iya ba Ina Jin kunyar Iya.

Ko da Iya ta Shiga garin kano gidan Sanata ta sauka a Napep da sassafe,tana shiga anyi tunanin Maula tazo,Sanata ya fito zai wuce Abuja Iya ta tafi da sauri ta Durkusa a gabansa,Hajiya lafiya? Sanata ya tambaya,Iya ta Masa kallon kauna tare da Yi Masa fari,Sanata ya Bude Baki Yana kallon Iya,Yace ke tsohuwa lafiya? Iya ta gyara mayafinta tana rangwada Tace me girma Sanata shawara nazo baka,Ina jinki sauri nake Yi,Iya Tace Dama gani nayi Bai kamata kamarka ba babban mutum Allah ya maka arziki ace Wai kana zaune da Mata daya tal Kamar fitilar machine,ya kamata ka kwalawa Hajiya kishiya ka Kara wata,Sam Bai Dace kamarka me mutunci da Kamala ga arziki ace kana zaune da mace daya wannan abin kunya ne musamman ga Kai musulmi,Shuru Sanata yayi yace Baki da labari bikina saura sati uku?,Zan auro wata budurwa Yar shekara Sha bakwai a katsina,Iya ta zaro Ido gabanta ya Fadi Tace Amma Kayi asara Sanata ka rasa wacce zaka auro sai Yar katsina salon tazo ta dinga dannama ashariya iri iri ga Shan taba sigari,ga iya Rawar wakar Garba Sufa,Rannan da naje biki garin Amarya na gani a kitchen tana girki taba sigari tana soke a kunnenta Ana ta girki,Sanata sai da ta bashi Dariya yace to Yar Maiduguri ce asalinta,Iya Tace shikenan zaka Sha Yasin me barkono,da me garwashin wuta da Yasin me Hayaki,Sanata yace ai a Kano ta girma Iya Tace cab lashe money ce Yasin,ai gwara ka nemi Yar Jigawa Fulani Kamar Ni haka,Ni Kaga Allah ya zuba min hakuri,bana shafe shafe Kamar Uwar gidanka,Dan kyawun Nan da ake Gadara da shi Ina da Nawa dai dai gwargwado,Yan Siyasa sun samu me rike su,kullum Yan Maula sai sunci sun koshi,Sanata ya kurawa Iya Ido yace lallai wannan ciwon hauka ya kamata,Cikin Yaran yace Isah je maza ka dakko min kwando Kato,Isah da gudu ya Shiga wajen Hajiya ya karbo katon kwandon da ake kife wanke wanke,Sanata yace dauki Hajiya kije jikin fanfan can ki ciko min shi da ruwa ki kawo,Sanata yayi Haka ne Dan ya tabbatar Iya mahaukaciya ce tana da tabin hankali,Iya ta Gane nufinsa sai Tace kaje Kai Sanata ka fara cika min shi da ruwa Ni Kuma zanzo na dauka Indai har ka cika shi da ruwan,Sanata yace ba wata mahaukaciya Yar duniya ce Kawai wannan ya Shiga mota ya tafi abinsa aka bar Iya da Yan Maula,Yan Maula ba tafiya sukayi ba har 2pm,ganin Iya Kalar talauci sai zasu mayarta Yar aike Yan Maula su Bakwai Suka hada dari biyu biyu kowa ya bawa Iya kudin Wai gashi kije ki siyo Mana abinci kowa na dari biyu,Iya a ranta tace zaku ci Ubanku,Tana zuwa wajen me siyar da shinkafa da miya,gefe ga me tuwo da Miya,gaba kadan ga me wake da shinkafa,ga danwake,Iya tana zuwa Tace me danwake zuba na dari biyu,tana zuba Mata a katuwar bakar Leda,ta mikawa me shinkafa da tuwo ta Basu kudi Tace duk su hada abincin waje daya a Leda,Haka aka gamutsa tuwo da Miya,shinkafa da miya,wake da shinkafa da Mai da yaji,danwake duk a cikin Leda daya,tana dawowa ta Mika musu katuwar bakar Leda Tace gashi ku warware kanku kowa ya ebi na iya kudinsa Iya ta fice ta bar gidan Baki daya ta wuce Tasha ta Dakko hanyar gida,Yan Maula sai tsinewa Iya sukeyi ta musu asarar kudi.

 Wurin Magriba na makalkale Fu'ad Nace bazai tafi ba sai ya kwana,Yana ta lallabani Amma na kulle Kofar da key Ina Masa kukan Shagwaba gidan a Bude na barshi sai Sallama naji Iya ta doka Tana cewa Rumaila motar wanne shahararen me kudi ne a Kofar gidan Nan? Gomna ne yazo ko kuwa waye? Kai duniya mu Kam sai dai Kawai muci gaba da Sallah da salatin Annabi ko ma Dace a can,Amma a Nan Kam kudi yafi karfin mu,Kawai muci gaba da Sallah yafi Mana mutunci,babu asara ace talakan Nigeria ya mutu anyi Jahannama da shi,Bai ci a Nan ba a lahira yana wuta to gwara Kawai mubi Allah,Muna daki tare da Fu'ad Dariya yake ta Yi kasa kasa Jin Iya abinda take cewa,Nima Dariya nayi ta window na leko tare da furta Sannu da zuwa Iya,Iya tace wani kuturin Munafunci ne wannan lekowa ta window ki fito Mana,Kunyar Iya naji kar ta ganni da Namiji,Iya Tace ke Nifa ban Gane ba ko kwarto kika wo ne? Nace Iya Mijina ne fa shine da wannan motar,Iya ta kalle Ni ta window Tace karya kike,wallahi Iya da gaske na fada miki,shine nace ya kwana yaki yard.... Fu'ad ne ya rufe min Baki da hannu,Iya tace Kai fito  Algungumi harda Shiryawa sai Dana tafi Unguwa duk yanda akayi baka zo da gaskiya ba fito na ganka, Fu'ad ma ta window ya leko yace Iya....da sauri Iya ta rufe idanuwanta Tace bature nake gani,ke Rumaila wannan ai sai Naga fuskata a jikinsa kin gani kuwa jikinsa kamar mudubi,Dariya Fu'ad ya dingayi ya Bude kofa muka fito, Iya tace Dan Nan Kaine Mijin Rumailan da gaske ko gizo idona ke min? Fu'ad yace ae Iya,Me kike so ayi Miki a duniya Iya? Mene burinki idan kin samu kudi? Iya Tace yaro Abinda yake bani haushi in Shiga birni naga masu kudi Ana binsu da jiniya da matakan tsaro motoci suna wiwiwiwi....an sa mutum a tsakiya Ana take Masa baya,Ni Buri na Kawai a daukar min Hayar matakan tsaro a sani a dalleliyar mota Ina tsakiya matakan tsaro gaba da baya Ana min jiniya wiwiwiwi....shine Buri na Kawai Ni bukatata kenan abinda nake ta so kenan na Tara kudi ayi min jiniya sau daya a duniya Ni na Gama cika Buri na,Dariya Fu'ad ya dinga Yi yace an Gama Iya za a Miki ta sati Guda ma Bata kwana daya ba,Iya ta dafe kirji Tace Allah Kai Dan Aljanna? Nace da gaske Iya,Iya Tace Kayi zamanka ka kwana Ni sai na bar muku ma gidan na koma gidan Dan Uwa na,Kai idan sati daya ma zaka Yi kayi abinka baka da matsala,Kuma Allah ya tsinewa Salahu ya saka muku,ya Hana masoya zaman aure, Fu'ad Yana ta Dariya Iya taji kudi ta zauce,Wajen Iya naje naja Hannunta na nuna Mata irin kayan abincin da Fu'ad ya Siya Mana,Iya Tace na batawa kaina lokaci Dana dinga aure aure Ina Shan azaba a gidan mazaje daban daban, Ni da aure munyi hannun Riga yayi Gabas nayi arewa,Iya tace karka ji kunya ta ai ka Zama da na,kayi abinda kake so, Fu'ad a ransa yace yawwa naga wajen Zama sai jibi Zan tafi,Hannu na Iya ta ja dakinta cikin rada Tace ice ko kin dama Masa kunu? Nace a'a Iya,Kaji banza ko baku iya kula da Miji ba abinci da nama ai sai mu talakawa mune bakinsa,abinci na sha'awa ake musu,Su Dan zogale,danwake,Dan tubani Haka,Nace to ai Bai fiye cin wannan da kika lissafa ba,Iya Tace wannan kwai banzan yaro sakarai to su wainar fulawa da Awara fa? Nace Yana ci,Iya Tace gobe da ita zai karya wannan zai Sha tattali da gata Rumaila,Zan fita Iya ta sake fisgo Hannu na Tace kin shafa turaren Nan kuwa? Nace a'a Iya, Zan hambareki wlh shashasha ta furta tana hararata,Iya Tace tafi ki bani waje,na juya Zan tafi Tace idan kikayi Wasa da Shagwaba sai kinci Ubanki wallahi,irin wannan mazajen kauna ake nuna musu sai da Shagwaba lamura suke tafiya dai dai,Kunya Iya take ta bani na fice da sauri,Magriba tana Yi Iya ta nuna min da hannu Wai na bashi buta yayi Alwala, Fu'ad yaga Sanda Iya take min Inkiya da hannu,Dariya ta kamashi ya Danne abarsa,Bayan yayi Sallar Isha ya dawo Iya Tace daki da zafi kuyi kwanciyarku a tsakar gida ba sauro a Nan, Fu'ad yayi shuru Iya da kanta ta soya Masa wainar fulawa ta shige dakinta, Fu'ad shima kunyar Iya tasa Muna Gama cin abinci ya shige bedroom Yana ce min kije wajen Iya ki kwanta kar taga Bamu da kunya.

Dakin Iya na koma tare da kwanciya a bayanta,Dundu Iya ta durma min sai da na saki Kara,Iya Tace Albasa batayi halin Ruwa ba,munafuka Ni Zaki rainawa hankali kun Gama shargallewarku bana Nan shine yanzu Zaki dawo ki kwanta min a baya Dan munafuka ce ke,yaro Dan kirki Yana dawainiya da mu Yaron kirki baza ki kula da shi ba mun samu wajen hutu Zaki barar Mana da dama,wallahi Indai ya sakeki sai dai ki koma agolanci Dan bazan fasa aure ba Matukar ya koreki,ko ya Miki kishiya kici ubanki kuma ko tausayinki bazan ji ba ,Sum sum na tashi Iya Tace Haka kije tafiya a gabansa Kamar Namiji wani gatsar ba kyan fasali? Idan Zaki dage ki dage aure bana Ragwaye bane,Indai nice yanzu Zan tafi gidan kawunki Haruna Zan tafi sai wurin 12pm gobe Zan dawo,Ina kallo Iya ta dauki kayanta a jaka karama tare da saka Hijab ta tafi,Tace rufe gidan sosai sabo da Yan Iskan barayin dare,Haka na kulle gidan,a Raina sai murna nake Yi Iya ta tafi ba kunya, Fu’ad ma tsakar gidan ya fito yace Iya ta tafi? Nace ae ta tafi gidan Kawu,Tun a wajen Fu’ad ya dauke Ni cak tare da shilla Ni sama Muna dariya,Nace mu Kara Addua kar Salahu yazo,yace to yau dai sai nayi na gaske hakki na Zan karba,tsoro naji Zan Masa wayo nace Salahu zai cinnawa Sarauniyarka Wuta, mu Bari iya Romance Yafiye Mana,idan anyi magani na warke sai kayi, Fu’ad yace nasan sai Nan da shekara Nawa Zaki warke ya bar jikinki? Ni bazan yarda ba sai na gwada.
Fuska na kwabe zanyi kuka ta wani fannin Kuma Ina murna Dan nasan dole Salahu zai Hana hakan.

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

     NA KUDI NE

DAN ALLAH KARKU FITAR DA NOVEL DIN NAN

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM

            66-70

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Aeesha
Saadatu Tijjani
Beauty Boss
BestynBeelat

     Iya tana tafiya nace dare baiyi ba 9pm kazo muje yawo zamu Fi Shan iska,Baki ya turo Yana Shagwaba Wai No mu gaskiya kwanciya zamu Yi baza muje ko Ina ba mu turawa ne rayuwar turawa za Muna yi,Dariya nayi nasan shima wayo zai min,harda cewa Ni matata baza tana yin Abun Kauye ba,nace Ni kuwa Mijina Ina  so yasan Yan garinmu kowa yasan Aure nayi da gaske a daina min kallon banza,Okay naji zamu fita Amma sai dai na fara koya Miki mota a garin Nan Kawai,Farin ciki da murna nace to let's go,tashi yayi Yana tafiyar Nan tasa cike da Izza,Ina mamakin wannan Izzar tasa da baya Iya daina ta,Kawai Kallonsa nakeyi yanda yake Taku ko shugaban kasa Albarka, Bayan motarsa ya Bude Nan naga Kaya kana na a wanke a goge cikin wata Yar Akwati karama,nace dama kasan zaka Iya kwana? Yes nayi tunanin Zan tsaya a hotel cikin garin na kwana gobe na bi flight Amma sai gashi Iya Tace ta daure min Sarauniyar tawa,Dariya na dinga Yi nace cewa akeyi ta daure maka gin......Ido ya lumshe yace wannan batsa ce kunyar Maganar Nan nake ji idan Zaki fada Kawai ki fada da sunan da kika saka Mata,muna tsaye ya canja 3qtr da Riga Armless wasu farare yayi kyau matuka,Mota na shiga mazaunin Driver Yana gaba Yana nuna min yanda Zan tuka mota, yana nuna min Ina tukawa a hankali tunda nasan garin Hanyar inda mutane ke taruwa da dare na nufa,Affa na fara hangowa daure da zanin atamfa,Harda daura dankwali jikinsa Kuma jallabiya ce ta maza ya daura zanin a samanta,Yana suya doya Yana buga tsalle tare da komawa gefe Wai Mai ya tsallo Masa,a wurin nayi parking yaga nice na fito dama ya Gane Fu'ad,Da Fu'ad Muka karasa gabansa tare da rusunawa Muka gaishe shi Yana yarfe Hannu Kamar mace, yace Affa aikin kake Yi ne haka? Fu'ad ya tambaya,yace yo mene amfanin Zama tunda min buga ta hanyar sana'ar Yan mazan Taki yuwa sai muka koma daura zani Muna Yin ta mata,mu Mata sana'ar mu tafi tafiya,Dariya ya bawa Fu'ad yanda yake karairaya ga Maganar Mata sai idan yayi wani abin sai yaga Kamar Rumailansa, Fu'ad yace Affa ka daina wannan sana'ar ka koma Namiji Zan baka Aiki babba,Affa ya Tafa Hannu Yana cewa lalala kyale Ni a Nan rabani da aikin maza , Fu'ad yayi Dariya Yana kallon ikon Allah, nace Affa baza ka Bamu Girkin naka ba? Daya taci kyauta daya ya biya kudi, Fu'ad yasan Wai daya taci kyauta Wato Ni Yarsa, Daya Kuma ya biya kudi ba Kara ba Mutunci,Kai yaro karka ji haushi duniya ce ta canja ta koma daga kauri sai gwiwa,nace Allah bazai Biya kudi ba Affa Mijina ne fa,Mijin yarka surikinka fa Haba Haba Affa,Affa yace inye kaji Yar Gandal Uba Nasiha kike min ko ya kamata Zaki fada min? Nace to mu wallahi kifin kogi zamu ci Tarwadar can muke so,ka godewa Allah ma da Kamar wannan zai ci girkinka,a duniya kyankyami Girkin Dandaudu akeyi,Allah Affa ka daina shigar Nan duk ranar da Yan Hisba Suka kamaka mu dai baza muyi Bailing naka ba,Idan an kulle Ni Dan Allah ki fada musu su jefa mukullin a tsohuwar rijiya har abada kar a sake Ni,na fada Miki dai daya taci kyauta daya ya biya kudi, Fu'ad yace Affa Zan siye abincin naka duka,Affa yace yanzu kazo da magana,jarin dubu ashirin ne a Nan,Nan take Fu'ad ya bashi dubu talatin yace a rabawa mutanen wajen duka,Haka muka tafi Bamu dauki komai ba Naja mota a hankali Ina koya,tuki yayi Dadi ban sani ba naje na daki katangar Kawu Haruna da mota,Ai kuwa katanga kadan ta rushe,sai ga Kawu ya fito a Tamanin,Fitowa Mukayi Ina bashi Hakuri Ina cewa Kawu nice Rumaila,Kawu kamar zai yage bakinsa gida biyu ya fara masifa Rumailan banza Billahillazi sai kin biya da kyar na samu Ni da yaro na Talle muka Gina katangar Nan Dan Iyayi ke a dole kina auren me kudi kinzo kin rushe min katanga Ni dama can Allah Bai hada jini na da naki ba sabo da Sam Baki da Imani ba tausayi,tunda kika je birni ke kadai kike Jin dadin ki sai da mijinki yazo Dan Albarka ya Mana kyauta Amma Dan bakin Halinki  kaf dangi ba Wanda kika gayyata,Sanda aka ce nayi ciki kasa rikeni kayi Kawu In Shiga duniya ba ruwanka ka koreni,ko abinci naje karba baka Bari a bani a gidanka karshe bare suke taimako na

 Ba'a cin arziki ke kika je kika ci arzikin Rabi ta kaiki gashi kin samu dama aikin banza,Nace to Kai Kawu da kake tada jijiyar wuya a dalilin wa yazo ya gaisheka har ya baka kudin,akan wannan rubabbiyar katangar taka zaka ce wani waye waye kayi kudinta a biyaka,Yanzu idan naga dama gidan me gari zanje nabi takansa Kuma a biya kudin ginin ba Wanda ya Isa ya min ko kwarzane,Iya ce taji Hayaniya ta fito tare da matar Kawu Haruna,Tace Rumaila katanga kika Rusa Masa? Iya Wai Dan tsautsayi yasa na Rusa ta shine yake Zagina idan yayi Hakuri ma ai me motar zai biya kudin ginin harda riba,Iya Tace Haruna Kai yayana ne Amma Kayi Hakuri gaskiya baka da mutunci, Nifa ka takura min Ni da 'yata wulakanci a Gaban suriki na,Ke Rumaila ja mota ku tafi Ni na siyi fadan,Mota muka Shiga na sake tukawa muna tafiya,Kofar gidan me gari na taho inda munafukan tsofaffi suke Zama,Sanda akace nayi ciki sunfi kowa zagi na, Fu'ad yace ki kula fa ga mutane gabanki,Horn na Danne da karfin masifa sai da na tashi Hankalin kowa na leko da kaina ta window nace a tashi Zan wuce,Me gari yace Dan Iskanci duk ga hanya Nan baza ki wuce ba sai ta inda muke Zaune,barikin kika zo nuna Mana an haife shege? Nace ae karku tashi ku gani idan da rabon Zan diddige kafar dattijo to, Kamar da gaske sunga fa lalle zanbi ta kansu Basu San tsokana nayi ba,da gudu Suka tashi na wuce,sai 11pm Muka dawo gida Gaban motar ya Dan fashe sabo da dukan katangar kawu da nayi,Wanka Muka Yi tare da cin tsiren da muka siyo a garin.

 Iya kuwa Akan Dan Uwanta yace surikin banza,Iya Kamar zata tashi Aljanu ta dinga masifa Tace wlh akan ka taba Fu'ad gwara na bar garin Nan gaba daya,Kai gwara ma a koreni daga Nigeria gaba daya na haura wata kasar,Akan katanga wallahi badan Iyayenmu sun mutu ba da sai na ambato naka rabon a jikin Iyayen namu na zagi bangaren naka,Kawu Haruna ya Bude Baki yace ai ke sai Addua bazan tsaya magana Ina Bata Baki na da mahaukaciya irinki ba,Kinga kudi ai nasan ko mene Zaki iya Yi akan kudi,Dan Rashin kunya a Kansa kika bar musu gida suci duniya da tsinke ke kin Basu waje,ai Kai baka waye ba Haruna Ka Bari idan Suka dauke Ni na koma birni Zan biya maka kudin makarantar yaki da jahilci,mace da mijinta an daura aure sai a Kama wani boye boye,Yanzu kaima Kana shiga dakin matarka Haka zaka haukace Mata ,Haruna yace na lura bakya ganina da mutunci,yo Ina kake da shi? Ai Sanda akayi rabon Mutunci lokacin Inna ta kaika karatun Allo kana Almajiranta a Zaria,Haruna yace karya kike Wlh na tabbata na fiki mutunci,Iya Tace Kai ka sani Kuma gidan Nan naka ma ai na gado ne ya Shiga gadonmu na rufa maka asiri nace ka zauna a ciki tunda Ni na samu wani gidan daban , Kuma gonaki sunfi yawa a naka kason, to ka sani Idan ban kirawo Alkali ya Raba gidan Nan an bani kaso na ba Allah ya tsine min,Kuma dakunan naka daka ke zaune ciki Kai da Iyalanka Nan zance Ina so,To ai ba mahaukata bane Alkalan,a gado Namiji ke fara zabe,Iya Tace naji gonakina da nabaka kake nomawa kudin haya kake biya na? Shuru Haruna yayi yasan Iya ta fishi gaskiya sabo da gonakinsa da yawa Duk ya siyar biyu suka rage Masa Iya Tace duk ta bar Masa yayi ta noma shine Namiji,sannan ya samu filaye ya siyar,gidan da yake ciki ma da rabon Iya a ciki Amma tunda ta samu wani daban sai ta kyale shi Tace Nan ma ta hakura,har yaranta ta Tara kaf Tace Bata da gado ita su sheda ko ta mutu duk ta bawa Dan Uwanta,gidanta da take ciki shine Kawai mallakarta karma su sa Rai ko idan ta mutu Yara su tayar da fitina,Sabo da gudun matsala Bayan ba ransu,A Nan nake Jan Hankalin mutanenmu idan Iyaye sun mutu to a Raba gado da wuri,sannan idan wani ya barwa Dan Uwansa ya Tara yaransa da shedu ya sanar musu kowa ya sheda sabo da Ana mutuwa Ana barin Rigimar gado,Yara da jikoki sai kaga sun taso da tsiya azo a Bata zumunci Ana kulla gaba a zuriya har karshe.

Iya Dakinta ta koma ta kwanta tana Jin zafin yanda Haruna Dan Uwanta ya ci mutuncin yarta Kuma Yarsa shima Rumaila a Gaban bako Kuma suriki,Iya tana ganin Rumaila ai Yarsa ce,Wato idan Bata Raye bazai Iya rike Mata yayanta ba,ai wannan abin kunya ne Kuma Fu’ad yaje har kyauta ya Masa Amma ya dinga masifa Haka a gabansa,Babu ko Kara Abu na lokaci kankani,kowa yayi fushi da bako zaiji kunya.

Ni kaina banji dadin abinda Kawu ya min a Gaban Fu’ad, bai san tsautsayi ba,Kwanciya nayi tare da yin shuru Ina tunani, Fu’ad kuwa wayarsa da yake latsawa ya kashe tare da birkito Ni na kwantar da kaina a kirjinsa Yana shafa min gashi,Yace tunanin fa? Kamar zanyi kuka nace ka tafi Dani gobe,kana Jin abinda Kawu ya min gashi har yanzu wasu suna ce min karuwa, Murmushi Fu’ad ya saki tare da mannawa Gashina me kamshi kiss kana yace kinyi laifi fa Rumaila kema,Surutun tsiyarki ke jawo Miki wani abin,Kuma kin San mutanen Kauye dole sai Hakuri ko me zakiyi a Iskanci da Rashin kunya yake, Kuma ko me za a Miki karki ce sai kin rama,To be Sincere Baki kyautawa Dattijan Nan ba su Me gari,ki barsu da halinsu,Kinga abinda kika musu dole su zage ki,a dinga takawa a Sannu,ko ba komai manya ne,Nace ai Sanda aka ce Ina da ciki sunfi kowa Zagina,to ai ya wuce tunda Ni mijinki nasan ke ba Haka kike ba,Iya ta Gane,Affa ya San gaskiya to ai shike Nan,yatsana nasa Ina masa Zane a saman kirjinsa nace kenan kaima idan Kai nayiwa Haka da mota haushi na zaka ji?Dariya yayi yace ai idan nine duka zaki ci,sai na farfasa Miki Baki ma sai dai idan Salahu ne zai kwace ki,Dariya nayi tare da Dan bugar kirjinsa kadan da sigar Wasa,ke yarinya ce 17yrs shi yasa idan kika Yi wani abin nake kyaleki nasan kina girma Zaki daina ku dama Yara Haka kuke,Mikewa nayi na zauna a saman katifar nace ai nufinka yarinya ce Ni? Yeah ya furta,Wallahi Ni ba yarinya bace Amma jiya kaji dadinka a jikina zaka ce Ni yarinya ce, Fu’ad yaga da gaske nake Yi fushi nakeyi yace min yarinya,Yace ai Baki girma ba har yanzu yarinya ce karama tunda har yanzu Baki San Dadi ba,Nace nasan Dadi Mana ai girkina Yana Dadi har Santi kakeyi,ganin ban Gane nufinsa ba yace ai ba Wannan Girkin ba ke Baki San Ana Miki shi ba kin girma an Gama,Nace Dan Allah? Yace Da gaske,Nace to Yaya akeyi wa zai min na girma? Tunda kana son Babbar mace to ya kamata na Zama babbar Nima ka daina min gori, Fu’ad yace hmm ai ba gori sai dai kishiya,kishiya akewa wacce Taki girma,Da Sauri nace Lallai girma ya kamani dole Ina akeyi? Ai Allah ne yake sawa a girma Zaka ce wani nayi,Yace ai nine Zan Miki,Murmushi nayi nace ta kwana gidan sauki ba sai na biya ko sisi ba,Yanzu ja min Hanci na ya Kara tsayi sabo da kar nayi kiba ya koma Kalar na Iyata,Dariya Fu’ad ya Shiga Yi yace Amma ke Yar rainin hankali ce,kin Gane Zaki Min ta Yan zamani,Dariya nayi na Gama Gane me yake nufi Ina sani nima na Masa Haka.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13Next page

Leave a Reply

Back to top button