DANGIN RABI HAUSA NOVEL

Ina jikinsa a manne ya jawo wayata Yana kalle kalle,Zai Shiga wata Folder na fisge wayata, Kokawa muka farayi da shi a dole sai ya gani abinda nake boyewa, ya fini karfi Danne Ni yayi na kasa motsi Ina Dariya shima Haka,Cikin Rigata na jefa Wayar,Na gode ya furta rigar baccin ya cire min gaba daya,ya kwace wayar, Bai kalli meke ciki ba albarkatun Kirjina Suka dauke Masa hankali,Murzasu ya Shiga Yi a hankali wani luuuuu na tafi gaba daya,Wayar ya dakko Yana latsawa da hannunsa daya Kuma Yana shafa Boobs Dina,Saman cikinsa na koma tare da Danne shi Ina kokarin fisge wayata Amma na kasa,Yana Bude Folder yaga Bf Wato XXX sun Kai kala goma a ciki,Yace No Wonder kika iya Making love Haka Ashe abinda kike kallo kenan yau Wayar Nan na kwace ta,wacce shegiyar ce ta tura miki? Ya furta a hasale, ransa ya baci yace kina kallon wannan Idan bana kusa fa ya zakiyi idan kina motsa sha'awarki?so kike ki makance? Mene amfanin kallon wannan dabbobin? wannan ai sai jahilai suke kallo,tambayarki nake Yi waye ya tura miki? Ina..Ina na fara....Uhm....zab... Zabba'atu ce kawata ta tura min a makarantar Islamiyya gaf da zanyi aure Tace Wai na koya idan ban iya komai ba baza ka so ni ba,Ni sau daya na taba kallarsu,sai Rannan Dana Dan Bude daya,Kuma tun daga shi sai na biyu Ina Jin Sai Watarana Ina Danne Danne na kunna by Mistake sai Idona ya kasa daukewa a Kansa na kalla, to Ina Jin dai shike Nan sai Hana rantsuwa Laila Tace na kunna Mana Bayan malamin Hadisi ya fita,Daga wannan Ina Jin dai ban sake gani ba sai Ana gobe zaka koreni Kauye Wata Hanna tace itama mu kalla bayan Malam me Akhadri ya fita Muka kalli daya,na karshe a ciki shine Wanda Laila Tace latest ne tace ya kamata na Kura masa Ido,to Ni Dana kunna ma Kawai kallo nayi sau daya na Masa dogon kallo na minti Uku, Fu'ad yace shima dai kin Gama kalla tunda kallo har minti Uku ai minti ukun ne duka,....Ina Ina...ina...nace ae ai da sauri na kalla,Dama yanzu ma Shirin gogewa nakeyi Kuma sai gashi ka gani.
Dan Rashin mutunci da Nuna ba karatun kuke ba sai a Islamiyya an Gama Hadisi,ko Tafsir ko Akhadri sai ku kalla,wannan ya nuna ba karatu kuke Yi ba,kun Gama karatun Addini kin shafe ladanki da zunubi,Uban waye yace bazan so ki ba idan Baki Iya ba? Kin San tun yaushe nake sonki kuwa? Haba shi yasa naga kin Iya Ashe an koya Miki Kallon Zunubi,Ungo goge da hannunki, Kuma wallahi idan na sake ganinki da su Lailan Nan sai kin Gane kurenki kin Fi kowa sanin Halina,Da Sauri na karbi Wayar na goge komai nace gashi Nan na goge,Tsaki Yaja cike da Shagwaba na saki kuka,Yace to tasar min a jiki ko ki fita waje can tsakar gida kiyi kukanki tunda ke baza a Miki fada kiji ba,To ba nace Kayi Hakuri ba na daina shine zaka ja min Tsaki Kai tsaka ne? Dariyarsa ya Danne yace to tashi kiyi waje,nace ai ba gidanku bane Nan gidan Iya ta ne,Kofa ya Bude ya daukeni cak ya ajiyeni a waje tsakar gida ya koma daki tare da kulle kofarsa.
Kururuwar kuka na saki Ina cewa Iya ki dawo za a mallake Miki gida,Watarana Alkali zai dakko yace gidansa ne,Ta window ya leko ya ganni Ina zamana daram,yace ga Dodo Nan zai kamaki gwara ki dawo ciki,Dariya ce ta kamani sai kace Yar yarinya,Yace Ga Zaki Nan Zaki Nan zai cinye ki yarinya,Bai San mutanen Kauye ba komai suke Jin tsoro ba,Yace to Bari na tafi gida yanzu ya Bude Kofar ya fito Kamar gaske,Hannunsa na rike nace sai ka tafi yanzu? Yace me zanyi to kina ta kuka,Na daina nace ai,to muje,kofa na Bude ya fara Shiga nace Ni ta window Zan shigo,Ido ya zaro yace kin fiye rigima da son magana Dan Kinga Window din Kauye a wangale sai kice ta Nan Zaki Shiga,nace ae Ni ta Nan Zan Shiga Kuma ka zuro Hannu ka jawo ni,.
Ta window ya koma tare Miko min hannu na rike ya jawoni shill sai gani ta cikin window ya dauko Ni ciki,a saman katifar ya kwantar Dani tare da kwanciya a samana,wani nauyi naji Ina Nishi da gaske,Chakulkuli na Masa ba shiri ya daga Ni,Yace tunda naga har kallon Film din badala kikeyi to kin Matsu Bari nayi Kawai,Tsoro naji sabo da Sanda naji na Aljani banji da Dadi ba shi yasa naki yarda,Kokawa sosai muka dinga Yi da shi Ina bashi Hakuri amma yaki yarda,Yace Idan ma Zaki hakura Kawai ki hakura sabo da kin nuna abinda kike Nema kenan harda turawa a waya,dama da irin Haka Yan matan zamanin Nan naku suke watsewa,samari da Yan Mata aikinsu kenan Ana motsa shaawa dole a shiga masifa a lalace,Nasan bani da gaskiya tunda na Bari Zabba'atu ta tura min, na Riga na Gama saduda sai yayi yau sabo da ya matsa min sosai,nace idan ka Bari Nan da sati daya sai ayi mene abin Sauri,Lokacin ma munyi missing juna sosai zai fi Dadi, Fu'ad Yana ji yace sai dai ki yiwa wani wayo Amma ba niba,to Wai Kai da kake Babban yaro ma ga class,Ina yarinya Kai da kace babba tafi hankali Kuma kazo yanzu....Baki na ya hade da nasa ya fara tsotsa yana Yi min wani salo Wanda Nima Haka na Rungume Shi muna aikawa juna sakonni masu rikitarwa,Iska Muka ji da guguwa me karfin masifa ta taso Kamar za a jijjige Dakin, Fu'ad aka janye tare da watsar dashi a saman katifar, Da gani mun San Salahu yazo,Shuru Mukayi tare da kwanciya,Cikin sigar Rada nace Salahu ne, Fu'ad ya kada Kai yace shine Kam kinji yanda aka Yi jifa Dani na fasa Yi wannan sai ya kashe Ni,Dariya da murna na Kama yi,matsowa nayi jikinsa na Daura Hannu na a samansa,Hannun Nawa aka dauka tare da cillar shi gefe,Dariya Mukayi Fu'ad ya Dora nasa a ruwan cikina shima hannun muka ga anyi jifa da shi gefe sai da yayi Kara sabo da azaba,Shuru Mukayi dukkan Adduar da tazo bakin mu sai Mun karanta har bacci ya kwashe mu ba tare da Mun sani ba,Makara Mukayi Ranar sai da gari yayi haske ma sannan muka farka Muna manne da juna,Shine ya fara tashi, Sabon Brush ya fita tare da dakkowa a motarsa da toothpaste yazo yayi brush tare Alwala,lokacin Nima Ina tashi Brush nayi tare da Alwala ya jamu Sallah Mukayi tare da Azkhar sannan na fito Zan Mana abincin Kari.
Doyar daya siya Mana jiya ita na soya da kwai,na tafasa ruwan zafi cikin kajin Dana soya jiya na shirya Mana komai tea din ma a cup daya na hada Mana,munaci Muna Hira,Idan nasa Yankar doya a Baki na Rabi sai nasa bakina a saitin nasa shima ya gutsira,Yana min Haka Nima Ina Masa,cike da nishadi muka karya yace,Garin Nan yafi dadi Salahu baya zuwa sosai,Iya ce ta shigo da Sallama ta karbe zancen da cewa ai Karo da Iya ba Dadi,Ni duk wani Iskancin Salahu Aljani Bai Isa yazo gidan nan yayi tasiri ba,sabo da Bani da kyau ba Mutunci na sani ba ubansa Zan ci shi yasa ku ya rainaku a birni,Dariya Iya ta Bamu Fu'ad ya dinga Dariya,yanda Iya tayi magana kamar wani mutum ne, Fu'ad ya gaida Iya Nima Haka,Iya Tace ice ko an ajiye min Nawa? Nace ae Yana kitchen,kun taimakawa kanku da baku Yi Hankalin ajiye min ba da yau sai ka bar gidan Nan,Iya ai ba Ni nayi Girkin ba cewar Fu'ad,Iya Tace matarka ce ai Kaine Kawai, Fu'ad rada min yayi yace kinji Iya Tace kin Zama Ni Nima na Zama ke.
Iya tana tsakar gida tana karyawa Muna daga cikin daki, Iya Tace Dan Nan ya kake Jin labarin Siyasa a bangarenku? Fu'ad shi dai yace suna can suna ta rikici a party nasu,yo kace wani party ai sai Ana biki ake yin party ko,Dariya Mukayi Fu'ad ya ganar da Iya Tace na gane,Ina Nan Ina Neman Women Leader ta mazabar Nan ka tayani da Addua,idan na samu Women Leader na haye, Yan kudin campaign dasu Sabulu,atamfofi da ake rabawa mata duk ta Hannu na zasu shigo,Nima dama nafi so idan zanci Haram naci me yawa ba Yar kadan ba,kaci kadan ga zunubi gwara ma ka zage kaci me yawa,Inda Allah zai kaini Kan dukiyar talakawa ai Haka nake so, Fu'ad yace Iya gwara na halak ai,Iya da jahilcinta Tace yanzu ai hadewa akeyi a gamutsa dukiyar ba a Gane Haram da halak,Kaga Idan na samu Women Leader daga Nan sai na fito takarar kansila,Dariya muka dinga Yi Fu'ad Yana Jin Jahilcin Iya,ya gano akwai Rashin Ilmi dake tattare da Iya Inshaallah sai ya sakata a makarantar yaki da Jahilci,to fa Iya tana zata biyawa yayanta makarantar yaki da Jahilci gashi itama suriki zai biya mata.
Fu'ad dai yace Iya ke da zansa ayi Miki jiniya ki koma birni ki samu Dan Dattijo a aura Miki ko kunu Kya dinga dama Masa Amma kice wani Haram kike nema,Da sauri Iya Tace ai Ni Ita nake Nema gaskiya Idona Idon Haram to fa ta Gama yawo,kudin wani ai ba naka bane,bazan Nemi Nawa ba sai na tsaya sai abinda aka ga dama aka Yi min,Haka kawai kasa na dinga Yi maka biyayyar da banyi Niyya ba,Mijin yata so kake kudi ya rufe min Baki kana bani ai ban Isa na maka ko kallon banza,to bazai yuwu ba na canja shawara jiya da daddare kudina Zan Nema idan Kai min laifi Kuma inci Ubanka la'ada ciki da waje,Amma kana bani kudi kana min komai ai ko Rumaila ka kashe bazan Iya ce maka komai ba ka kashe min zuciya a banza, Fu'ad Yana Dariya Nima Ina cewa Kai Iya,yace ai ko yaushe kimin fada ai kin Zama Iyata Nima,Iya Tace naki to Haka kawai sai Watarana Rumaila ta Tara Yara ka hango wata ka wulakanta min ita ba abinda Zan iya Yi,Sai dai kazo kayi min maganarku ta Yan Boko Iya ta gwada yanda Yan Boko suke magana kin gane i no....i no.....Iya wat( You know...You know....Iya...wait)
Dariya muke ta Yi ba ji ba gani, Fu'ad yace dole in tafi da Iya Abuja in hadata da Umma tayi ta sa Umma Nishadi.
AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????
NA KUDI NE
MASU KARANTAWA BASU BIYA BA,DA ME SATA TAYI POSTING A GP DAN TA BIRGE MEMBERS NATA ALLAH YA ISA.
DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM.
71-75
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
Aida Maman Tasnim
Iya tace Allah ka karawa 'yata kishiya sai nazo na tafi da abata,ka dinga kallonta sosai ba Kalar kishiya bace,nace Iya Ya za ayi da lamarin ubangiji tunda shi yace su Kara aure,Kyaji can da Iyayinki Dan ki birge shi kike fadar haka,Bari yaga kin Tara yara ki gani yanda zai hango wata Kuma karki zo wajena yaji Ubanki Zaki ci, Fu'ad yace Ai Iya mu turawa ne ba Wani Kara aure,Baki Iya ta tabe tare da Furta sai lokaci yayi na gani da Idona,Amma ka kiyayi zuwa wajena kace Allah ya jarabce ka da Kara aure,dama Ku maza Karyarku yawa gareta idan kuka tashi Kara aure,daga budurwar ce ta makale muku kuce kaddara ce,sai kuce taimakonta zakuyi,ko kuce Uwar gida zata taimakawa Aiki yayi Mata yawa, Fu'ad yace Inshaallah Haka baza ta faru ba,Iya Tace ta wuce ta Bayan kunne bazan taba yarda ba ka daina batawa kanka lokaci, Fu'ad Yana Dariya yace Seriously Iya....Iya Tace karka zo Nan ka fada min bakar magana ka Adana turancinka idan ka koma can kayi abinka,Nima dariyar nakeyi nace Iya face the Reality....Iya ta katseni da cewa Kinga ke dake Baki Dade da Shiga makaranta ba Awara duk ta daskare Miki kwakwalwa daga Jin naki turancin ba Dadi yayi Kama da Hausar mu Amma shi Shu'umin naki kamar baturen Ingila,Kai Watarana ka dinga Yi min Ina ji sai na dinga hasko kaina a America Ina Jin dadi na a can ga wasu Dollars Ina baragaza da su,Me yasa Sarauniyar Ingila ta rigani Zama Sarauniyar kamata yayi ace nice Sarauniyar Nan ba ita ba,tayi sauri ta rigani, Fu'ad yace Queen Elizabeth sunanta Iya Yana Dariya,Iya tace tsohuwar banza ita Bata gajiya da kudi ne,Dan Iya shege Rannan a labarai na kalle ta a birni gidan wata harda saka farar sarka Kalar kayanta duk ta tsufa fata tayi yaushi kudi wallahi Basu San Inda zasu je ba,gani Nan Iya Ina ta kiransu Amma basa ji na,Iya kudi yazo kema,Kamar ya kake nufi?gani Iya ai in kin ganni Kinga kudi,a'a Rumaila ce taga kudi ba Ni ba,ita da Kai zaku ci kudinku da yaranku Ni dai Zan ci Arziki,Shi yasa Duk Yarinyar Nan ta lalace da son Dadi Tuwo ma Dana zuba Mata kuka ta Kama yi Wai ba Dadi,Ka daina biye mata irin su Rumaila sai su karya maka jari,Dan karamin jarinka karewa zaiyi a kanta.
Muna ta Hira da Iya muna ta Dariya har lokacin Girkin Rana yayi,Iya ce take aikinta Tace Fu'ad me za a dafa maka? Sai abinda kake so, Fu'ad yace Iya Tuwon shinkafa miyar taushe, muna cikin daki,Kira Iya ta kwala min na fito Tace sai ki shirya kije ki siyo min Maggi shine Kawai Babu a gidan Nan,Iya kina ganin Hadari idan Ruwa ya tare Ni a hanya fa? To ba yaro wa kike so Zan aika?, Fu'ad Yana ji ya fito Yana cewa muje na rakaki, English gown na saka white and green,sama ta matse kasa ta bude Bata da nauyi,Mayafi na yafa irin na Yan gayu, Fu'ad kuwa dama Yanayin wanka kana Nan Kaya ya saka dogon wando pencil Jean Arsh color da rigarsa t-shirt dark Arsh ya Sha kyau,daga baya tafi tsayi Gaban kuma baida tsayi irin ta mawakan turai,fita Mukayi nace da nisa fa sai munyi sauri,Hannu na ya rike muna tafiya a nutse,Sai kallon mu akeyi sabo da gulma wasu har lekowa suke ta katanga, Fu'ad yace gaskiya Yan garin Nan naku munafukai ne,wani Yana cikin shagonsa Amma sai da ya taso ya leko, Fu'ad yace Baby Kinga wani tsohon munafuki har lekowa yake Yi Kai gaskiya munafukai ne,Dariya nayi zaka gaji da kallonsu ai.
Har shagon muka je Maggi kala kala ya Siya Mana me yawan gaske shi ya riko a katuwar Leda baka,muna fitowa aka fara ruwa kamar da bakin kwarya da karfi ya kece,Takawa nayi zanyi gudu yayi saurin rike Rigata tare da dawo Ni bayansa shi Kuma yayi gaba da sauri,Da sauri nazo na kamo Hannusa Wanda babu Leda nayi nayi nasa karfi na tsaida shi Ni na wuce na kasa,Dariya mukeyi ga ruwa Yana Zane mu,Da Dan gudu kadan na wuce shi,ruwa ya rigada ya Zane mu tun daga Nesa yasa Remote din motar ya bude,gidan baya muka shige muna Dariya,Ido ya zuba min Yana Kare min kallo har kunya ta kamani,kallona na dauke daga Kansa na koma kallon window ta glass Ina ganin yanda ruwa yake zuba,Ji nayi ya rungumo Ni ta baya,Ido na lumshe,Mayafin ya zare min a hankali gashi na daya jike yasa Hannu ya warware tumkar ya zubo yaraf Yana Shafawa Hadi da Kissing bayana zuwa wuyana,Luf nayi tare da lumshe ido,Zip din rigata yayi zipping Hannayensa biyu ya zura ta cikin Rigata Yana bin bayana da kiss,Bra dita ya janye ta koma sama daf da wuyana,Lokacin daya daura hannayensa a Albarkatun Kirjina Ajiyar zuciya muka saki a tare, Yana Murzasu cikin salo salo,Wani Dadi ya tafi dani,Muryata tana Dan rawa na gyara kwanciyata a jikinsa a hankali nace kamar kar a daina,Murmushi ya saki yace a Dadi ne da su kullum girma suke karawa ga Laushi,Watarana Suma zanyi idan Ina ganinsu haka sai dai kiga na Fadi na sume,Dariya muka dinga Yi,Ina Jin dadi ya yabeni nace Haba dai wa zai wani Suma akan wannan,Gani Kuma ai sai dai a ga na Fadi Ina Suma,Dariya nayi Ina ta Jin dadi,Nace Ni fa Ina da tambaya a Ina ka iya Harkar nan ne haka? Ko dai a turai ka Danyi budurwa baturiya ka Dan Laguda ta? Dariya yayi yace ke dai kiji dadinki Kawai Kuma ance Miki dole ne ko a film duk gashi Ana Bamu haske,Yaro Dan 15yrs ma yanzu ya San me akeyi,Sai Ni dama kin Dade kina Raina min wayo ban San komai ba,har Habaici kike min a gidanmu,Ai yanzu na yarda ka iya, Juyowa nayi muna facing juna ya hade bakin mu waje daya kamar zai cinye min Baki Haka yake tsotsarsa,Rigata ya zame yaci gaba da murza Boobs Dina Yana tsotsa, Hankalin mu ya gushe Nima gaba daya abinda naga dama nake Masa a sassan jikinsa,sai da muka Dan samu nutsuwa.
Amma dai gabadayanmu a cikin wani yanayi muke Kawai hakura Mukayi sabo da tunawa da Maggi na Iya,Nace Ruwa ya Danyi sauki duk da cewar motar Tasha Tint, Kayan jikinmu da suka jike muka gyara sannan muka fita tare da Shiga gidan Bayan ya kulle motar,Iya tana kitchen Tace Aiken ku bacin Rai ne gaba daya,aikenku Babu huce zuciya,Ina kuka tsaya haka? Fu'ad ya shafa Gashinsa yace Me kantin ne baya Nan sai da ruwa ya Dan tsagaita ya zo ya Bamu,sai kuje ku cire kayanku ku shanya ku canja wasu ko mura ta kamaku sai dai naji Kuna tari ba ruwana,ke Kuma Rumaila sai ki karbi dankunnen naki ki maida kunnen naki ko? Sai lokacin na shafa kunne na naji ba dankunne a kunne daya, Fu'ad na kalla sai na hango Dankunnen a jikin rigarsa ya makale a kirjinsa shima Bai sani ba,Kunya ce ta kamani sosai,Dakin Iya na fada na dukunkune fuskata da pillow na Iya,shima Fu'ad sai da yaje cire kayansa yaga dankunnen,Kunya ta kamashi yaki fitowa daga daki ya kwanta yayi baccin karya,shi wlh ya Matsu Iya ta koma gidan Yayanta Haruna,Shi dai Yana Jin kunyar Iya Amma Kuma gidan akwai Dadi,ga Aljani baya zuwa sosai.
Umma kuwa tunda Fu'ad yace ya tafi wajen Rumaila suka Yi waya yace ai bazai kwana ba,Karo na biyu yace Mata ya wuce Kano Meeting sai Nan da kwana biyu zai dawo,Umma Bata San karya yayi Mata ba sabo da dole sai ta hanashi kwana shi yasa yace ai shi Yana Kano ma,Abbi kuwa Wani malami abokinsa ya hadashi da shi yace zai Iya yiwa Fadila magani,Abbi yace Malam to ya aikin yake? Malamin yace ai cikin dare Zan na kwana Ina Yi har na kwana bakwai Amma sai an kashe kudi,sabo da akwai wani turare Aljani za a tura can kasar Chech Republic a can za a siyo turaren Kuma gaskiya sai an kashe Dubu dari biyar,Abbi Yana ji ya Gane Dan damfara ne,sai yace to Bari zanyi shawara sai na dawo da kudin,malamin karya sai murna yakeyi banza ta Fadi,Abbi tunda ya fece ba a sake ganinsa ba.
Wani malami kuwa Nan ma Abbi aka tura can wani Kauye a kano,Shima yace Babban Aiki ne Alhaji Bakin Aljani ne a jikin Yarinyar Nan,dole sai kun dauki mataki idan ba Haka ba daf yake da nakasa Danku Mijin yarinyar,shi yanzu Aiki da kuke gani sai da kudi Matukar Ana son biyan bukata,sabo da maganin a makabarta za a binne,tunda Abbi yaji Haka Nan ma yace a bashi lokaci zai dawo, ya gudu abinsa.
Na Uku Kuma da Umma suka je Bayan sunyi bayanin komai,sai malamin ya kalli Umma yace Amma kina da kishiyoyi ko? Umma Tace ae,yace Ashsha duniya Ina Zaki damu ai wannan kishiyar a cikinsu Guda daya ce tayi mata asiri,Kuma ta jikin danki aka tura Aljanin ya sauka a Kan Yarinyar,Umma ta gallawa Malam Harara Tace to tun yarinya Bata San gidanmu ba take da aljanunta,Amma ai Basu tashi ba sai da tazo gidanku,Umma Tace gaskiya baza ka sa min zargin kowa a Raina ba,mu dai Kawai maganin Aljanu muka zo Nema ba neman ya akayi suka shige ta ba,Abbi yace Zaka hada min rigima a gidana dama ance irinku ke hada makwafta,Mata da Miji,Dangin miji,Yan Uwa duk kune kuke hada fada a tsakanin Alumma,Wanda Basu da hankali sai su yarda da Karyarku,Malam ya rike Baki yace nine makaryacin? Abbi yace to da mene?Umma Tace tashi mu tafi wannan ba malamin Allah bane,Malam ya nuna Umma da yatsa yace Zaki gani sai na sa Mijin naki ya sakeki,Ai ba Kaine Allah ba cewar Umma,Abbi yace karya kake Malam ya nuna Umma yace wannan Rayuwata ce gaba daya,Aurenta ma me tsada ne,Har Sudan na tsallaka na zabo ta aka dakko Amarya a jirgi me tsada ce me daraja,Ba irin matakar bace ta ladan noma auren Hadi,na tabbata Sanda ka auri matarka baka San ma kalarta ba aka daura maka aure da ita,Ni kuwa sai Dana zaba na darje,Malam sai yaji Abbi kamar yasan Sanda aka Masa aure,lokacin Yana karatun Allo a Sokoto sai kiransa akayi a gida Yana zuwa akace an Masa aure Kuma dole Haka ya hakura gashi har sun Tara Yara,Malam ya nuna Abbi da yatsa yace kaima boka ne na gano ka,idan ba boka ba ya akayi kasan ta yanda aka min aure? Abbi ya rike Hannun Umma yace muje,suka bar Malam Yana ta masifa,Har yanzu ba son matarsa yake ba Kawai Yana Zama da ita sabo da Iyayensa da Kuma Yaran da suka Tara,Nan take Malam yace wallahi Nima sai nayi auren so na zabo dalleliya.
Da kyar Su Abbi suka samu wani malami ba Dan tsubbu ba Addua Kawai yakeyi a man Zaitun Ana bawa mutum Yana lasa Yana shafe jikinsa har ya Kare sannan yace kudin aikinsa Dubu saba'in ne idan mutum Yana so ya biya a sa Masa Rana yazo ya karbi maganin,Nan take Abbi ya biya kudin,Yace wani satin a dawo a karba ya rubuta Sunan Rumaila a takarda sabo da gudun mantuwa,Kuma shi baida Almajirai Dan Ahlul Sunna ne Islamiyya ce da shi a Nan yake koyarwa,babu shirka babu Bidi'a,Abbi ya dawo ya bawa Umma labari yace yanzu Naga Malam na kirki Har wa'azi yake Yi Kuma Yana koyarwa a makaranta ta Sunna,Wancen mutanen duk ba malamai bane,Malam me wa'azantarwa da koyarwa shine malamin gaskiya Wanda zai ce Allah da manzo ba Malam na soro ba Wanda aikinsa damfara da shirka ga hadin fada a tsakanin Alumma,Umma Tace ai yafi Amma duk me yarda da Maganar malami Dan tsubbu to zuciyarsa rufaffiya ce bazai Gane ba Kuma bashi da rabo.
Momy Da Mama zaune suke suna cewa wannan munafukar Ina suke zuwa ne da Abbin su Fadila?Mama Tace su suka sani Idan tayi tsami zamuji,Amma su Khaleesat sunce zuwansu gidan Fu'ad sau biyu Amma gidan a kulle sai Mai gadi da me kula da Compound,Amma da suka tambayi me Gadi Ina masu gidan Suma munafukan sai cewa sukayi Wai sun tafi Lagos Honey Moon,Momy Tace Wai su masu Aiki na Amana baza su tonawa Ogan su asiri ba,duk sai sunci Ubansu da kaina zanje gidan Anjima,Mama Tace muje Kai tare,5pm suka shirya Mama itace ke Driving har gidan Fu'ad suka je ko motar Basu shigar ciki ba a waje suka Yi parking ,suna kwankwasawa me Gadi ya taso tare da lekowa ta Yar wata kafa a jikin gate din Wanda dama anyi ta Dan ganin waye yazo,Ta ciki Yace basa Nan sun tafi Lagos,Momy ta galla Masa Harara Tace Kai karka Raina Mana hankali idan ma zaka fada Mana gaskiya ka fada kudi zamu biyaka,Me gadi yace Hajiya baza ki Iya biyana kudin da Oga ke bani ba,Kuma sunce sun tafi Lagos sai nayi Miki karya,gwara ku tafi sabo da Ina da bindiga ta sai na dakko ta na fasa muku kafafu,Momy Tace da kuwa ka Kare rayuwarka a fursuna,to sai ki hauro katanga ki bude gidan mu gani,Mama Tace muje zamu dawo Next time sai kaci Ubanka,Me gadi ya rufe Yar kafarsa ya koma ciki abinsa ya barsu Nan suka gaji tare da tafiya.
Sai da Iya ta Gama Yi Mana Tuwon shinkafa miyar taushe Tasha nama sannan na daukar Mana,dama tunda yazo har Iya ruwan Roba muke Sha,Iya tana Sha Tace Typhoid Karyarki ta kare,sai dai na dauka a Salat Amma ta hanyar ruwa kuwa na Gama da ke,Iya taji Dadi suna ta cin dadinsu tunda Fu'ad yazo shi yasa Bata so ya tafi,shima wani dadin garin yake ji,Muna cin Abinci Wayarsa tayi Kara,Umma ce ke kiransa ,kin dagawa yayi har ta Kira sau biyu Bai daga ba,Nace ka daga Mana yace sai Mun Gama ci sannan Zan kirata,Da Hunnu muka ci Tuwon mu yace tsotse min yatsu na,Daya Bayan daya na tsotse yatsunsa tas,Nima ya tsotse min Nawa tas,Fitowa Mukayi tare da wanke Hannu da baki,Mukayi Alwala yaje masallaci,Ni kuwa da Iya munyi Sallah a gida na gyara dakinmu Dana Iya har tsakar Gidan,Ina wanke wanke Fu'ad ya dawo ya tayani Yana min dauraya,Sai da muka Gama sannan ya Kira Umma,Bayan sun gaisa yace Iya...da Sauri yace au Umma,Umma Tace Iya kuma? Nice Iya yau Kuma? Sai kace Wanda ka Dade a gidan Su Rumaila ka rike sunan Iya sosai har mantawa kakeyi kana kirana da Iya Kai ga me suruka ko,Dariya Fu'ad yayi yace ba Haka bane Umma, kinji shuru ko Meeting ne ya rike Ni sai yanzu na fito,Umma Tace ai nayi tunanin Haka,gobe zaka dawo ko? Fu'ad yace Aikin ne Umma yayi yawa da kyar ne Idan Zan dawo goben ma sai dai ko jibi ko Kuma Nan da kwana Uku Ma,Umma Tace ai kafin ka dawo an karbo maganin Rumaila idan ka dawo sai kaje ka Kai Mata tayi amfani da shi mu gani ko za a Dace, Fu'ad Yana Murna yace to Inshaallah za a Dace Iya...Au sorry Umma zance,Umma ta girgiza Kai Tace zaka zo ka sameni.
Yamma na Yi yace zai tafi Iya Tace Sam bazai tafi ba sai gobe dama shi ba Niyyar tafiya yayi ba shi yasa yace to Allah ya kaimu goben,Iya Tace goben ma sai yamma yace Inshaallah,sai murna yakeyi,Yau ma Haka Mukayi bacci makale da juna Aljani Bai zo ba,Lokacin tafiyar Fu'ad yayi Amma sai ya kwanta yace Kansa ne ke ciwo,Iya duk ta gigice tana Sannu kaji, tafiyar Nan ka fasa ta sai kaji sauki, Fu'ad ya kwanta yayi wani ranga ranga kace mutuwa zaiyi har da kuka na,Iya Tace Bari a samo maka Yar Fura kasha naga tun safe ka kasa cin komai,dama Fu'ad Yunwa yake ji Dan kar ace cutar ba me zafi bace sai yaki cin komai,Iya tana jikin Kofa Tace furar za a kawo maka ko ayi maka kunun gyada,Ko Kuma Taliya da Miya za a kawo maka? Fu'ad yayi wani Ranga Ranga da kyar yake magana kasa Kasa yace a hada duka Ukun,ba Iya ba har Ni Rumaila sai da Mukayi mamaki,maralafiya Amma duk zaici Abu Haka,Iya tunaninta Bata ji dai dai ba Tace me kace? Ya sake cewa a hada duka Ukun a hankali Yana nishi.
Masu Sharhi a ci gaba Dan Allah
Ina godiya Kuma.
AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????
NA KUDI NE
DUK WACCE TA CI AMANA TA FITAR DA NOVEL DIN NAN MUSAMMAN MASU TURAWA A GPS DAN A BIRGE FANS BAZAN YAFE BA.
DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM
76-80
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Mmn Saddeeq
Nafee
Iya tace gaskiya yau babu tafiya jiki yayi zafi da yawa, Dan Nan ko ruwan garin Nan da kake wanka Bai karbeka ba?Fu'ad yace ae Ina Jin da shi dinma,Iya Tace Bari to a samo maka magani,Fu'ad yace nasha dazu ai zaiyi sauki Iya,Iya Tace to Bari na hada maka Furar sai a kawo ke Rumaila ki taimaka Masa ya canja kayan jikinsa sunyi nauyi wannan uban Jus (Jean) dake jikinsa kafin mutum ya cire ai yayi fitsari a wandonsa,Kinga Idan Sallah zaiyi kafin ma yayi Alwala an Idar da Sallah da wannan wandon nasa, Yana ji Yana ta Dariya a ransa,Iya tana tafiya na karasa saman katifar Ina tattaba wuyansa da Bayan Hannu na nace naji ba zafi? Yana numfarfashi yace ai...aini Haka nake zazzabi na jikina baya zafi Watarana ma sanyi Zaki ji,Doctor Dina yace zaman da nayi ne a turai shi yasa,Kuma abinci ma Ina Iya ci sabo da Albarkacin turai na samota a cikin jinina,Ni ban taba Shiga ko jirgi ba nace Allah ya taimakeka,Kayan na Taya shi cirewa yasa jallabiya fara,Harda cewa na Miko Masa turarensa,na dakko Masa tare da fesa Masa wani dadin kamshi abinka da Abu me tsada,Rufe Kofar ya Furta,naje na rufe ta yace sa key,na saka Key na dawo yace to kwanta haka na kwanta a gabansa,Kansa ya daura a dogin wuyana Yana sinsinar kamshi na,gashi na ya shafa yace yau an wanke min gashin Nan kuwa? Nace ae ban sharce shi sosai bane baka da lafiya shi yasa,yace min cumb,Mamaki ya kamani wannan wacce rashin lafiya ce Haka,Na Miko Masa Cumb ,ya wani Mike da kyar kamar zai Fadi har Ina rikeshi Ina cewa Karfa ka Fadi a hakura da taje gashin Nan zanyi da kaina,No Ni Namiji ne ya kamata na dinga yin kokari a Abu Zan Iya,Can muka matsa jikin Miro ya zage tare da taje min gashin kaina Shar,ya shafa min Mai me kamshi,jana yayi muka sake Kwanciya ya juyo Dani Muna kallon juna,Nace harka Dan Rame kuwa na Furta a hankali,a ransa yace kaji karyar Mata,dama Mata Haka sukeyi Haka Kawai sai ma idan suka ga Dan uwanka sai suce ya fika kyau,ko kana cewa baka da lfy sai suce shi yasa naga ka rame aikin su kenan kakale kakale da sa Ido.
Hancinsa na Danja kadan nace Hancin naka Ina sonshi da yawa ko Kai ka zanawa kanka baza kayi kamar wannan ba,yace ke kuma naki fa?fari nayi da Ido,yace Dan Kara Yi na gani,Dariya nayi Ina Jin kunya na sake Yi yace kin ci kyautar sarkar Gold nayi tunanin Wasa yake yi nayi Dariya kawai tare da yin Wani Wal Wal da idanuwa na yace kin cinye harda dankunnenta,gashin girarsa na shafa me yawa,Ina ta Masa tabe tabe a fuska yace na fara Jin Dan sauki, Alhmdllh na furta,Rungumeni yayi sosai a jikinsa bacci ya fara kwashe Ni Iya ta Kira Ni,Zan tashi ya sake makalkaleni Yana wani Shagwaba harda cewa karki tashi jikinki Dadi,Nace Iya ce fa ke Kira kasan Halinta ba ruwana,da sauri yace tashi ki tafi kar Iya tace sai na bar gidan Nan,Kofa na Bude na fito naje kitchen Tace gashi Nan ki Kai masa,Ni banga kina chasa kwalliya ba Rumaila Haka akeyi? Iya Bata San Fu'ad ko nayi kwalliyar ba Indai zamu kwanta sai ya cire min kayan idan Zan fito ne Kawai nake maida kayan jikina,nace Iya ko banyi kwalliya ba ai Ina da kyau,ke ki kiyayi maza wallahi ba ruwansu da kyanwunki Kawai ki Zama Me Maggi da gishiri har da Onga,Ashe Iya ba kwalliyar Kaya take nufi ba gyara jiki na matan aure,Nace to Iya ai Ina Sha,Ni dai Ina gaya Miki karki Bari ki warke bakya cikin shiri,Abincin na dauka na tafi Dakinmu,Ko da na ajiye a katon Tire nace ga Abincin yace sai dai ki bani bana Jin karfi,Sai da na fara bashi taliyarsa Yana ta ci muka ji sallamar su Saude,Iya ce ta tare su Tace a Miko ishirin ishirin su Uku ne Suka bawa Iya Naira Sittin,Iya Tace ki zauna can gefe sai sun fito sai ku kalle su,Kamar Wanda suka je gidan lalle da Sallah Haka Suka zauna Saude Ana ta tauna chewgum Ana kas kas,Hajara Itama Haka Ashe Har da Rabi ta dawo daga birni jiya Kuma Gulma tazo daukarwa Su Momy sune Suka turo ta tazo ta gani Ina gida ko an Kore ni,sai akace ai Angon ma yau kwanansa Uku a kauyen shine tazo ganin Zahiri.
Iya kuwa Shiryawa tayi Tace na tafi gidan Suna daga can Zan wuce taron siyasa sai dare Zan dawo Amma daga can gidan Kawunki Haruna Zan wuce na kwana sai Kuma gobe idan Allah ya kaimu, Fu'ad harda cewa Iya a dawo lafiya ki gaida kawun Yana ta murna a ransa,Iya tana tafiya yace je ki kulle Mana gidan Nan,Ina fitowa naga su Rabi a zaune suna ta surutu,nace au kune dama kuka zo? Saude Tace muka biya kudi dai gida idan za a shugo Dan son abin duniya sai an biya Ishirin, Fu'ad ne ya fito yaga su Rabi Kamar yaga Kashi ko kallon su baiyi ba yazo ya daukeni cak tare da Saba Ni a kafadarsa,nace Sweety ga mutane fa yace matata ce fa Ni Nace su zo,Su Rabi ya kalla tunda yazo garin ko Kofar gidan su Rabi Bai taka ba,Suka gaida shi,lfy Kawai yace sannan yace idan kun Gama zamu rufe gida,Tsoron Fu'ad da kwarjininsa yasa su Saude suka Mike tare da ficewa sum sum,suna fita Saude Tace a Dirka mata ciki,a shekara biyu ta Haifo Yara Uku suka gudu, Fu'ad yace lallai Yaran Nan Allah ya kawo su Gidanmu tun daga gate Zan sa a maido su Kauye zasu ci ubansu,Allah yasa naga Rabi a gidan Abbi zata ga yanda Zan koreta,kamar Ni su fada min magana wannan Sauden me kafa Kamar tsinken Tsintsiya sai naci Ubanta tunda Bata da kunya,Ni tafiya ma zanyi wannan Yan kauyen naku jahilai wlh.
Dariya ya dinga bani yanda yake ta faman masifa yace Iya ce Kawai wayayya,Iya tafi Yan Birni ma wayewa,Affa Kuma fa? Yace ai yanzu Affa baya layin mutane bare ayi lissafin.....bakinsa na rufe masa da sauri nace Kai Affan nawa? Shine fa ya Haife ni,Ni Ina son Abina,akansa zamu Bata wallahi,Hakuri ya bani ya Gane yayi subutar Baki,Fushi nayi na kwace jikina Zan tafi ya riko Ni da Sauri yace I'm sorry, Hawaye ne ya shararo min,Yace cikin sigar lallashi kiyi Hakuri kuskure nayi bazan sake ba, Hawaye na ya dinga lashewa Daya Bayan daya,Yana ta lallashi na,nace na hakura ai ya wuce,Yace to Smile for me,nayi murmushi yace Dan kadan kika Yi ai na sake bangale Baki yace to na yarda kin hakura,nace sai munje ka gaishe shi yau ma, Fu'ad yace ba komai ko Baki fada ba ai Affa ya cancanci gaisuwata kullum,ai Affa shima wayayye ne ga fara'a ya fara Yabon Affa Dan naji dadi,yace ai duk kauyen Nan Bamu da kamar Affa,nace to waye ma ya Isa ya Kai Affa matsayi a garin Nan,Yana ta min wayo Dan na hakura Ni ban Gane ba sai murna nakeyi Ina Kara zuzuta Affana.
Kallo na yayi yace Baby Ina tausayinki kin shiga jarabawa kala kala Amma Baki da zuciyar fushi da wata ce yanda take Laulayin Nan da kika Yi da bakin ciki bazai Bari ma ta iya komai ba a duniya,nace ai Ni ba komai ke shiga zuciyata ba ya dameni,Yace kice Kawai Idan Zan Kara aure bani da matsala? Dukansa nayi a kirji cikin Wasa nace Wai Ina cutarka ne? Yace dauriya Kawai nake Yi Amma Ina jinta a jikina kadan kadan,Tsabar samun sake yau a tsakar gida Mukayi wanka, Fu'ad yace wannan gidan akwai Albarka Salahu tsoron Iya yake ji,da acan ne ko Hannunki ban Isa na taba ba, nice na shafa Masa Mai sama sama na saka Masa wata arniyar shaddarsa Sky blue yayi kyau dinkin dai dai shi,hularsa Kalar kayan ya saka irin na matasan zamani an wani coka ta,sumarsa me uban yawa ta baya,Kai ba karamin kyau yayi ba,Nima na shirya na sa wata doguwar rigar material me tsada cikin na Lefe na,zanyi kwalliya ya kwace kayan yace powder ma ta Isa,Nace lipgloss din fa? Da Kansa yace kawo na shafa Miki kadan,Haka ya Dan zizara min kadan Wai kar maza su gani su yaba.
Yawon mu Muka fice ta cikin gonakin Mutane muke bi gaba daya garin Kore Shar gwanin birgewa,Ta Kan Yar hanyar da mutane ke wucewa muka bi muna tafiya dake Yamma ce ba mutane a gonakin,Hannu na ya rike muna tafiya muna hira,Rikeni yayi Muna tafiya muka tsaya,Hannayensa ya ware tare da furta Ayi Mana muma,Mu Kashi muka Miki a gado da baza ki Mana ba,Dariya na kyalkyale da ita sabo da na tuna farkon zuwan mu gidansu,Nace Ashe kaji me nace Amma ka share mu Kamar baka San Ina Yi ba,yace har tarihin pics dinki ne Dani sabo da kinfi kowa chaske gayu,Dariya nakeyi kamar ba gobe sabo da nasan irin Haukar da Mukayi,Yace gayun Habuja,Abujar ma sai dai kuce Habuja,Tunda kika zo gidan Nan kin fiye takura min sai da na soki ta dole,Dariya nayi na rike kugu Ina kallonsa,Ina ta fama da zuciya ta Akan lallai karta so ki Amma Ina,Sanda nace ban shirya aurenki Abbi yace ya Bawa Islam ke a lokacin Hada Kaya na nayi na koma Lagos,ciwon so yasa ko kwana daya banyi ba na dawo,nace mu muka San kayi wani yaji ma ka bar gida,yace ko Umma Bata sani ba,kar kuma mu koma gida ki fadawa Umma Watarana na San Halinki da shegen surutu,Hoto na ya nuna kwalliyar mu ta Fulani har da Radio a rataye ga Dan glass Dina irin na yara Baki na kwama a fuskata, Tsalle nakeyi sai ya goge yace ai Baki Isa ba Yaran mu Zan ajiyewa suga mamansu ranar da muka taba fara haduwa,Har pics Dina Ina zaune a palon Nene na saki Baki da Ido Ina kallon TV,Duk ban San ya dauka ba,Wai yaushe ka dauka?yace Islam ne yake ta daukanki Dana gani a wayarsa na tura a wayata na goge na wayarsa Baki daya,Wani Hoto na ya nuna min Ina Exercise shima na famfara da gudu,Kukan Shagwaba na saki nace Allah sai ka goge,Hannun sa ya daga sama nayi nayi na kwace Amma na kasa,nace muje to tunda baza ka goge ba,Tafiya muka ci gaba da Yi sai Hotuna yake daukan mu,Harda bani Wayar na Masa shi daya,Nima yayi min kala kala,nace Ni hoton Yan karya zaka min a motarka Ina tukawa Ina bin waka yanda Naga anayi Ana sawa a Instagram,Yace Amma da Mayafi Zaki Yi nace na hajiyoyi zaka min.
Komawa muka Yi muka Shiga motar nice ke Dan tukawa a tsorace sabo da ban wani Iya ba,Kida ya kunna na zabi ta Hausa wacce nasan na Iya, a wajen yayi Downloading wakar ya kunna min ita ta Garzali Miko (So Halitta ne)
Nayi daurin manyan Hajiyoyi ture kaga tsiya harda saka Glass din Fu'ad me tsada yayi min masifar kyau Yana ta Dariya nace ka daina dariyar Nan kayi min Video Kuma ka tabbata nayi kyau,Yace Kin shirya,Yes na Furta,Yace action...na wani fuske Ina ta tuka mota da kyar Ina bin wakar har wani nunawa nakeyi da Hannu Ina gwadawa kamar ana shooting film,Yayi aka gama,yace saura mu biyu ,ya canja wakar turanci Yana bi Ni Kuma Ina Driving Yana Mana har wani Yar rawa nakeyi Ina tuki,Muka sake pics,Ya tura min Nima a wayata,Sannan yace muje garin Yan uwanki duk Inda Iya tayi aure na San Yan Uwanki,Nace ka Bari sai gobe,ai gobe Zan tafi,no idan muka je sai mu koma Jigawa mu kwana a Hotel da safe sai ka ajiyeni a gida ka wuce abinka ko? Fu'ad yaji za a sake kwana a Hotel yace Masha'Allah harda wani kalkala yayi,Dariya nayi nace Lallai shayi ya ratsa ka wannan Irin fidda tajweed Haka,Hannu ya Mika min muka tafa.
Iya kuwa Tana gidan Suna Yamma tana Yi Tace ke mejego Zan tafi taron Siyasa Allah ya raya,Wata cikin Yan suna Iya ta taba auren mijinta har an rabu ma Mata basa hakura da kishi,gulmar Iya tayi ita da wata Baki ta tabe Tace a Haka dai za a Kare a neman kudi son abin duniya, Dan Abin kunya surukinta yazo ta bar musu gidanta sabo da Yana da kudi ko kunya Babu Yara suna ta tambadewa a gabanta,Ni Wallahi na tsani matar Nan gaba daya haushi take bani yanzu kaga Iyayi yarta ta auri me kudi sai yashe shi sukeyi komai shi yake musu,Karaf a kunnen Iya.
Iya Tace to Algunguma Ina jinki,Mene abin Jin haushi na idan kudin Dadi ne ke kiyi Mana ko kema yarki Mariya ta auri me kudin mana,Ni ban Hana ki Zama Mista miliniya ba a garin nan (Mrs Millionaire),ko na Hana kiyi kudi? duk bakin cikin tanda sai munci waina,Kuma kune jahilai bani da lokacin ku,kwarto yar tawa ta kawo ko dadironta ne? Halak malak mijinta ne babu Wani tantama,tsarkakarken Aure ne, yaro me tsarki Rumsilata me tsarki aka daura Aure tsarkakarke.
Matar tayi mukus tasan Halin Iya, Iya Tace ke auren yarki da akayi ba ingantacce bane sabo da lilamin Kauye ne yayi hudubar Auren bakinsa dagajaja da goro ko fatiharsa Bata Inganta ba,ita kuwa 'yata tsarkakakkun malamai ne Suka Daura shi,kace Balarabe ne sabo da Ilimin Addini, ke kuwa Auren Yar Taki Haka muka ji Ana daura Aure,Kun Bamu mun karba,Kun Bamu mun karba ita ake ta maimaitawa har sau Uku sannan Ana cewa Fatiha da Kursiyyu,An bada Sadaki dubu Bakwai da dari biyar Kamar kudin Yar budurwar Akuya ta kiwo,Hassada a kanku zata Kare,kuma Surikina shima Dana ne su sakata su Wala,kema idan kin koma gidan mijinki Dan Iska fakirin banza ki baje ku kwashi soyayya,ko na hanaki kiyiwa mijinki kema? Wannan jaririn da yake Hannunki uban me kikayi kika haife shi Algunguma ke Kuma a bokiyar gulmar kema a gidanki Mijinki baya murkushe ki? Kinibabba an kwantar da Yara a Palo suna yin bacci Zaki zare jiki ki fada dakin Miji aje Ana fyarfyadiyar Dadi shegiya me suffar Yan bori,Iya ta dinga masifa da kyar aka Bata Hakuri ta tafi matan Suka Yi mukus sabo da akwai kunya a kamaka kana gulmar mutum
Mejego Tace gaskiya baku kyauta ba kune baku da gaskiya Kuma kun San Halin Iya ba kyaleku zata Yi ba,Ina ruwanku da harkarsu,kishiyar Iya a da Tace jarababba ai ban San zata ji ba,na manta kunnenta kamar na miciji Haka yake.
Mu kuwa sai dare Muka je wajen Affa a wajen suyarsa Yana ta Yi,Gaida shi Mukayi yace to Yan bana bakwai daga Ina Haka fatan dai ba kyauta kuka zo na baku suya ta ba,Affa Tarwadar zaka bani,Daurin zaninsa ya gyara a kirjinsa saman Riga t-shirt,tsohuwar Rigata ce Dana taba mantata a gidan Affa sai gata yau a jikinsa duk ta jeme,Ni tausayin Abbi ma nake ji wannan sai Addua,yace ke uban me kike gani a jikina? Cire min shi ya Furta Yana gyara daurin zaninsa tare da bankaro min kirjinsa,Nace Affa Wai mu kuwa me muka yiwa Allah na laifi Haka ya jarrabce mu,Dan Ubanki Yi sabo a daina Yi Mana ruwan sama,maza kici gaba da sabo Dan Iskanci maimakon ki godewa Allah yayi Mana Baiwa gani Ina sana'a ta ci gaba kudi nake Tarawa Amma kina wani cewa kaddara,Abin farin ciki ya samu kice kaddara Dan Gyatimar Taki Iya ko bakin ciki kike min ne,Baki na turo nace Ni Wallahi ka daina abin Nan abin kunya ne,Affa ya rike Haba sannan yace Ayyiriri nanaye Ashe kina da Aiki,nace Affa Kawayena da surikinka a gabansu fa Affa kake Haka yace ki fadawa Surikin Nawa da kawayen naki anjima da dare suzo muyi gada da Wasan Buya buya,Nace Affa Surikin naka? Yace ae ya kalli Fu'ad yace kai taho muyi Tafa tafa,Allah baza mu sake zuwa gaishe ka ba na Furta,yace har Mahdi ya bayyana kar kuzo ko ance Neman ku nakeyi, Fu'ad ya kalla yace Kai mene kayi min wani kerere Haka a kaina ku tafi ku bani waje, Fu'ad ya juya shi Dariya ma Affan ke bashi,a ransa yace maybe ciwon hauka ne zai shige shi ta Haka.
Ko da muka koma gida Fu'ad yaga na Dan Shiga damuwa,Sai ya hada Mana game wayarsa da wayata yayi joining,Tabarma ya shimfida Mana a gindin Bishiyar gidanmu katuwa,Fresh Air tana ratsa mu nayi matashi da cinyarsa Yana Zaune Ni Ina kwance muna ta game sai na ware Muna ta nishadi,sai cinye Ni yake Yi ban Iya ba,Shagwaba na saki Ina bubbuga kafafu daga kwance nace Allah wayo kake min na daina,Kwanciya yayi Yana dariya na haye saman cikinsa Ina tsalle,Yace Zaki karasa Ni kin fiye Wasa Kamar wani Yar biri,Tashi ki dafa min Indomie Yunwa nake ji,Sharp sharp na dafa Masa Indomie da kwai dafaffe Guda biyar mu biyu Muka ci tayi dadi sosai.
Bayan ya dawo daga masallaci yayi Sallar Isha yace Zan fita majalisa nayi Abokai a garin Nan,ban so ya fita ba sabo da Ni nafi so Muna tare,Yana fita na kulle gidan nace idan ka dawo Ka Kwankwasa,Yace to ya tafi.
Fu'ad Bai San Su Jauro bane tsofaffin samarin Rumaila ne gaba daya a majalisar,Jauro anzo daga Lagos an Zama Dan Sanda,dabara yayi kudin da yake samu a can ya shiga makaranta yayi Yar Diploma dinsa Allah ya taimake shi ya samu Aiki.
Sauran Kuma duk cirani suke zuwa sun Dan waye sunfi Wanda basa fita a garin,wannan majalisar itace ta manyan Yaran garin samari masu tashe, Fu'ad ya zauna a cikinsu bayan ya Basu Hannu sun gaisa,wani aciki Iro yace Oga kafa jefa ka cafke,Rumaila Sarkin kyau da Yanga Kaine ka same ta,Jauro yace Kai Kamar saukar Aradu Haka naji Dana ji an Mata aure har na fara Tara kudin lefe,Sai da nayi sati Ina kuka, Allah na tuba Iya ta Sha zagi a wajena nayi tunanin Iya ce ta Mata aure da me kudi Ashe sai Naga Handsome ne Irinka,Iro yace samari da dama sunga Iftila'i a garin nan,Gashi tayi aure ta bar kawayenta Basu Yi ba,Jauro yace ai na tsani Rabin Nan Bata da hankali ko kadan da Yar Iskar Sauden Nan me Kama da Agwagwa, Fu'ad yaji wani kishi ya soke shi Ana ta Yabon matarsa,su Kuma mutan Kauye ba hankali,Wani Sabo yace Gaskiya Oga ka Dace Murmushin Rumaila Kawai ya Isa kaji kanka Yana wani juyawa,Ibrahim yace tafiyarta Kawai Jauro tafi birgeni,da Sauri Fu'ad ya kalli Jauro ransa a bace ya karewa Jauro kallo Dan matashi kyakyawa Caras dashi duk da Bai Kama ko kafar Fu'ad a kyau ba Amma shi Fu'ad yaga Jauro fa yayi shima Dan matashin Fulani,Yace Kaine Jauro me Zama a Lagos,Jauro ya washe Baki yace Ashe ka San labari na nine Wanda Muka taba zuba soyayya da Rumaila a da,Kai Rumaila ta so ni da yawa Amma ba Rabo na bace,Allah baiyi ba,mun tsula soyayya,ga iya kalamai zafafa ga abin Dariya Man kafa Dace cewar Jauro har da dafa kafadar Fu'ad.
Fu'ad yaji kamar ana zuba Masa garwashin wuta a zuciyarsa,a hasale yace to Ina ruwanku da matar wani yanzu da zaku yabe ta? Iro yace abin kaji Dadi ne ai mu a garin Nan idan aka ji a majalisar Nan tamu mun yabi matar wani to fa ta Kai mace, Fu'ad yace wannan majalisar tsinanniya ce Allah ya tsine Mata ya tsinewa masu yaban matan wasu,majalisar Yan Wutar Jahannama ce,Kuma Allah ya Isa kallon matata da kukayi har kuka yabe ta, jahilai marasa Ilimi Fuck you all ya Furta ya tashi a fusace ya tafi,Jauro yace Kai kazo har garinmu ka zage mu,Ku dauki mataki a kaina idan zaku Iya Nonsense cewar Fu'ad.
Ji nayi Ana buga gida Kamar za a jijjige Kofar,Da tsoro nace waye? Naji Muryarsa a fusace yace Dalla malama ki Bude kofa,Tsoro ya bani na Bude a hankali ya hada Dani yayi tafiyar ruwa dani saura kadan na Fadi ya rike Ni da Sauri,Yace gobe ki shirya tafiya zamuyi gida,nace Akan me Umma Tace a Bari sai na warke,yace Umma ce take aurenki? Wannan jahilan kauyen naku suna ta kallonki harda wannan Dan Iskan Jauro,Sai yanzu na fahimta Ashe kishi ne ya Koro shi,Nace kace abokanka ne to ma Ina ruwanka da su,tunda nazo garin Nan Iya Bata Bari na fita,da ake ta zuwa kallo na Iya kudi ta sa musu Amma Basu Iya biya ba,Kayi Hakuri Ni wlh ba Wanda na gani a cikinsu ko Jauron ma ban gani ba,Are you sure? Nace Yeah,Kai ya daga yace to idan na tafi ban bada dama ko Kofar gida ki fita ba,Kuma ba ke ba Jauro ko a Hanya nace to,karfa ya Miki magana ki amsa,nace to,You promise? Nace Yeah,idan kika fita daga gidan Nan ban bada Izni ba ban yafe ba,Nace to,Yace oya wanka zanyi ki kaimin Ruwa.
Zuwa nayi na hada masa ruwan wanka yayi,Nima nayi muka Yi Shirin bacci na kwanta a gefe can,Jikina ya matso ya makale Ni a jikinsa,Kuka na sake Masa,yace Mene Kuma ya faru? Shuru nayi naci gaba da kuka na,yace nine? Kai na daga Wai ae,yace nayi Miki masifa,na Kuma daga Kai Wai ae,yace To na daina,nace to cikin kuka Ni a dole na samu waje,kowa ya samu Rana sai yayi shanya da uban wa Zan yiwa sai dai naci ubana Kawai,Sabo da gobe zai tafi Wani Dirty Romance muka Sha wannan Yama fi xxx Dadi Ni dai Haka naji tunda ban San komai akan Xxx din ba,Yau ya gwangwaje na Sha wahala yanda ya dinga sarrafani ta ko Ina,Sai da muka samu nutsuwa yace Kai Baby Zaki Yi kwari a Harkar Nan kuwa daga yin Dan wannan har kin gaji Haka,Dariya nayi nace dadinka ne ya kashe min jiki,You are so sweet,Kin fini Sweet ai bakya Jin yanda kike susuta Ni.
Muna hirarmu ta masoya har bacci ya kwashe mu.
Washe gari Muna karyawa ya shirya tare da Yiwa Iya kyautar kudade masu nauyi,Iya ta dinga zuba Masa Addua,Allah ya kaika gida lafiya,Allah ya kareka da sharrin mahassada,Sharrin dare da Rana da Aljan musamman Salahu Allah ya watsa aniyarsu,Sharrin Karfe Allah ya rabaka da shi….Fu’ad ne yace Iya na gode ya Isa Haka kin cancanci fim wannan ma a wajena Kuma a Sannu Zan share Miki hawayenki,Iya tace Allah ya nuna min wannan Rana Dan Nan Dan Albarka.
Fita Mukayi tare Zan rakashi gidan Yan Uwana sannan ya wuce,Haka Affa da dukkan dangina na garin ya musu Alheri harda Kai kudi masallaci tallafi a siyi Generator da Speaker a sa a masallaci da Dan Abinda babu a masallatan garin kaf sai da ya bada kudin aikin.
Mota na shiga Muka tafi Gidan Babbar Yaya Rukayya Muka fara zuwa,Nice na Shiga Rukayya ta rike Baki yanda taga na canja,Tace kudi ba karya Rumaila kece Haka Kan Uba da kyar na Gane ki kin Zama wata baturiya ke Rumaila Anya kuwa kece? Dariya nayi nace nice Mana Sanda akace nayi cikin shege naji sakon gulmarki Yaya Rukayya Wai kar nazo gidanki baza ki rike Ni ba,Rukayya taga kudi Tace wallahi sharrin shedan ne Rumaila Iya duk ta taramu ta fada Mana Ashe Aljanine ya shafe ki,kiyi hakuri,waye ya fada Miki? Nace Basiru ne kaninmu,Rukayya Tace shege munafuki sai naci Ubansa, nace Ni da Mijina ne yazo gaishe ki,Da sauri Rukayya ta gyara harda sa Hijab,naje na shigo da Fu'ad suka gaisa yace Aunty Rukayya ya yara, Rukayya tana mamaki wannan bature Haka da Hausa radau,Mun Danyi Hira duk ya gaisa da mijinta da Yaran sannan ya min Rada a kunne tashi mu tafi,Rukayya Tace baza ku tsaya a siyo muku ko ruwa ba, Fu'ad yace sauri nakeyi sai Watarana idan mun dawo,Rukayya da mijinta sun Sha kyauta,na dawo zamu Danyi magana ta dangi,Rukayya Tace Rumaila bikin yarki fa ya kusa,nace Wannan Yar tayin Yar zaku yiwa aure,ke Rukayya har kin haifi Yar da ta Isa Aure? Zaki jawo Mana tsufa da wuri wanne Irin Aure Dan Allah a Bari tayi ko Secondary ce,Rukayya Tace to Haka ma babanta yace baya son Auren Nan,nace da Allah ku Kori Saurayin Nan gaba idan tayi karatu ayi mata auren Yan iskan Yara Basu tafasa ba zasu kone ita har tasan ma tayi wani saurayi Ina Haleesar take naci Ubanta,Saleeha ta shigo da Dan Uniform dinta nace ke Haleesa Dan Uwarki har kin San kula samari Yar yarinya dake to ba shegen da zai Miki aure yanzu a garin mahaukata ake,Dalla daukar min handbag dita muje mota,Haleesa Tace to Umma Rumaila Wai da shekara Nawa kika girme Ni ne? Kema fa auren wuri aka Miki ko Secondary Baki Gama ba,Rukayya Tace tsakaninku shekara daya tal da shekara daya Rumaila ta girmeki,Nace kina daurewa Yarinya gindi ta min fitsara wallahi Zan zare Hannu na a kanta,Duniya ba gaskiya Sanda nake talaka Rukayya ko shawara bakya Yi Dani idan nazo ma Zagina kike Yi Amma yanzu anga na Zama mutum auren yarinya ma Sai da shawara ta,Kai duniya aji tsoron Allah,yanzu gashi Ina cewa kar tayi aure karatu zata Yi kin yarda da wuri,Da Sanda bani da galibu ne ban isheki kallo ba ma,Rukayya Tace kefa Yar Iska ce duniya ce to ta canja Nima na Kara hankali nasan naka sai naka,nace Hankalin kudi ba anga Yan kudi na,ai zanje wajen su Basiru ne duk sai na muku wankin Babban bargo,Kuma na fada Miki ke Haleesa aure nayi cancel dinsa sai Nan da shekara Hudu zamu duba mu ganni muje ki rakani mota.
Haleesa ta bini rike da jakata har mota ta gaida Fu’ad Nace kinji dai me na fada Miki wallahi idan na Kira Yaya Rukayya naji Kina zance da saurayi Ubanki Zan ci,Ku Yan yaran Nan baku fiye hankali ba,baku San so da ki ba kowa ma so kukeyi sai anyi aure ku damu mutane da complain,Bamu shirya sulhu ba Yanzu daga anyi aure sai Sulhu kullum tsakanin Mata da miji,Haleesa Tace to Umma Rumaila,ke Zan ballaki naga ma kin rainani, Fu’ad Yana Jin Rumaila Wai Ita babba tana ta masifa Dariya kawai take bashi Haleesan ta fini girma sosai sabo da ita lukuta ce ga tsayi,Hand bag Dina na Bude na Bata 5k,Tace na gode Umman mu,ki daina tsofar Dani tam, mota Yaja Muka tafi Ina ta mita Yar wannan Yarinyar har tasan tayi saurayi duniya ta lalace,Dariya Fu’ad yayi yace Sannu babbar Hajjaju an girma,Dariya nayi nace ai masifa nayi ta Yi a gidan nan,Haka muka zaga gidajen Yan Uwana ko Ina naje na Zama Hajiya sai abinda nace Biyayya Kawai ake min, Fu’ad yace sai Mun koma gida zansa a kawo su Gidanmu gaba daya suyi ko sati daya ne, nace Allah ya kaimu Amma yanda za ayi ba duka ba,idan aka kawo wannan group suka Yi sati sai a maida su a kawo wasu.
A besa da gida ya ajiyeni Zan fita yayi sauri ya fisgoni yace Haka zamu rabu babu komai,Rungume shi nayi yace Bayan wannan fa? Kissing nasa nayi a lips sai ya rike bakin gaba daya Muka Shiga tsotsa,Muryarsa ta fara rawa na janye jikina,mayen kallo yake Bina da shi yace ko zamuje Hotel din mu kwana gobe na tafi ai Haka kika ce min jiya,nace Ba kai kace tunda mun Gama da wuri ba Tafiya zakayi Kuma kayi booking Flight fa,yace Flight din banza kudin Nawa ne a kan na rasa kissing naki kadai ba gwara nayi asarar millions ba,Dadi ya Gama kashe Ni Ana so na Kai Fu'ad sai ya siye mace da kalamansa,Nace Kayi Hakuri gwara ka karbo maganin na warke da wuri mu koma Zama waje daya kwana da tashi, yace Haka ne Kuma kin tuna min Amma zanyi missing naki,nace ai Ni har ma na fara missing naka Kamar nayi kuka,Wata Yar Akwati ta sarka ya dakko ya Bude naga sarka da dankunne da zobe na Gold yace ga kyautarki,murna ta kamani nace dama da gaske kakeyi,Kai ya daga min wuyana na Mika Masa ya saka min da Kansa na cire dankunne na na watsa a jaka ya saka min da Kansa na dinga Masa godiya,yace muga jakar Taki akwai kudi? Nace Wanda ka bawa Iya ya ishe mu,duk da Haka sai da ya Kara min wasu nayi godiya.
Nace sai yaushe? Yace ko yaushe Zaki iya ganina,Idona ya ciko da kwalla kamar mun rabu kenan sai da ya sake lallashi na tare da manna min kiss a goshi na fita Ina cewa Dan Allah ka dawo da wuri,Kuma kana zuwa gida ka kirani nasan kaje lafiya,karka manta da Addua,Yace Inshaallah ki kular min da kanki Banda fita na fada miki,nace to kaima karka Bari wata ta kalleka Kuma ko wace ta kalleka bazan taba yafe Mata ba,Dariya yayi yace I love you,Ban Saba fada ba naji kunya ta kamani,nace me too na tafi da sauri dake nesa da gidanmu ya ajiye Ni,Sai da naje Kofar gidanmu sannan na juya na kalle shi Bai tafi ba,Hannu na daga masa shima ya dago min,Muna ta bye bye Amma yaki tafiya,Iya ce ta fito taga Ina ta murmushi Muna Bye bye Iya Tace maza ci gaba Sanda hannunki ya sage Kya hakura ai,Ya hango Iya itama,Iya ta Masa Ambolar Zaki ta ware yatsunta Tace uwariyonka tafi Haka,ta janye Ni gida,Lokacin Fu'ad Yana ta dariyar Iya ya tafi,tunda ya tafi yake tunani na,har ya Kira wani Driver dinsa ya bashi motar a airport yace a siyar da motar Nan ta samu matsala Wife Dina ta daki katanga da ita a siyi sabuwa Zan tura maka kudin da Kalar motar,yace ba matsala Oga,a Nan Zan siyar da ita a can sai a siyi sabuwa yace no a Nan zaka siya ka ajiyeta a gidanka idan nazo Zan kiraka ka kawo min,sai na maka waya,Alright cewar Driver, Fu'ad Kam ya bi flight zuwa Abuja.
Ni kuwa Ina tsakar gida a zaune na Nunawa Iya Sarkar daya bani Ina fada Mata Alherin da yayiwa Yan Uwana,Iya Tace madalla ke Kam kinyi Dace,tunaninsa na Lula Ina kewarsa,kayansa daya saka kaf a garin nace ya barsu Zan wanke na goge,su na ebo Zan wanke,Iya Tace mayar da kayan Nan Tattabara Sarkin Aure Yamma tayi idan kika wanke akayi ruwa fa, ki Bari gobe da safe Kya yi Haba wannan wacce kalatar Miji ce haka Wato kina wanke Masa Kaya kina tuna abinki ko,Wai Rumaila kece haka kika Yi zurfi a soyayya? Dariya nayi tare da Rufe fuskata da tafukan Hannayena,nace Kai Iya,Iya tace Kyaji da shi mu Mene Bamu sani ba me za a boye Mana,Iya Tace Rumaila me tallan Awara 'yata itace ta samo Miji na gari ga kudi ga kyau ga soyayya,Ni Kam sai na godewa Allah Yar gidan Dan Daudu an rufta soyayya,Dariya na dinga Yi Ina rufe fuska na tashi na gudu dakina na kwanta Ina shakar kamshinsa daya makale a dakina.
Yana sauka a Airport ya kirani yace gashi a airport,Haka Yana karasa wa gida wajen Umma yace gashi a gida,nace Alhmdllh,Zuwa dare Zan kiraki,da dare kuwa Mun Dade muna zuba love a waya,na tashi na koma dakin Iya na kwanta a gadonta bayanta Mukayi bacci tare,Cikin dare na manta Iya ce ba Fu'ad ba cikin magagin bacci na Rungume Iya ta baya,na dauki kafa na Daura Mata a ruwan cikinta,na tugewa Iya dankwali Ina shafa gashin Iya Nace Baby Uhmmmmm.....Firgit Iya ta farka....
AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????
NA KUDI NE
NA KUDI NE WACCE DUK TA FITAR DASHI ALLAH YA ISA,WACCE TA KARANTA BATA BIYA BAN BAN YAFE BA.
DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM
76-80
Official
By
AsmaBaffa
Page naki ne
Ummu Deejat
Iya tana Farkawa kunne ta kasa sai da taji Ina Kiran Baby,Kunnen Iya na samu leben kunnen Wanda na Iya an kwana biyu a duniya wajen ya saki sabo da saka dankunne Na mulmula wajen,Iya Hannu na ta janye ta jawo dankwalinta Dana tuge ta dinga nannade shi sai da ya koma kamar Igiya sannan ta kunna Tochlight ta dage Iya karfinta ta dinga tsula min,Dake cikin magagi nake na bacci a tsorace na farka tare da direwa a kasa na Fadi a kasa,Iya Tace Ni Zaki gayawa Kwana da Miji,Ni Zaki gayawa soyayyar miji,kin San Haka zakiyi kika ki binsa ku tafi,Fitsararriyar banza,Harda mulmula min kunne Yar Iska saura kadan ki hada da Dankunne na ki firde min kunne ya tsarge gida biyu da kin tsinke min kunne sai kin kaini Asibiti an dinke min,Sai lokacin na tuna ma Ni tare muke da Iya,Wayata ce tayi Kara alamar Kira ne na San ma Fu'ad ne,Iya Tace ga babban Fitsararren Nan ya Kira sai ki dauki wayarki ki bar min daki,nasan Abinda zai ce Miki Iya ta gwada Maganar Fu'ad da Gadara da Iyayi zai ce na kasa Bacci,shi yace Miki Baby ke kice Masa Baby to Dan Ubanku Wai me kuke nufi ne? Ya abin yake ne? Wa za a barwa Baby din ne a zabi mutum daya Mana ko shi ya karbi Baby ko ke sai Kuma ku samo wani Sunan a bawa wani Amma ke kince Baby shi yace Baby Ni fa ban Gane muku ba 'yan Babyn Bantan Uba tashi ki tafi Iya ta fatalo min wayata,Dariya nayi nace Iya Can dakin Ni daya kamar mayya,Iya Tace ai mayyar ce dama Ae mayyar Mijinta ba, Allah idan Baki fita ba gobe Tuwon masara zanyi a gidan Nan tun safe har dare shi Zaki ci Kuma,Iya tasan bana cin Tuwon masara sai dole,kofa na Bude na fice ta rufe kofarta na koma Daya Bedroom din sannan na Kira Fu'ad,Muka Sha Soyayya har labarin Iya na bashi abinda ya faru ya dinga dariya.
Washe gari da safe bayan Mun karya Wankin Fu'ad na kwaso da Nawa Zan wanke,Iya tana zaune tana gyara wake Tace Ina ganin banbanci,In haifi mutum Amma wani bare ya fini,nace to Iya kema kawo naki,kiyi naku bana so wanki na kala daya ne Zan wanke abina,Ni Ina da matsayin da za a hada wanki na Dana miji ne? Baki na Bude nace Kai Iya,Dariya tayi Tace Ke Ni tsokanarki nake Yi wanke abinki Amma anjima da Yamma ya kamata ki shiga gidan Kawu ki duba matarsa jiya ruwan Miya ya zubo Mata a Hannu ta kone da yawa kin San kawun naki Sarkin korafi ne,To Amma Bari na tambayi Fu'ad din Idan ya barni to,Iya Tace Yau baza ace Baby dinba? Ko kunyar ta motsa ne yau?in dai Dan nice kice Baby dinki ba ruwana ai Ana so a dinga Dan boyewa Miji suna,Nace Iya ai kece idan ance kice a'a idan ba a ce Nan kiyi ta fada,Wanki na fara Ina ta faman Yi Iya Tace kayan Dan gwal sai an karar da Sabulan gida da Omo duk Akan kayansa,tun dazu kike bulbula musu kumfa kinyi Sabi yafi biyar ayi da Sabulu ga Kuma Omo,Murmushi Kawai nayi Ina Jin Iya har na Gama na shanya,nace Iya Zaki Yi amfani da itace? Iya Tace ae nace to bazan shanya a Nan ba sabo da kar hayaki ya kamasu,Iya dama tana sani Tace ae Dan taji me zance,Kai Kawai ta jinjina Tace Wai Ni Kam Rumaila ko a birnin makarantar kula da Miji kika Shiga ne Nima na siyo Littafi nazo daukan Darasi,Dariya Iya ta bani nace Iya a wajenki na koya,a'a ai Ni duk inda naje Allah ya gani banyi Biyayya ba,Ina so nayi Amma na kasa tursasa kaina shi yasa na Dan fasa yin wani auren sai zuciyata ta Dan shakata na gaji da kaunar mazaje daban daban karshe Kuma bazan zauna ba,Kauna ta mutane maza da yawa tasa zuciyata ta cunkushe da Goslow, ta wannan ta Shiga ta fita,ta wannan ta Shiga ta fita yanzu sai nayi shara a zuciyata,tas Zan shareta na saka mutum daya na karshe sai na rufe ta ruf,Iya waye na karshen yanzu Nan gaba kina sa Rai Zaki sake aure? Iya Tace kwarai kuwa Inshaallah da Aure Zan koma ga Allah,nace waye to Iya? Me tsautsayi Wanda Allah ya kawo zai Sha wahalar Iya cewar Iya,nace Dan Allah Iya mu tafi dake Birni ki hakura da auren nan,Iya Tace ai birni Kam zanje Inshaallah Amma bazan zauna ba sai dai nazo da yawo naga dakin mijinki da danginsa na dawo,In Allah ya yarda ba Wanda zai ce Yana sonki ma,Allah ya bani farin jini sai ki Hana na gani Iya ta furta, Fushi nayi ban sake magana ba,Har Suka bushe na goge Masa kayan da Nawa na killace su sannan na Kira shi a waya.
Fu'ad Duk da cewar bana gidansa a can yake kwana sai da safe Yake zuwa gida wajen Umma a can yake cin abinci Kuma Ko Office Umma ke Kai Masa abinci,5pm ya dawo Direct gidansu Driver ya maida shi,yaci Uwar wanka cikin suit Silver color yasha kyau,kayan dai dai shi kamar a jikinsa aka Dinka ta zamani,rigar ta sama ya cireta tare da ratayata a kafadarsa Yana tafiya Yana latsa waya,masu Aiki Sai gaisuwa suke kwasa Yana Gadararsa,Naila ce ta fito zata fita a motarta Sannu da zuwa Yaya ta furta,Hannu Kawai ya daga Mata ya wuce sashen Momy ya gaida ta,munafukar da fara'a ta amsa tana tarairayarsa,Harda kawo Masa abinci,Yana ci a Dining Tace Ni kuwa Fu'ad Wai Ina matar taka ne? Fu'ad ya fadada fara'arsa yace taje ganin gida jibi ma nake so naje na dakko ta,Momy Tace Kayi Mata waya Mana ta dawo ai ba yarinya bace da zata bace ko, No da kaina zanje bana so tana hanya Hankalina ya rabu gida biyu zata dawo lfy ko a'a yafi idan Ina kusa da ita,Momy Baki ta tabe Tace Tunda ita Bata da cikakkiyar lafiya Aljanu sun shafe ta ga wata Yar kawata Yusra ka Kara aure Mana yanda kake matashi a Haka kana bukatar kulawa,matarka Kalar lalura ce kullum a mashashara take daga wannan sai wannan,Mika Fu'ad yayi yace Ni Yar matata ta ishe Ni,dayar ma daya na samu nayi,Momy Tace Fu'ad nice na raineka kasan bazan cutar da Kai ba,Kalli hoton Yusra yarinya ce wayayya a turai tayi rayuwa irinsu ne kalarka, Fu'ad ya karbi Wayar Momy ya kalli Yusra fara ce kar Amma ko kafar Rumaila Bata Kama ba a kyau da kyan sura, ya santa ma a Uk Bata da tarbiyya ko kadan gaba daya a turai ta girma sai yanzu ta dawo Nigeria,Iyayenta ma Basu Iya bada tarbiyya ba suna da son Shiga malamai,Wayar ya mikawa Momy yace tayi Momy Amma a Bawa wani a gidan Nan ba Ni ba,na Santa ma Yarinyar Yan Kano ne,Momy Tace Haka Tace min itama Kun San juna,Zata zo min Nan ai zatayi wata daya a gidan Nan idan Allah yayi Kun saba shike Nan ai, Fu'ad yace Uhm Kawai ya Mike ya bar Mata sashenta Baki daya,Mama ma yaje sun gaisa,a wajen Umma ya Iske Aunty Samha Suka gaisa,Kwanciya yayi a doguwar kujera Yana latsa waya kirana Ya shigo wayarsa,kashewa yayi tare da kirana back.
Baba Jummai tana kusa da Fu'ad tana ta goge goge tana satar kallon Fu'ad a hankali Kamar me kunkuni Tace a duniya Yaron Nan Yana birge ni,Kuma Ni da soyayya nake sonsa Amma wannan tsinanniyar ta kanainaye shi Hala ita ke Kira,Umma Tace Baba Jummai zancen zuci kike Yi Haka ne? Haba Dan Allah mene damuwarki a duniya an muku albashi da wuri ga komai Ana muku Zaki ci Zaki Sha,ba duka ba zagi Mene na zancen zuci har zamu fara Jin matsalarki a fili,Samha Tace ke rabu da tsofaffin Nan ba godiyar Allah suka fiye Yi ba,tunda ba a tauye musu hakki ai shike Nan Allah ya gani,idan kika sake Ciwon zuciya ne zai kamaki a banza yanda tsufa ya kamaki Haka,Baba Jummai tayi mukus Allah yasa ba a ji me Tace ba sum sum ta tashi da mopper dinta tayi waje.
Shi kuwa Fu’ad hankalinsa ma ya tafi Kan Wayar Daya Kira,Bayan na gaisar da shi Nace ka dawo daga Office ne? Yace Yeah Ina palon Umma nace ka gaida ta,zata ji,kinci abinci? Nace ae,da yawa? Nace ae,to me kika ci? Nace wake da shinkafa da Salat da tumatur na barbada Maggi star na da Mai da yaji Dan kadan,ke kika dafa? Iya ce tayi, That’s really nice,hope dai Baki ci Albasa ba nasan Mata da kwadayi,nace ai kasan Ni bana sonta ma Sai in za a sa a iya girki a dafa yace Correct, Umma tana ta ji da Aunty Samha sun daina Hirar tasu sun tsaya suna sauraron Fu’ad,Umma tana ta mamaki yanzu yaushe ya fara Soyayya da matar tasa,shi da yake nuna aji baya magana sai yaga dama yanzu gashi shine yake ta tambayoyi,wayarsa yake Yi Yana ce min kinyi wankin? Har ma na goge su,ki zuba Kawai a wannan jakar Taki pink idan na zo Zan tafi da su,matar Kawu Haruna ta kone a Hannu,Subhannallah ya furta,Na wani narke murya da Shagwaba nace Wai Iya Tace naje dubiya nace Bari na fada maka,Uhmmmmm……ya Furta sannan yace kije tunda dubiya ce Amma da dare Kuma Hijab har kasa Zaki saka,Nace to ai dama,karki bi ta Hanyar majalisar su Jauro kibi ta can bayan farin masallaci ta wajen Bishiyar Nan wacce ranar Nan da dare muka tsaya a wajen,nace na Gane,Kuma Minti biyar zakiyi a gidan ki koma gida.
Shagwaba na fara Masa Ina bubbuga kafafu Kamar Yana kallo na nace Ni...Ni...Allah...yayi kadan.... Alright 15mnt to,zai Fadi wata Maganar sai ya tuna su Umma suna wajen Kuma yaji palon tsit, Mikewa yayi Yana dariya Yana waya ya haura sama.
Bed din Umma ya kwanta Muka ci gaba da waya harda cewa sai na Masa kiss Haka na dinga Muahhhh....Muahhhh...a waya shima Haka,Iya Ashe ta fito daga daki Tace cinye Wayar ki huta Nasara ya kera muku Kun Zama Shashashu,Bature ya Mai da ku wasu bi ta Nan,Nima tashi nayi na kule daki na kwanta muna ta waya wajen 2hrs sannan muka hakura lokacin Sallar magrib tayi,Bayan nayi Sallar Isha sannan naje dubiya gidan Kawu Duk yanda Fu'ad yace nayi ban karya dokar ba Haka nayi na dawo gida.
Hajara da Jauro soyayya ta barke a tsakaninsu Wanda har ta Amince ya Kai kudin Aure ,Manya sunyi magana Dana ji labarin na Mata murna Jauro ba laifi Kuma Lagos zai tafi da ita tunda a can yake aikinsa na Dan Sanda,ko ba komai Hajara tafi su Saude da Rabi kyan hali,ganin Hajara Itama ta samu Miji na kirki sai Saude da Rabi Suka hade Kai Suka daina kula Hajara sosai sai sunga Dama,Amma suna magana da juna Kawai sabgar Hajara Suka daina shiga,Ina zaune a kitchen Ina Bitar karatun Alqur'ani Ina girki sai ga Hajara ta shigo da Sallama ita daya sodo sodo da ita,Hajara ma wankan tarwada ce me haske Kuma Fulani me kyau ga Hanci,Allah ya taimaketa Iya Bata gida da taci Ubanta yau,da fara'a nace Hajara Yan Mata,Murmushi tayi Tace uhm ke Wato kin Zama matar Aure,nace ae Mana ai kune Yan Mata yanzu,Kujera na Mika Mata nace zauna,Zama tayi Tace Rumaila dama zuwa nayi ki yafe min abinda nayi Miki,Hankali ya shige Ni gaskiya Bamu kyauta ba Dan Allah kiyi hakuri,Nace ba komai Hajara Ni ba abinda kuka min, bana rike ku da komai wallahi,Ni hakan ma nafi Jin dadin Rayuwata ba Wanda zai Bata min Rai Kuma kun Sanni Ni ba komai ke damun rayuwata ba,Abu daya kuka min idan na tuna Ina Jin haushi bazan boye Miki ba,Na farko Sanda aka ce nayi cikin shege kuka dinga tsokanata a gari Kuna sa Yara suna min Ihu,Haka Kuma Sanda kuka yiwa Affana wulakanci a gabana kuka dinga kiranshi da Yar Shila wannan abin shine Kawai ya Bata min Rai,ai ko ba komai mahaifi mahaifi ne,muyi Wasa tare Amma akan bakwa kaunata kuka yiwa ubana mahaifi haka a gabana a Gaban Baki su Nene duk da cewa Saude da Rabi sun fiki laifi a wuri na,Idona ya ciko da Hawaye nace ba komai na yafe Miki ya wuce,Amma kar kusa Rai Zan koma muna Komai da ku Kamar da can a baya tunda har Iyayenku ba Zagin da Basu Yi min ba gwara naki Innarki har tuwo ta taba bani sau biyu bazan manta ba,wannan ya nuna ba Amana,ba Kauna ta kawaye Wanda suka taso tare Muka Yi Wasan kasa tare,babu kauna ko ta Albarkacin Yan Uwa musulmai,me ya kamata muyi idan kaddara ta fadawa Dan Uwa Musulmi shine Addua,Amma mu yanzu mutane Hassada da cin Amana tayi yawa,ba dama wani ya motsa idan bala'i ya samu mutum har murna mukeyi Ana Allah ya Kara,idan abin farin ciki ya samu wani sai bakin ciki da Hassada sharri kala kala,Allah Kawai ya shirye mu Baki daya,idan Zan taso magana ma bazan Iya yafe muku ba Amma Kawai a bar zancen ya wuce,Naji an kawo kudi Allah Sanya Alkhairi kema ba laifi kinyi sa'a,sai a dage idan anje can a koyi Ilimin Addini Dana Boko,Rabi Tace Dama yace zanyi karatu a can,a Nan ma ya saka Ni a makarantar Boko da Islamiyyar garin Nan shima idan yazo zance Yana koya min wasu abubuwa,Shine su Rabi Suka daina shiga harkata,ko naje wajensu Basu fiye kulani ba,su Rabi....dakatar da ita nayi nace can ta matse muku ai kawayenki ne kunfi kusa,okay shi yasa kika zo min sabo da sun koma kanki Alhmdllh ai daya Bayan daya wallahi sai na ganku a Rana Ina zaune Zan Sha kallo,bana son Munafunci Kun Sanni Ni tun asali ba a gulma Dani,ki dage ki koyi Zaman aure,ki koyi Mene Aure,ki San cewa Aure ma gaba daya Ibada ne ba Wai Dan iya Jin dadi ba,idan kika San Aure Ibada ne kaf to kin hutawa ranki hange hange,ki San ya Zaki zauna da Miji lokacin da yake da kudi ko babu,ki San ya Zaki zauna da surukanki,ya Zaki zauna da Dangin miji kannensa,yayyensa,su Ya gana da su Yafendo,da su Goggo,ya Zaki tattala miji da Nuna kauna da Iya soyayya,ki koyi girke girke,iya kwalliya tsaftar jiki lungu da sako da tsaftar gida idan nace gida Ina nufin ko Ina na cikin gidan,Ya Zaki sa Kaya ki birge me gida,ki koyi Zama da kishiya idan ta Allah ta kasance ko an Kara Miki Nan gaba,Hajara Tace idan an Kara Miki dai sai ki dinga jawo min jaraba jikina,Dariya mukayi,Nace Hajara a kula da tsaftar Baki,Hajara baki,Baki da kasa kin Gane kasa ai ko? Hajara Tace kasa Kuma? Nace farfajiyar me gida Hajara,Mahutar me gida to Ina nufin inda a Daren farko ake gashin Kuma a ciki,Hajara harda shewa,nace Jauro ya waye Hajara a kula,Kinga baki? Tace ae nace to wayayyu sai sun kusa cinye shi Jauro kuwa daga ganinsa ba kanwallasa bane,Hajara Tace ae wallahi Rannan Daya zo zance ya Rungumeni da kyar na gudu gida,Kuma In zai tafi Wai Ko nayi Masa me ma yake fada Ni dai da turanci yake fadar zancen nasa Wai ko Uhmmm.....Hajara ta daga Kai sama tana tunani Tace yawwa na tuna ko kus ko kis, nayi Dariya nace Kiss ai shine nake fada Miki idan kinyi auren Kya fada min a waya kinji Yar Hajaralle ta Jauro,Hajara Tace Kai Rumaila kina birgeni daga aure kin Zama me Maganar manya,har yaushe kika Yi auren Amma ka Rantse kin shekara Tamanin da aure,nace Ilimi,Birni akwai Ilimi da cudanya da mutane ga Kawayena suna fahimtar Dani kin San Kuma kwakwalwata komai taji ta dauke sabo da akwai kuruciya Bamu da matsala,Hajara Tace Zan na zuwa kina koya min wasu Abun da karatu ma Sai dai Ina tsoron Iyanki karta ci Ubana,Haba Zan lallaba ta Babu abinda zata Miki.
Haka na fadawa Iya yanda Mukayi da Hajara Bayan ta dawo da dare,Iya Tace ta Dan fi sauran Hankali ai Kuma Iyayenta ma wallahi sai da suka min jaje Kuma da Suka ji labarin kinyi aure sun zo min murna ita ai Iyayenta a tsaye suke Baki gani ba ai Basu barta ta biku birni ba,Nima da hankali na rabon mijinki ne ya kaiki shi yasa na barki ma kika tafi,kaji Iya harda wani Kare kanta itama.
Kullum Hajara tana zuwa Ina koya Mata karatun Islamiyya da Boko duk da Nima ba Wani kwarewa nayi ba Amma na sani daidai gwargwado,Itama Hajara tana girki a gidansu sosai wannan ta Iya sai dai Nan gaba idan ta Iya karatu zata koya ko a waya ne, tunda duk wani girki da akeci a kasar Hausa ta Iya dai dai gwargwado.
Kewar Fu'ad Duk ta kamani har yanzu Ina zuba Ido yace zaizo Amma kullum Muna waya a Rana sau Uku sau hudu,Bangarensa kuwa tunda yayi waya Dani ya Gama kwance zaninsa a kasuwa, Umma Bayan Samha ta tafi yazo cin abincin dare Umma Tace Sannu Sarkin karya Ashe can ka tafi ba kunya ko dai a can ma ka Kare kwanakinka ne kace Meeting kaje Kano?Ya guntsi ruwa abakinsa zai Sha da sauri ya feso shi waje Jin abinda Umma Tace zata kure shi,kame kame ya fara yace No...no....Umma...y..Taya zanyi Haka a Ina zanje na kwana ai ba wajen kwana na a garin Nan,to Taya kasan wani Majalisar wani ko Jauro ko Iro kace ne,sannan kace tabi ta Bishiyar da kuka zauna da dare, me zai sa kayi dare a garin nan? Kuma kana cewa ta zuba kayan data wanke a Jakarta pink,duk Ina ka San wannan? Shuru Fu'ad yayi,Umma Tace Dama na Dade Ina zarginka har Abbi sai da muka tattauna da shi,Kai da Nan Kaduna idan aka turaka Meeting baka zuwa sai an Kai ruwa Rana Kuma komai dare baka kwana,Kuma sau Nawa kaje Aiki Kano Abbi yayi yayi ka kwana kaki yarda sai Islam aka tura can, Fu'ad yace Umma baza ki Gane ba,Umma ta make Masa Hannayen da yake wani misali dasu Tace Dama bazan Gane ba mana,Yace Haba Umma Mana....ba Haka bane....Ohhhh...no....Umma Tace gaskiya Mana ake kirana da Iya,Ai Zan tambayi Rumailan nasan yanda Zan Mata ko in tambayi Iya,Kuma idan naji gaskiya sai na Saba maka Umma ta dungure goshin Fu'ad Kamar yaro ta haura sama,tana tafiya ya maza ya dauki waya ya kirani,Yace duk yanda Umma zata bigi cikinki karki fada na kwana ko daya,nace to ai dama bazan fada ba na sani ai,ka manta ai na gama sanin halin Umma,Yace Good,tafiyar Umma yaji ya kashe wayarsa ya fuske.
Ni kuwa Iya na fadawa itama kar ta tonawa Fu'ad asiri,Iya Tace to Ni Yarinya ce? Da sai kin fada min kar na fada Kawai sai nace yazo ya kwana a Ina to,kune Yara Baku San yau ba,mu munga jiya munga yau,mu da Muka zo a zamanin da ba a Maggi ma,sai dai musha Mangul,da Mangul muke Miya a da babu Maggi,kune Yaran yanzu,nace sai Iya Ina Dariya.
Malamin ne ya Kira Abbi yace lallai Rumaila maganin Nan a gidan Iya zata Yi ta Gama,kar ta bar kauyen a garin za ayi maganin Kuma kar a Bari Fu'ad yaje,Umma Hana Fu'ad tayi ya kawo maganin bamu San Dokar malamin bace, Fu'ad ba irin rokon da baiyi ba Tace wallahi ita zata Kai da kanta Kuma idan yaje garin Nan sai ya hadu da fushinta,Yana gani ya hakura Kamar yayi Ihu,kasa Daurewa yayi ya tafi wurin Abbi Yana Dakinsa ya sameshi,Abbi yace lafiya dai Fu'ad? Fu'ad yace Abbi kaji Umma Wai bazan Kai maganin Rumaila ba ita zata je da kanta Kuma Tace ko ba magani Wai kar na sake zuwa garin sai Sanda aka ga dama aka dawo da Rumaila,Dariya Abbi yayi yace Kai da kace ba Wani sonta kakeyi ba mene Kuma ka damu ka kyale Umma taje, Fu'ad yace Wai Ni me yasa ake min katsalandan ne a cikin rayuwata?Baki Abbi ya Bude yace Iyye? Nine ko Umman taka Muke maka katsalandan? Fu'ad yace to kunce kun bani mace na hakura na karba,yanzu Kuma an hanani ganinta sabo da Allah Ni Wai Ni da me zanji ne,Abbi ya hangame baki yace ba Kai ka koreta ba,Dana koreta ai da dalili Kuma Ni mun shirya gaskiya cewar Fu'ad,Abbi ya jinjina Kai yace Fu'ad duk biyayyarka Amma Akan mace kake wannan Fadi in fada da Ni? Kayi hakuri Abbi na samu matsi daga wajen Umma gaskiya kayi Mata fada Kawai Ni,Abbi yace ba fadan da Zan Mata duk abinda tace Kamar Ni Nace, Fu'ad ya girgiza Kai yace shi yasa su Momy suke Mata gori ai ta mallakeka ai ga irinta nan Ni bana ganin laifin ma su Momy da gaskiyarsu,Abbi yace Kai ka kiyayeni fita ka bani waje baza kaje ka ganta ba Allah yasa naji labarin kaje garin, Fu'ad fuska ba Rahma,zuciyarsa ta kumbura ya fita Kamar zai tashi sama Haka ya finciki motarsa Yana ta mita shi daya har ya koma gidansa,me Gadi ya ganshi fuuuuuu....da ya gaida shi ko Kallonsa baiyi ba yayi ciki,bedroom dinsa ya Shiga ko kofarsa Bai rufe ba ya fada saman Gadonsa faf da karfi,ya daki katifa yayi ruf da ciki tare da Danne fuskarsa a katifa Yana Kiran Babyna Rumaila,shi kadai sai bori da birgima yake Yi a saman katon Gadonsa Yana ta Kiran Babyna I need you Kamar yaro.
Kira na yayi cikin dare Ina daga Wayar naji Muryarsa wani Iri,can kasa yace kinyi bacci ne? Nace ae,Yace to tashi babu lafiya,gabana ne ya yanke ya Fadi nace lafiya me ya faru? Yace Umma da Abbi sunce bazanzo ba sune zasu so su kawo Miki magani,Salati na saki na Mike Zaune a saman katifata nace Innalillahi wa'Innailayhurrajun, Subhannallahi,wa Iyazubillahi yanzu Baby ya kenan Muna cikin wani Hali,na Gama shirye shiryen tarbarka abubuwa sun Karu naci na sha,Na cika fam, Fu'ad Yaja Ajiyar zuciya yace daina fada min kayan takaici please kar ki jawo na sabawa Umma da Abbi,Nace ai bazan yarda ba ka Saba musu ba Ina Sam,muyi Hakuri akwai lokaci,Amma gaskiya da ka fada min da wuri bazan iya cin abincin Rana ba Haka Zan yini kawai,rayuwa babu Kai.... Fu'ad ya karasa da ai Bata Yi ba sam,Hhhhh Kai Ana Shan love a Nan,Haka muka raba dare Muna jimami kafin bacci ya kwashe mu.
Washe gari 11am Fu'ad yace Min Umma da Abbi sun taho suna Hanya,girki Mukayi da shiryar tarbarsu Ina ta murna magani yazo,kudi na kashe sosai wajen tarbarsu,Iya harda saka sabuwar Atamfarta Nima Shadda ta na sa Maroon na Sha kyau,Iya Tace Dan Ubanki yafa Mayafi surukai ne Tarbiyya da Da'a ake Nunawa,Kuma ladabi kamar me Haka nake so Naga kinyi,Ki zauna a gabansu ki lankwashe wuya da kunya,na gwada lankwashe wuya na dawo Kalar tausayi nace Iya Haka?Iya tace sai kace Almajira ai sai su rainaki Kuma Haka nace kiyi Iya ta fara gwada min yanda zanyi gaisuwar surukai........????????????
Sharhi Dan Allah fans
AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????
NA KUDI NE
DUK WACCE TA FITAR DA SHI DA WACCE BATA SIYA BA TA KARANTA BAN YAFE BA.
DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM
81-85
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
Maman Deedy
Kubcyn Auwal
Sadiya AliyuSafiya89
Fatimamusasamaru
Ummeen Sadeeq
Zainab Sabo
Umarasmau339
Maman Fadeel
Hairat
Maryam Muhammad
Maman Mufeedah
Iya Tana koya min tace Durkusawa zakiyi sosai kallo wuyana Haka Dan kasa kadan ki Danyi wani doro ki kobare,Iya tana gwada min sannan Tace Yi na gani,gwadawa nayi Iya Tace Shu'umar ta dauke a kwakwalwarta Haka zakiyi yawwa, Wayar Fu'ad na gani ya Kira na daga yace Driver ya dauke su Umma a Ariport sun taho Garinku Wai bazai ce ma Kauye ba ya daina fadar Kauye Kar ya ci min fuska Allah sarki Dan mijina.
Basu Dade ba sai naji tsaiwar mota,Iya Tace gasu nan yanzu zamu ji kamshi ya turare gidan Nan,Umma ce tayi Sallama Tasha wani Arnen lace fari tas komai fari ta sa gata fara wannan wanka na Umma yayi,Iya Tace yaron Nan Fu’ad Ashe kyawun nasa ba a banza ba, shigar ma da yakeyi gado yayi Dan na Gada,Iya an nutsu aka amsa Sallama tare da shimfidawa Umma katuwar Tabarma Babba,fitowa nayi da mayafina na durkusa har kasa na gaisar da Umma Ina Mata Sannu da zuwa,Umma Tace leka kice Abbi ya shigo tare muke,Na fita Ina Masa Sannu da zuwa na shigo da shi,Kai Ina Jin dadi da Iya tayi zuciya tayi Mana Dan gidanmu me kyau baza muji kunya ba,Iya Tace sannunku Kun Sha Hanya,bayan an gaisa Iya Tace Oh bayin Allah ya birni ya mutan birni? Umma Tace lafiya wani bangaren wani bangaren Kuma to sai godiyar Allah,Iya Tace Haka rayuwa take dama Alhmdllh Muna ta godiya,Haka Uban Yarinyar Nan Rumaila yace ayi Muku godiya Kuna ta dawainiya Kai Allah ya saka da Alkhairi,Abbi yace Ameen ai ba komai Rumaila ai Yarinyar arziki ce Allah ya musu Albarka Baki daya,Iya Tace Tunda mun Dan hadu Salati goma ga Annabi (S.A.W) aka Kwarara Addua sannan na shiga jere musu kayan ci da Sha,Umma Tace Rumaila wannan girke girke Haka Ina zamu kaisu haka murmushi nayi nace ai Abbi zai ci,yace sosai ma Rumaila,Iya ta nutsu cif kace ba ita ba,Hira ta nutsuwa sukeyi,Iya ta fita Tace Bari a Kira manyan Yan Uwa ku San juna,Kawu Haruna,da wata Dattijuwa Yafendo itama Yar Uwa,da wani shima Dan Uwa,sai a bangaren Dangin Affa na ta kirawo mutum hudu mata biyu maza biyu aka hadu,Iya ta gabatar da kowa aka gaisa a mutunce aka Yi Hira sosai sannan suka tafi.