DANGIN RABI HAUSA NOVEL

DANGIN RABI HAUSA NOVEL

Bayan sun tafi daga Abbi sai Umma,Iya da Ni,Nace Umma Baku ci komai ba,Sai lokacin Umma ta dauki Samosar Dana Yi da spring rolls,Abbi kuwa Tuwon Danyar shinkafar yace zai ci miyar Danyar kubewa ga man shanu.

  Umma ma taci har Tuwon nama sunci na ci sai da suka koshi sosai sannan Umma ta fito da magani tayi bayanin yanda zanyi amfani da shi da komai na karba da godiya,Abbi ya min Karin Bayi yace a dinga lasa kullum sau Uku Ana shafe jiki idan zaki kwanta bacci har ya Kare,a kula Dan Allah 'yata kar ayi Wasa,to Abbi Nace,Iya Tace Ina Nan ma Ina Zan Bari ayi Wasa,Umma Tace yace zata ji canji zata danyi wahala da su mutanen boyen Amma a daure,Iya Tace yo Dama magani ai dole sai ya nuna an Shashi,ko Maganin malaria ka Sha sai kaji canji a jikinka marar Dadi bare maganin Jinnu,sai da su Umma sukayi Sallar La'asar sannan suka tashi zasu tafi,Har mota muka raka su da kwan zabi a katon botiki fari me murfi,a mota na saka musu,Umma Tace Rumaila Sarkin kyauta,ta window din Umma na zaga da Bakar Leda katuwa tsarabar Fu'ad Nace Umma ki Kai  Masa,Umma ta Gane Fu'ad za a kaiwa duk da ban Fadi sunansa ba Tace Fu'ad ko? Nace ae,Tace yazo Nan ne Rannan? Nace ae,Umma Tace kwana yayi? Nace a'a sai dare ya tafi cikin gari ya kwana a Hotel,Umma tayi Dariya kawai tasan karya na fada,Sun tafi dai bata yarda ba,Abbi yace Ina ruwanki da tambaya tunda Abu ya wuce ma ko kwana yayi me za ayi,Umma Bata Bude Ledar ba Haka Suka Isa gida lafiya da wuri.

Fu'ad ta Iske Yana kallon ball da Alama su yake jira yace Umma Sannu da zuwa,Tace yawwa,Ledarsa ta bashi Tace gashi Inji matarka,da sauri ya karba Yana Murna,Umma ta Haura sama zata Yi wanka,Ledar ya Bude yaga manyan Robobi Guda uku,Daya dambun Naman kaza,Daya soyayyen Naman Rago,Daya Kuma Samosar Dana Yi Sai Yar takarda karama a ciki,ya dakko tare da budewa ya karanta kamar haka

My eyes r hurting coz i cant c u, My arms r empty coz i cant hold u, My lips r cold coz i cant kiss u, And My heart is breaking coz im NOT with u…miss u so Much Baby, Nima a love Sms na gani ya min na rubuta.
Murmushin farin ciki yayi tare da Furta I miss you too Baby,Dambun Naman ya fara ci yace Uhmmm yayi Dadi tattarawa yayi Yana Rufewa Umma ta sakko ya dauki Ledarsa yace Umma na tafi sai gobe,Ko Zaki ci? Munci namu a can tace,ya Mike ya Kara gaba abinsa.

 Su Umma Bayan sun tafi Ni da Iya muka ci na ci abinda nayi banyi da yawa ba dama,Har Hajara sai da taci wasu Abun,Iya tana ta Yabon su Umma irin kirkinsu,suna tafiya Iya Tace sai na fara amfani da maganin,na Bude gwangwanin Zaitun nayi Bismillah tare da lasa a yatsa na shanye,can Anjima na Kuma lasa sai dare kafin na kwanta Bayan nayi wanka na lasa na shafe jikina kamar yanda aka ce,Ranar da ciwon Kai na kwana Kamar Zan mutu,Ina kallon Wayar Fu'ad ban samu damar dagawa ba,nayi na kwana biyu da kyar ranar ji nayi Kamar ana hura min wuta a jikina,nace Iya a bar maganin Nan bazan Iya ba,Iya Tace wallahi ko Suma kike Yi Sai kinyi,Har kuka nayi nace sai na bar gidan Iya Tace tashi ki fita na gani,Gaba Daya haushin kowa nake ji ko Fu'ad ya Kira bana dagawa har ya gaji da Kira ransa ya baci Ina Masa Yanga Dan Naga Yana so na sai ya daina kirana.
      Ni dai Iya ce ke tsayin daga sai na tabbatar maganin Nan anyi shi,Bana Jin dadin duniya ko kadan a Haka har akayi kwana hudu,Affa ne Muka ji ance Bai da lafiya Yana ta cuta,naje na duba shi Yana kwance sosai Zazzabi yake Yi yaki Jin magani,Ina shiga Dakinsa Kamshin magani na Kawai ya Shaka sai ga shi ya tashi a firgice sai ya koma ya kwanta ya sume Kamar gawa,Ihu na kwalla Ina kuka na,Matar Affa ta shigo da gudu itama fita tayi ta kirawo maza,Ana yayyafa Masa ruwa Amma Bai farka ba Ana Kansa mun zagaye shi sai da ya Dade sannan ya farka a nutse ya Bude idanuwansa ya hada Zufa Ina ta Masa fifita,Jikinsa ya kalla ya ganshi daure da zani,cikin fada yace Ubanwaye ya daura min zani Kamar mace?Dandaudu ne Ni? Ke Rumaila ko kece? Duk Mukayi cirko cirko mamaki ya Kama mu Affa ya Mike ya cire zanin ya jefar yace aikin banza a Kai min ruwan Wanka zanyi, nice na zuba na Kai Toilet, bayan yayi wanka ya canja kaya complete na maza,Gaba Daya ya nuna Bai san ma yayi Daudu ba,Matarsa da mu yaransa murna ta kamamu,mazan ma Suka ce Alhmdllh Ashe Aljanu ne Suka shafe shi ko Asiri aka Masa Yanzu ya Gane Kai Madalla,Zama Mukayi Muka bashi labarin Abinda yayi,Yana ta mamaki Wai Bai ma San yayi ba,Kayan suyar yace a nuna Masa,Ya eba zai Watso su waje Matarsa Tace bar min shi Ni sai na dinga Suyar doya da kwan na samu sana'a na gaje suyar Ni Zan ci gaba a gida, Affa yace ku matsa in tafi gona yau sai na yini Ina aikin mazaje,Kai Allah na gode maka,sai Affa ya zari fatanyar noma ya rataya a kafada ya fice,kowa ya ganshi mamaki yakeyi ya dawo nagartaccen namijinsa,Yan Uwa sai murna da abokan Arziki,zance ya watsu a Kauye Ana ta mamaki.

 Ina komawa gida Iya na hau Bawa Labari Iya Tace ko tantama babu Aljanin jikinki ne,lokacin na tuna na dinga Kiran Wayar Fu'ad na bashi labari yaki dagawa Wai yayi fushi,Abbi na Kira Muka gaisa na Basu labari sai godiya yake ga Allah,Ana cikin haka mun Gama murna, Fu'ad kullum a kunci yake,fuska ba Rahma yaje gida Umma ta bashi labari shima da yayi murna yaji Dadi.

Bayan komai ya lafa kullum sai naje wajen Affa mun Sha Hira yayi ta tambayar yaushe Zaki koma dakin Mijin ne ai yanzu Ina tunanin kema kin warke Kai wannan Aljani ya cuce mu Allah ya saka Mana Ashe duk shine yake Abu daya Yana ta cin ubanmu Daya Bayan daya,washe gari Iya Ina kitchen Ina girki tana fitowa waje sai gani nayi ta sulale kasa ta Fadi sharaf,da gudu nayi kanta Nan ma Ina Ihu na Yi waje ko Mayafi babu Jauro da Iro na hango na kwala musu Kira Suka shigo da gudu,Ana ta yayyafawa Iya ruwa sai da ta dauki lokaci sannan ta fara atishawa ba ji ba gani sai da ta Dade sannan ta tsagaita ta farka,Iya ta Mike Zaune garau Tace Rumaila nace Na'am Iya Ina Hawaye Tace yanzu Dan Rashin Basira me ya kaini aure Aure Haka? Duk na Raba Yara waje waje,na dinga son kudi Haka Kai nayi abin kunya,Gaskiya na zalunci maza da yawa ya kamata na nemi afwarsu nace Iya kyale su Kawai ai Allah ya San ba kece da yin kanki ba,Iya kema da Alama Salahu Dake ya hada shi yasa kika dinga kashe aure,Iya tace au kaji Dan Iska Ina cewa nafi karfinsa Ashe har su goggonsa duk a kaina Suka tare to ya Riga ma shiga jikina shi yasa nake ta aure aure oh Allah ya Mana Hisabi tambadadde wannan a jinsin nasu ma shi Gantalalle ne, Haba shi yasa Allah sarki me shayi ba kaunar da Bai nuna min ba Amma akan kudi sai na dinga kwana a Zaure,Su Jauro suna ta mamaki bayan dai sunga komai lafiya suka tafi daga Ni sai Iya Muna ta jimami,Iya Tace cab Kuma Ina Farkawa aure auren Dana Yi ne ya fara Fado min a Rai,Wai Suma nayi ne ko kuwa? 

Nace Faduwa kika Yi Iya, ku tafi Dani Birni wannan garin ba gari bane Aljanu sun cika shi Wala'allah Nan gidan Boarder dinsu ce a Nan matafiya ke sauka,nace yanzu Haka ma Nan kasuwar su ce Bamu sani ba,Iya Tace dole na rasa Basira da hazaka,a gari Ana ta kallo na a me kwadayi na Gane gaskiya wannan Dangin Su Rabin mu Alheri ne a wajenmu,Wannan mu suka taimakawa har gida Allah ya kaiki inda zamu samu magani Kai Allah Sarkin Iko,Dakko min buta nayi Alwala na Mika godiya ga Allah,Iya ranar Yini tayi tana cakaki,Salahu ya Sha tsinuwa,Tace wannan ba sunansa Salahu ba,baiyi kala da shi ba,wannan jarumi ne tunda ya Iya Haddasa tsiya Haka,Ni takaici na ma Dana je gidan Sanata nace ya aureni,na hau har mota na biya kudi naje wannan abin kunya da yawa yake da gani kasan ba Basira a Nan an toshe min ita.

To Rumaila ko kin warke ko Baki warke ba Oho,nace Ni dai Ina Jin na warke Iya tunda naji canji a jikina sayau nake jina lafiya Lau,a daure a karasa maganin kaf,nace to,Ni yanzu fushin da Fu'ad keyi Dani shine damuwa ta,nayi Kiran duniya na tura text Shuru,na bashi Hakuri a text Amma yaki magana har na hakura na zubawa sarautar Allah Ido,damuwa Kam Ina cikinta.
  Su Umma duk Ina Basu labarin magani Abun da mamaki Ashe har da Iya a ciki shi yasa malamin yace ayi maganin a garin,shima Malam Abbi ya sanar masa komai yace Inshaallah idan ta Gama ko jifa ko Shafar Aljanu ita da su sunyi Hannun Riga,Shima Mijin nata Haka.

  Yau Sunday Yar kawar Momy ta sauka  gidan da Trolley dinta katuwa tana ja,Yusra kenan ansha gayu anzo za a tallatawa Fu'ad Kai ko za a samu shiga,Ni Kam na Matsu na dawo Abuja na bawa Fu'ad Hakuri,na gaji da Rashin sa,shima ya kasa jurewa sai ya dauki waya zai kirani sai ya fasa,idan ya fara rubuta min sako sai ya goge ya fasa.

 Ni Kam tun Ina zuba Ido har na hakura Nima Kawai,har na Gama maganin kaf ya Kare,Iya Tace to sai ki fara shirye Shiryen tafiya Zan sanarwa Umma sai muje mu maida ki gidan, Iya ce ta dinga bani kayan tsumi na Mata Ina amfani da su sosai,har kiba nayi da kyau sabo da na samu lafiya gaskiya ko a jikina garau nake ji na,Umma Bata fadawa Fu'ad Zan dawo ba sabo da tana Kallonsa duk ya rasa sukuni,Fara'a ma ya daina,Yana cin Abinci Yusra tana palon Umma tana ta kallon Fu'ad da kallo irin na so, Umma ta kalli Fu'ad sai juya cokalin yakeyi ya kasa cin abincin Tace lafiya dai ko? Tsaki ya dan ja tare da furta lafiya Lau Umma,Umma Murmushi tayi Tace ko Kai da mutuniyar taka ne? Yusra ta tabe Baki Tace yo Dama Allah na tuba auren Yara Yan 16-17 ai masifa ne,Umma ta kalle ta kawai,tashi Fu'ad yayi ya bar palon ya Fisgi mota ya bar gidan zuwa wajen abokansa gidan Khaleed,su Khaleed sunga kwana biyu kullum a damuwa yake ko sun tambaye shi baya fada musu dama sun San shi da zurfin ciki.

 Ni kuwa Bayan mun Gama duk wani shiri Iya,Affa da matarsa,Kawu Haruna da Yar Uwar Iya Yafendo,sai Aunty Rukayya da Haleesa yarta Muka tafi a mota Sharon Drop na daukar Mana karamar mota Amma me cin mutane da yawa,atamfa na sa baka me adon golden,takalmina Goldin me Dan tudu da jakata me tsada kayan Lefe nace ban taba sata ba sai yau, Umma da Abbi sun San da zuwanmu,duk munyi shiga me kyau ba Wanda zai wulakanta mu,Iya a Hanya Tace bazanyi ko gyangyadi ba Ina kallon gari abina,Ni nasan gidan nice jagora,sai wurin 4pm Muka karasa gidan,Direct  Tace na wuce da su masaukin Baki,Su Affa duk zaucewa sukayi da ganin gida irin wannan,Iya Tace Uhmmm kudi suna magana da kansu a wannan gida,ai sun zarta yanda nake zato Rumaila,ko dai ya taba yin shugabansa ne me gidan? Nace a'a,Iya tace to zallan Iya kasuwanci ne Haka?Kai gaskiya Ina yinsu Iya wuya ko Dan kudin Nan Ni sun Gama Dani,Affa yace me Hali baya fasawa dama ciwo ma Yana tadda Hali sai ya Dora daga inda ake,Allah yasa babu kowa sai masu Aiki a compound,Ta garden nabi dasu,Iya Tace kaga guri Kore Shar shi yasa idanuwansu farare tas to kullum Ana zuwa a kafe shuke shuke da Ido ana Shan Madara Ana kallo Ana gyangyadi.

  Iya ta sake cewa wannan ma'aikata Haka Kamar gidan sarauta Kuma duk biyansu akeyi? Nace ae,Iya Tace ai kuwa gasu Nan Bulbul dasu,Kawu yace a koshe suke ba yunwa wallahi,Affa yace ku ai Baku zaga duniya bane Amma Ni Dana Yi zaman Lagos na Saba da wannan,Yafendo Tace to sarki Shugaban wayayyu,Matar Affa Tace gaskiya mu nutsu,muyi Ubanki idan mun nutsun da hauka mukeyi ba a nutse muke ba? shegen Baki kamar bututu cewar Iya,Ina ta dariya sai da na zage gidan Nan da su kaf gida gari Guda Suka Sha kallo,Kawu Haruna yace gidan Yan gayu kowa yayi luf a bangarensa,da mune kuwa Yara na ihu,can suna Wasan kasa,can Ana dambe ga mahaukatan samari,To sun koshi me zasu Yi cewar Affa.
Sai Dana kaisu masaukin sannan na gwada musu yanda ake amfani da toilet da sauransu na nuna musu gabas,bayan munyi Sallah kowa ta ajiye Jakarta a Bedroom,Yafendo da Iya,Matar Kawu da Aunty Rukayya da Haleesa,Affa da Kawu na Nuna musu nasu wajen a kebe, Wanka Muka Yi kowa ya huta,na Kira wata me Aiki ta kawo musu abinci Iri iri Dama Umma ta Gama komai,Iya kasa magana tayi tagumi Kawai ta zuba.

 nace Iya lafiya? Kudi Rumaila suna magana a Nan gidan,Hhh Dariya Mukayi, tare da su na zauna Muka ci abinci kowa ya nutsu, Ina yin wanka Na canja wata sabuwar Abaya Golden ce ta hadu karshe ga tsada kamar zanje party,Powder na shafa da lipgloss na fito wani fes Kamar daga Engine aka fito Dani na fita a kayan,turaruka na shafa sama sama masu dadin kamshi,Takalmina da handbag Dina na dauka Ina tafiya a nutse na taka har part din Umma.

  Sallama nayi Fu'ad ya juya baya Yana Shan ruwa a glass cup da Remote a hannunsa,yaji muryata nayi Sallama zo kuga saurin juyowa wajen Fu'ad,Ido Biyu Mukayi ya kafe Ni da Ido Yana kallona Nima Haka Ina murmushi na Shiga ciki,sallamar ya amsa Bai ma Sanda ya amsa min ba duk fushinsa sai ya neme shi ya rasa,Ina yini Yaya Fu'ad na Furta kallo na Kawai yakeyi kamar zai hadiye Ni Bai amsa ba,Wucewa nayi da sauri Zan haura saman Umma ya riko Hannu na da sauri,na fisge Hannu na nayi sama,Sallama nayi Umma tana daga ciki Tace Rumaila shigo Mana,Shiga nayi Muka gaisa Umma Tace wannan Irin gayu Haka Rumaila kin samu lafiya kinyi wata Yar kiba Dariya nayi Ina Jin kunya na durkusa tare da gaisar da Umma ta amsa tana jikin mirror tana gyara daurin dankwalinta ta atamfa super,Kinyi yanda nace ko nace ae Umma sun Gama komai ma ke Kawai suke jira, Fu'ad ne ya shugo dakin,Umma Tace da su Iya fa suke suna bangaren Baki kaje ku gaisa, Fu'ad yace to zanje Amma ke Umma fara zuwa zamu zo daga baya,Umma ta Gane shi tsaf Tace to da Rumailan zamu tafi ai, Fu'ad ya Bata fuska yace Umma Wai me nayi Miki ne? Share shi tayi ta Mike ta yafa Mayafin ta fita na bita a baya ya rike Hannu na kam,Mur na Sha nace ka sake Ni na tafi Mana,Yace kwace ki tafi Mana idan Zaki Iya,Ba yanda banyi ba Amma na kasa kwacewa,yace Zaki dawo baza ki fada min ba? Kana daga wayata ne? Ko idan na tura maka text kana gani? Ni Dana dinga kiranki kin San an hanani zuwa Garinku kin dauka ne? Wanne wulakanci ne Baki min ba Dan Kinga na damu dake,Baka San bani da lafiya ba lokacin?na fara magani Ina ta rashin lafiya ai baka tambayi dalili ba,ai sai ki fada min Baki da lafiya ko a text,ince bani da lafiya ka zo garin Kuma bayan Umma sunce karka zo,Shuru yayi Yana Bina da kallo yace ban sani ba ai Fushi nake Yi dake I'm so sorry,ya jikin? Ai Naga kiba ma kika Yi ke kina ta Kara kyau kullum,Naji su Iya ma Ashe harda su Salahu ya hada Haba shi yasa abin akwai mamaki Ashe ba yin kansu bane,nace Uhm Allah ya taimake mu,yace naji dadin hakan,kin barni Ina ta Shan wahala Ni daya duk na rame,Dariya nayi nace Ni banga ka rame ba,Kiji Tsoron Allah Baby nace to Ni dai banga ka rame ba kiba kayi ma,Yana murza yatsu na a hankali yace muje to wajen su Iyan tamu, Rungumeni yayi sosai a jikinsa,Nima na kankame shi zai min kiss na zille Muka fita,Mun sakko Kasa Naga Bakuwa Yusra ta Sha gayu an hakimce Ana canja Chanel da Remote, Fu'ad Yana rike da Hannu na Muka wuce Yusra,Yusra ta kafe Ni da Ido sai ta Raina kanta Kuma,ko kallonta Fu'ad baiyi ba Nima ban kulata ba haushi ma ta bani ta wani fito da kirji Ana hango shatin Breast dinta,Nace Wannan fa itama Yar gidan Nan ce? Yar kawar Momy ce tazo hutu Wai yace,nace Kuma shine take wannan abin kamar gidan Ubanta ita Wai balagaggiya zata ci Ubanta ne Bari na dawo wajen Allah yasa ta kulani ko ta min Shishigi sai dura mata ashariya,gantalalliyar banza Haka akeyi kizo palon mutane ki saki jiki wani sharab taje can wajen Momy din mana, Fu'ad Yana jina Ina ta masifa har muka karasa wajen su Iya na kwace Hannuna Muka Shiga da Sallama.

mun Iske Abbi da Umma,naje kusa da Iya na zauna,Iya ta kalli Fu’ad Dake gaida su harda rusunawa,Iya Tace dama kana gidan ne? Yace ae Iya,Umma Suka ji Hira ta barke tsakanin Iya da Fu’ad,ya Iya biyewa Iya.
Iya Tace yaro ya bayan saduwa?ya akaji da mutuwar Nan ta zamani ta farar daya? Fu’ad yace Alhmdllh,dan kuwa ita ake fama yanzu wannan yanzu zakaji an kwanta dashi lafiya sai a tashi sai dai gawarsa,Iya Tace wallahi fa Kawai mutane a koma ga Allah yau mune gobe ba mu ba,wani Haka Rannan Dan makwafci na a gona suna noma Kawai sai gani akayi ya fadi,aka zo Kansa Ana Haladu Haladu Shuru kake ji Ashe har mala’ikan zare Rai yazo ba a sani ba, Fu’ad yace da Iya Eyyya Allah ya Masa Rahma Iya Tace ameen,ai Mata suna cikin wani Hali musamman Yan Mata Ana ta tsince mazajen Daya Bayan daya, Fu’ad yace Wanda sukayi saura sai su dinga auren Uku Uku biyu biyu hudu hudu,Iya Tace Kai Dan Nan Uwaka Fu’ad da ‘yata a ciki bance ba to,Dariya aka dinga a palon Har Abbi da Umma Iya Bata so ayiwa yarta kishiya.

 Iya sai ta daina zancen mutuwar mazaje ta koma wani zancen,Tace Fu'ad Ashe Haka Allah ya wadata ku? Dariya yayi yace Iya Ina ta fada Miki idan kin ganni Kinga kudi kika ki yarda,Iya Tace na yarda yanzu Naga zahiri Ina garin Nan sai ka cika min Alkawari na anyi min jiniya da motoci yanzu fara kunna min kallo ga Tv, Fu'ad ya kunna katuwar Plasma Chanel din Ball akeyi Wato kwallon kafa Ana ta Kokawa,Iya Tace Kamar zaka dakko mutum da Allah ji garau Kamar na shige ciki.

 Yan Ball Ana ta Kokawa tace kayyasa Kai maza kauce Nan to Dan Ubanku Wai a Basu kwallon da yawa Mana kowa ya dauki tasa Dan jaraba akan kwallo Daya zaku kashe kanku,Da yatsa Iya ta nuna wani bature da Alama shine couch Iya Tace Kai Dan Ubanka ka zubo musu kwallaye da yawa kowa ya dau tasa banza dakiki,Dariya muke tayi Iya taga wani yaje har Gaban raga ya kasa ci,Iya Tace Amma wannan yayi asara ku cire shi,Haka akeyi Dan Ubanka ko Ni naje Gaban raga nayi wannan bugun, Fu'ad kaga wani buga kwallo Dan Allah wani shafal Shafal....aka nuna wani siriri Iya Tace da ganin wannan baturen matarsa Bata bashi abinci Yana koshi banza Mijin Tace,Fu'ad yace kamata yayi a daina biyansu Albashi,Iya Tace wallahi kuwa musamman wannan masu fararen kayan,kaga wani dai wannan da gani bazai tarbiyya ba,wannan Uwarsa da Alama fama takeyi da shi,wani ma yaje ya samu dama Amma ya kasa cin ball Iya Tace Dan Allah canja Mana Tasha wannan ba Yan kwallon kirki bane duk jakai ne,ko Ni na samu damar wannan sai na zura kwallo a raga,Dariya Mukayi.

Fu'ad ya Kai American film Ana ta harbi Kawu yace yawwa bar Mana Nan,Iya Tace karyar zaka kalla kai Canja min Tasha, Fu'ad ya kamo Hausa film Iya ta gyara zama Tace yanzu Naga dai dai,Umma ta kalla tace Ina abokan zaman naki Basu zo mun gaisa ba ko bakwa zaman arziki ne mu shirya cin ubansu muma? Umma Dariya tayi Tace haba zasu so ne,Abbi yace ai na Kira su,Suna Haka sai ga Momy da Mama tare da Yan matan su harda Yusra suna Yanga,Momy tana yatsina Kamar taga Kashi,Iya a ranta Tace lallai za a yita sai na tabbatar na gyara muku Zama zaku ci Ubanku,a fili kuwa Iya Hijab dinta ta gyara, Abbi tashi yayi ya tafi abinsa, Fu'ad yace Iya yau Zan tafi dake yawo,Tace na gode Dana ai nasan baza ka bani kunya ba,Zama su Momy sukayi Mama ta ja tsaki,Iya tana jinsu Amma ko kallon inda suke Iya Bata Yi ba,Momy Tace barkanku ya Kauye?,Babu Wanda ya amsa bare tasa Rai za a kulata.

 Mama Tace ya Ana magana Kuna Jin mutane,Iya ta kalleta shekeke Tace au damu kuke ne?Affa da Kawu Mikewa sukayi Suka koma bangarensu Suma ko kulasu Basu Yi ba, Fu'ad ba karamin farin ciki yaji ba da su Iya Suka Yi Haka,Rukayya da Haleesa Suka Mike tare da cewa Bari mu huta daga ciki Suka Yi bedroom,saura Iya da Yafendo da matar Kawu sai Kuma mu da su Momy,Umma ita kanta su Iya sun birge ta,Tsaki Momy taja,Iya a ranta Tace zanyi maganinki Bari na warware daga bakunta, ta Mike da matar Kawu Suka Yi ciki,Umma ta tafi Itama, Fu'ad Hannu na ya rike Muka Yi waje muma saura su Momy su daya da su Khaleesat,Naila dama tana Kano ita,Momy Tace kan uban Nan Kinga Yan Kauye? Mama Tace kyale su zasu ga wulakanci sun zunguri sama da Kara,Umma Su Iya kaf matan ta tafi dasu bangarenta a can Nene ta same su Suna kallo.

Ni kuwa Fu’ad ja na yayi part dinsa na gidan ba kowa a ciki,kullum Ana gyara part din ko Ina Neat.

Masu Sharhi Ina matukar Godiya.

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

       NA KUDI NE

WACCE TA FITAR DA SHI ZUWA WASU GROUPS DA WACCE BATA SIYA BA TA KARANTA ALLAH YA ISA.

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM

             86-90

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Auta
Mmn Ummee
Aeesha
Dr Zainab Abdullahi
Alhusnah Mrs Idris
Balkisu
Ummu Arfat
Farhat Mrs Mj
BK
Basmam Glam
Muneerah

      A palon na tsaya Ina Kare Masa kallo Wani Yadi ne a jikinsa ruwan Zuma me tsada yayi kyau,Saman 3seater Muka zauna,kallona Kawai yakeyi ya zuba min kyawawan idanuwansa,Kunya ce ta kamani na murguda Masa Baki tare da dauke kaina daka Kallonsa Ina murmushi duk na rasa inda Zan sa kaina sabo da kunya Kuma da farin ciki yau Ina kusa da shi,Hancina na Sosa tare da shafawa,Duk Bai dauke idanunsa ba,Mayafina na gyara sabo da rigar wuyanta me wani raga ne naga kuma shatin Albarkatun Kirjina sun Dan Yi Showing,Mene Haka ya Furta tare da bankade Mayafin ya maida shi baya, Dan tashi na gani ya Furta nace Sabo da me? Umarni na bayar yace Yana kashe min Ido daya,a kunyace na Mike tsaye na Danyi Taku biyu na juya na juyo sannan na zauna s kunyace,yace dama Haka kike? Nace me? Da sigar Rada yace kin hadu,Labbansa na karanta Kawai,Hannunsa ya saka cikin Nawa tare da shigar da yatsunsa cikin Nawa saman Cinyarsa ya Daura Ni tare da zame Mayafin Nawa Gashina da yasha gyara ya warware Yana shafawa,Gashin ya tattara tare da hade shi a hannunsa ya maida shi Bagare daya ta saman kafadata ya Shiga bin bayana da kiss,juyo Dani yayi a cinyar tasa Muna facing juna Bakina ya laluba muka fara Kissing kamar zamu kashe kanmu.

  Munyi nisa mun Lula wayarsa tayi Kara Yana ganin Umma yace to fa ya daga kiran Ina Rungume a kirjinsa Wanda da sai da ya saita Muryarsa sabo da tana rawa,Yace Umma Tace turo min Rumaila yanzu akwai abinda zata Yi, Fu'ad dama yasan abinda zata ce kenan,Gani nayi ransa ya baci ya canja lokaci daya,Nace lafiya? Lfy Umma ke neman ki,Hannayena na sakalo ta wuyansa nace shine kake fushi? Shuru yayi,Murmushi nayi nace Kayi Hakuri komai zai wuce soon,Kiss na Shiga manna Masa a jere na gangaro tun daga goshinsa zuwa kumatunsa na sauka a lips dinsa.

 Rigata ya gyara min ya gyara shima kamar bamuyi komai ba Sannan Muka fito a tare muna Hira,Yusra ce take leken mu ta saman Momy tare da Farida ko me suke cewa oho, har part din Umma muka Shiga Umma tace zo muje kitchen,Binta nayi Fu'ad ya zauna kusa da Iya, Fu'ad yace Iya yaushe Zaki ga gidana Ni? Iya Tace au Wai ba a Nan gidan sashen Rumaila yake ba Wani gidan ne daban naku? Fu'ad yace ae Baki sani ba? Iya Tace kan Uba lallai Allah ya yarda,Ashe mu muna Kauye Muna karbar Kebur (Cable) Zane mu Kawai akeyi da Kebur,Fu'ad Yana murmushi Ana labarai aka nuna kasar Switzerland Iya Tace wannan wanne gari ne haka? Fu'ad yace Switzerland kenan Iya a Nan ake buga kudade har na Nigeria,Iya Tace na rike sunan,wannan kasa abar zuwa ce Ina son su,shegu sai sun Gama kwashe kudin su Aiko da ragowar kasar mu,ga Inda Yan Kidnapping zasu je can su dinga dauka ba ruwansu da ciniki ko Nawa Suka fada Basu za ayi hankali kwance.

Iya Tace Amma gobe zaka kaini yawon ko? Fu'ad yace Inshaallah,ganin Iya ta kankane Rumailan tasa sai Kawai ya Dan fita compound daga can ya wuce masallaci sai da yayi Sallar Isha sannan ya dawo lokacin naje zanyi Sallar Nima naga na fara period ma gashi Banda pad Kuma kunyar Umma nake ji,Wayata na jawo a saman Mirror na Kira Fu'ad,Yana dagawa nace kana gidan Nan ne? Yace ae Ina part din Abbi,Da Shagwaba nace yanzu naga na fara period Kuma bani da pad ko daya,Wani haushi da bakin ciki ne ya lullube Fu'ad yace Innalillahi Ni Kam na Shiga Uku Kawai a kaini kabari a binne Ni na huta,Wai kwana Nawa ma kike Yi ne? Nace 3days,Yanzu har 3days Ina laifin 1-2 days ma,kice Umma ta baki,Ni kunyar Umma nake ji Kawai kaje ka siyo min,Da Kansa ya fita Kofar gida kusa da gidan akwai wani Chemist katon gaske a Nan ya shiga,Yace pad nake so me kyau,yace ga wacce take hade da Maganin Infection,ita ya siyo me tsadar kana gani ba sai an fada maka ba, a Bedroom din da nake ya shigo ya bani yace muje na gani ko karya kike Yi ban sani ba,Dariya nayi nace akan me Zan maka karya,Toilet na shiga sai Bai iya Bina ba baya son ganin kazanta,na leko nace shugo mana,fuska ya yatsina yayi kwanciyarsa a saman bed din Yana latsa waya har nayi wanka tare da shirya kaina na fito daure da towel Ina goge ruwan jikina da karamin,Mikewa yayi zaune yace kawo na tayaki Yana bin cinyoyina  da kallo har na karasa bakin gado inda yake zaune.

  Murmushinsa me tsada ya saki tare da furta kin Zama Yar Lukuta wannan cinyoyi sun Tara tsoka me Iya ke Baki Haka? Dariya nayi kadan na Mika Masa karamin towel din ya karba Yana goge min gashi na Yace Bari a dakko Handrier Umma,Me Aiki ya leka ya fada Mata inda zata dakko tana kawo wa tayi knocking ya Bude kofa ya karba ya rufe ya dawo ya jona tare da kunnawa da hannunsa yake barbaza Gashina Yana busar da shi,cikin kankanin lokaci ya bushe yayi Amfani da cumb ya taje harda shafa min mayukan gashi iri iri karshe ya fesa min Hairspray kaina Yana saman cinyoyinsa,nice na Kama gashin da Ribbom ya wanke hannunsa a toilet,Yana fitowa yace kawo lotion din a shafa Miki Baki da sauri ke kin fiye Nawa,Ni dai na Mika masa,yace Ina face Cream din? Nace ai duka shi nake shafawa yace Haka aka ce kiyi? Baki gansu ba set Guda kowanne bangaren akwai nasa shine Zaki na shafa kowanne a fuska idan kuraje Suka fito fa Bai karbe ki a fuska ba,karki lalata fuskar Nan tam,Ni dai Shuru na Masa nasan tsurfar masifa ce da shi,Harda sawa kofa key Yana shafawa sai faman lailaya min wuya yakeyi wani Dadi naji kamar ana  min massage,na wani lumshe Ido shi kuwa wani dalla dalla yake bin ko wacce gaba Yana murzawa,kirji na ya gangaro Ina ji nace a tsalle nan,Harara ya watsa min nayi Shuru Ina ji Ina gani ya janye Towel din ya barshi a Hips Dina,zan Kare kirji na da hannu yace Don't...Fasawa nayi ya haye saman Bed din tare da wani sani a tsakiyar kafafunsa Kamar wata Yar yarinya,Albarkatun Kirana ya Shiga shafawa lotion da Hannu biyunsa,Ido na sake lumshewa tare da zaro Harshena na lasi labbana,Maitar ta motsa kenan? Naji ya tambaya,Dariya nayi ba shiri Ni ban ma San nayi ba,Mai Kawai nake shafa Miki ba abinda nake yi,Yana magana Yana Sarrafa Albarkatun Kirjina yanda ya ga dama,sai da yaga dama sannan a gangara cikina zuwa bayana,Mike tsaye ya Furta na sauka na Mike yazo ya shafe cinyoyina tare da lailaya su har ya Gama sannan yace na Gama,da sauri na Daura Towel dina, Zan fita Ni na manta ma nayi hanyar toilet zato na kofa na bi,Dariya ya dinga min,Hankali na ya tashi,yace baza ki sa Kaya ba Haka Zaki tafi? Sai lokacin na tuna,Dawowa nayi na duba jakata na Dauki wata doguwar Riga me Hannun bra maroon me adon fari digo digo,yace ajiye rigar Nan sai Mun koma gida,doguwar Rigar lace na saka Brown,Shiryawa nayi shi Kuma ya Mike yace Zan tafi gida Sarkin santi daga shafa Mai kin wani rikice,Fuska na kwabe yace bacci nake ji,Nace tun yanzu ko goma Bata Yi ba,Me Zaki bani? Nace ba komai,to Good Night yace tare da kissing Dina a lips sannan Muka fito tare ya wuce Ni koma na koma part din su Iya sunyi Shirin bacci,Nima dakin da Iya take na Shiga ita  daya ce zata kwana,Nima Shirin bacci nayi na kwanta kusa da ita,Iya Tace Wannan matan Haka Umma take zaune da su?nace Ae,Iya Tace yo kishi hauka ne?

 Baki na tabe nace Iya ki rabu da su duniya ce ai Allah Yana kallo,Shuru ma magana ce kana zamanka Zaki ga allonsu ba Rubutu Allah da Kansa zai Yi maganinsu,Ni Wannan Yusran Kawai na tsana Yar Kawar Momy jira kawai nake ta kulani inci ubanta,Dariya Iya tayi Tace sabo da kar ta aurar Miki miji? Mu Wato mu kyale su Momy da Allah ke Kuma kici Uban Yusra ko? Ni ba kishi nake da ita ba,sai dai ki gayawa wani Rumaila Amma Ni Iya ban iya jurar wulakanci ba,anyi Daya biyu to na Uku bazan Iya Shuru ba.....wayata ce tayi Kara Iya Tace Tashi ki fita baza ki Hani bacci ba da Baby Baby Abu yaki karewa ki koma dakin Haleesa ita kadai ce dama sa'arki ce sai kiyi a can,Wayar na daga tare da Mikewa na koma dakin Halisa ita daya ce Bata Yi bacci ba kallo ma takeyi,kwanciya nayi a gefenta Ina waya kasa kasa, Ina ta fadan kalaman soyayya Wanda suke susuta me gida,Haleesa tana ji Tace wlh ba Wanda ya Isa ya hanani soyayya da saurayina Kuma aure kamar nayi,na samu Dan mijina za a hanani,Ina jinta bace Dan Uwarki Ni ba Mamanki bace kike ce min ba Wanda ya Isa?Shuru ta min,Nima na share zancen.

 Washe gari da Yamma Umma ta Kai su Iya gidana Suka Sha kallo,Iya Tace yanzu nanne gida yata Rumaila? Umma Tace ae,Ai Iya sai ta fashe da kuka Tace na tuna Sanda nace bazan shayar da Yar Nan ba sai da Ubanta ya biya kudin shayarwa oh Ashe matar manya ce ban sani ba,da nasan Haka ne Iya ta sake fashewa da kuka Tace Allah ya daidaitaka Salahu,Baki Affa ya tabe yace daga baya kenan,ba ruwan wani Aljani dama Haka Halinki yake Uwar son kudi to gashi Nan ai yanzu kinfi kowa morarta kafin na Mori Rumaila dubu daya kin Mori dubu goma komai gidanki ake kaiwa Bayan Baki Mata rainon kirki ba,Haihuwar ma cewa kikayi ke Baki da karfin zuciyar haihuwarta a gida sai da na kashe kudi a asibiti,ko wacce mace tana jarumta wajen Haihuwa Amma ke duk Asibitin Nan sai da kika cika shi da kuka kina Amadu Allah ya tsine mak,Allah ya kwashe maka Albarka Amadu, ranar kin tsine min tafi cikin Container,Kawu Haruna yace yo Iya ai sai Hakuri na tausayawa Wanda suka aure ta,Affa ya gallawa Kawu Haruna Harara yace Amma munafuki ka wuce gaba aka daura Aure na da Iyan harda cewa nayi Dace,Kasan Haka take ka rufe min,Kawu yace Hannunka baya rubewa ka yanke ka Yar ya Zan Bata Yar Uwata Kai din Affan Rumaila wani na kirki ne Naga sanda aka yanke sadakin  Iya dubu daya a zamanin baya cewa kayi ko Dari biyar Albarka,da kyar ka biya, Iya ta karbe zancen Tace turmin daka na siya kacal da kudin,suna ta tone Tone Umma sai Dariya suke Bata sun cika gidan da Hayaniya kamar ana fada.

Washe gari Fu'ad Motocin Securities sun Kai goma yace Iya ta shirya yau zata Sha Jiniya sai an zage birnin Tarayya da Ita,Iya ta shirya harda sa lace din Dana Bata a kayan Lefe na ta Dinka,Gogoro ta sha,Tace Haleesa ta shirya ta rakata,Haleesa ma aka Sha gayu,su Momy suna ta sa Ido suga Wai waye Haka zai fita da wannan zabga zabgan motoci ga securities,tunaninsu Fu'ad ne sabo da Watarana idan zaiyi fitar girma Yana hakan, Iya kuwa cewa tayi Wai Ni a gidan Nan baku da sandar girma ta kudi wacce masu kudi suke rikewa,nace Babu Iya ,aikin banza Baku Iya gayun kudi ba Ina ma da ita da kunga Yanda akeyi,su Momy Al'ajabi da takaici ya kamasu Ashe Wai Babar Rumaila itace zata Unguwa a wannan Motocin na Alfarma,Mama Tace Allah ya yarda lallai tsafin Fulani ya Kama Fu'ad,ko Uwarshi Bai sa Ana mata tsaro Haka ba sai suruka,wannan tsohuwar,Su Momy harda  fitowa suga kwaf,Iya zata wuce ta gefen su Tace da Allah Zan tsaya a Gidan Gomnati Ina da Dan Uzuri da Babar Shugaban kasa, Fu'ad da kyar ya Danne Dariyarsa Iya da yarinya ce da anyi Yar karya yace a ransa, Momy ta Bude Baki,Iya Tace rufe bakin Kar kuda ya fada da wata fuskarki kamar Daben Siminti, Security ya budewa Iya rantsatsiyar motar Fu'ad ta Shiga,jikarta Haleesa Yar Rakiya ta Shiga itama,Mama ta tafa Hannu Tace an tsafe Fu'ad,Umma da Abbi shike Nan,Wai ko masu kudi ne ba a sani ba? To me zai Kai wannan tsohuwar gidan Gomnati Wai tana da Uzuri da Babar Shugaban kasa,Nene wacce zata wuce Tace ku dai kunyi asara da Halinku na Munafunci ko kunya bakwa ji.

Iya dai an hakimce a baya ac ta ko ina,Rawar sanyi Iya ta fara sabo da sanyin Ac, Tace Driver kashe sanyin nan abinci me kyau Bai Gama ratsa ni ba Wannan sai ta zuba min zazzabi akwai ragowar yunwa a jikina,yanda Fu’ad yace Haka aka zage Abj da Iya,Ba inda Bata kalla ba a mota,duk inda Suka wuce sai an kalle su wasu ma zatonsu wani babban soja ne,wasu Kuma Shugaban kasa etc,Driver dake tuka Iya sai da suka tsaya a wani Eatery yayiwa su Iya take away na kayan makulashe Iri iri duk Umarnin Fu’ad ne,Iya ta Sha kallo,Iya Tace Driver ku bi dani ta Majalisar Tarayya Naga majalasa gidan kudi,aka bi da iya ta wajen,Tace gidan Shugaban kasa Villa aka je Nan ma aka wuce,Tace babban masallaci sentri yake ko me? Oh ko Centeral mosque driver ya karasa mata Tace yawwa,Kaini Wajen birnin can Kauye Kauye Nyanya,aka je,Tace babbar kasuwa,aka kaita wuse market, Harda sawa a siyo Mata Ugu leaf zata Yi Miya Wai da shi idan ta koma gida,Iya duk abinda ta nuna sai da aka siya mata,Haleesa Tasha kallo itama da siyayyarta,mamaki ya Kama su Momy ganin su Iya da Kaya Niki Niki masu Aiki sun shigar musu da shi,Momy Tace abin Nan fa nayi ne,harkar Nan da gaske akeyinta,Yusra Tace kaga yarinya Karama ta mallake Fu’ad gaba Daya wallahi Nan da sati Daya idan Bai so ni ba gida Zan koma na fadawa mamata ko zata samo min mafita tunda Harkar ta asiri ce ai muma Muna da malaman.
Iya farin cikin duniya ya isheta ita an Gama cika Mata burinta,Abbi yace ya biya musu Makka gaba dayansu da Suka zo gidan,Iya Tace sharudan Jin dadi sun Gama cikar min na Zama Hajiya,Abbi yasha Addua,Su Affa kwanan su Hudu Suka ce zasu tafi da Rukayya da Haleesa,Driver aka tasa ya kwashe su, Iya Kawai ita ce Fu’ad ya hanata tafiya Amma su duk an maida su gida,Iya kuwa ta koma sashen Umma,a kwana na biyar Umma tasa a Kara gyara Mana gidan mu Tace na shirya Fu’ad yau ya tafi Dani gida.

 Bai zaton za a bashi Ni yanzu ba gashi farin cikinsa na Gama period,Iya miyar Agushi tayi da ganyen Ugu dinta tayi Sakwara,Nasan Fu'ad Yana so Bayan nayi wanka na shirya cikin tsaleliyar atamfa ta,kayana da aka wanke a goge na shirya tsaf, Sakwarar a flask na zuba komai,Yana zuwa gidan Umma Tace dama kai Rumaila take jira ku tafi gida, Fu'ad Murna ji yake kamar ya suma,Umma ta bashi mamaki Bai taba zato ba,Umma tana Kallonsa Yana fadada murmushinta Kai Kawai ta girgiza,Shi ya dauki akwatin kayana Ina rike da basket na abinci Muka fito zamu tafi,Kicib Muka hadu da Yusra, fuska na Bata,Tana so ta min rashin Mutunci Amma tana tsoron Fu'ad sai Tsaki ta ja Nima na kalle ta Up and Down nace looser na wuce,Kwafa ta ja Tace Zaki ci ubanki Ina Nan gidan,Gaba ya zaga ya Bude min na Shiga ya Rufe,kayan Kuma ya sa a bayan mota Muka wuce,sai da ya tsaya ya Mana take away na abubuwan ci da Sha iri iri,Da me Gadi muka gaisa Yana min Sannu da zuwa, Fu'ad ta window ya Mika Masa take away dinsa kaza Guda da lemukansa harda Yogourt,Muka wuce ciki abinmu Yana ta godiya da murna kusan Kullum Fu'ad Yana bashi abin Dadi Indai ya siyo to me Gadi ma Yana bashi nasa,ga kyautar kudi akai akai.

 Mijin Fadila Haka Kawai tun daga ranar da yayiwa Rabi Fyade Allah ya jarabce shi da son Rabi,gashi yaji tafi matar tasa komai,Ita Fadila Bata ta juriya ko kadan baya Jin dadin kwanciyar Aure da ita,ya dawo daga Aiki ya Iske Fadila zaune ta hakimce a kujera me aikinta tana shafa Mata wani pain killer a kafa ga Glass cup a hannunta tana kora lemo,Wani Kallonsa tayi Kawai tana Yanga Tace Sannu da zuwa ba tarba ba komai shi Kuma gaskiya Yana son kulawa,Gefenta ya zauna Yace Ni kuwa wannan Rabin ya kuke da ita? Fadila Bata San dawar garin ba Tace ai ba wata Yar Uwar mu bace Kawai ance Wai  Dangin dangarere Mun Dan Hada jini,Mijin Fadila Yaji wani Dadi yace ai Bai kamata ku hada jini da wannan kauyawan ba,Wai Ni a wanne kauyen suke ne Haka kamar ba a duniyar Nan tamu suke ba? Fadila tana yatsina ta fada Masa Address din su Rabi kaf,a ransa Yana ta murna,yace kawo min ruwa,tana Shiga kitchen ya saci Wayarta ya lato number Rabi ya dauka ya  ajiye Mata albarta.
Washe gari da Sassafe ya tafi Kauyen su Rabi Har gida,Rabi tana cikin gida akace tazo tayi bako,da mamaki ta fito sai taga Mijin Fadila,Harara ta watsa Masa Tace lafiya? Ko Nan ma fyaden kazo Yi min?yace Haba Rabi ki saurareni Mana bakon ki ne fa Ni,Rabi Tace to Ina jinka,Zama yayi ya Gama tsara Rabi sosai bai bar garin ba sai da Rabi ta Amince zata aure shi,Bayan ya tafi ta koma gida ta fadawa Mahaifanta ai Suka dinga murna,Babar Rabi Tace Alhmdllh muma ci Gabanmu yazo,Rabi tace Amma Abbi da su Momy fa? Baffan Rabi yace wa yake ta su,mutum ya lalata ki Kuma har ya amince zai aureki ai Alhmdllh,Muma zamu tsunduma cikin daula, Momy din banza ai karki sake ma suji labarin sai dai suga Amarya Kawai an Kai gidan,Rabi Tace Kuma dama part biyu ne a gidan yace daya part dina daya part din Fadila.

Rabi Bata fadawa ko Saude ba Shuru sukayi sai iya su ne Kawai suke kashewa su rufe,ga Kudi Saddeeq Mijin Fadila Yana ta kashe musu Kamar hauka,Rabi ta canja sosai ta samu kayan gayu gashi zuwanta birni ta Dan waye,Ita Kuwa Saude Wani Dan Kano ne ya fito zai aure ta lecturer ne Matansa Uku itace ta hudu yayi Mata Dan gidanta daban,a kasuwar Kurmi suka hadu ta raka mamanta siyo tukunya.
Saude Tace akan nayi aure a kauyen Nan gwara Kawai na Shiga cikin Mata uku na Zama ta hudu a birni ya fiye min mutunci,tunda na rasa samarin arziki.

 Ni da Fu'ad mun koma gidan mun Iske ya Sha gyara,Yunwa muke ji a Palo muka zauna tare da baje girki da kayan tande tande muka ci abinda muke so sannan ya Haura sama Bedroom dinsa,Nima dakina na Shiga nayi wanka tare da Brush na dauro Alwala na fito nayi Shirin bacci cikin wata arniyar sabuwar rigar bacci na silk Sky Yar guntuwa Komai ya bayyana,Ina kamshi na nufi Bedroom dinsa,zani Na daura a sama tare da saka Hijab,Jallabiya ya zura Muka Yi nafila raka'a biyu tare da adduoi, sannan ya cire rigar,  Body spray yake Fesawa sannan ya saka wata Yar Riga me gajeren Hannu shara shara da ita gabanta Kuma a Bude ba Botin bare a rufe Haka aka Yi ta,sai Dan gajeren wandonta shima fari Sharara komai Ana gani,kunya ma naji ni,Yana Gama kalailaitarsa ya juyo ya Iske Ni a zaune gefen Bed,yace nayi tunani sai dai na sameki a Dakinki,Ashe bakya Jin tsoro ma,Murmushi nayi na Gama tsurewa Kawai dannewa nake yi,waya nake dannawa Amma ban San ma me nake dannawa ba sabo da Hankalina baya jikina,Yana gabana ya sa Hannayensa biyu a saman bed yasa Ni a tsakanin Hannayen nasa,Dan Rankwafowa yayi daf da fuska ta,Mutuwar zaune nayi wani kamshinsa me Dadi ya daki Hanci na,shima kamshina shi ke fisgarsa,Yatsansa yasa tare da dago Habata ya dogo kaina sama kadan da yatsan ya Hade bakinmu waje daya a hankali Yana tsotsa,Idanuwa ne Suka lumshe ba tare da na shirya ba,wayata ta sulale kasa ta Fadi ko ta kanta Bamu bi ba,a hankali na dago Hannayena tare da riko rigarsa kam.

Wuyana yake bi da kiss jawo shi nayi shima karfinsa ya fara yin kasa,Saman Bed din ya Hauro gaba daya tare da daukana gaba daya ya maida Ni saman sa,Rigarsa na zare masa,Ni kuwa tawa ban San ma ya zare ta ba Light ya kashe daga saman Bed yayi amfani da Remote,I love you yake Furta min Yana,Ni kuwa Bakina ya mutum ban iya amsa Masa,Wani Nishi nakeyi kasa kasa da kukan Dadi,Samana ya koma Yana bin sassan jikina da salo na musamman,cikin kankanin lokaci muka fice a hayyacinmu,na Zama Wet sosai,Albarkatun Kirjina yake sarrafawa salo salo,ko da ya koma Kasa na ya Gama Dani gaba daya na manta da me zai yi,Sai da ya Gama min wayo kamar ba abinda zai min,Kawai ya shammace Ni ya gama daddane Ni ba ta inda zanyi motsi bare nayi wani Abu sannan ya samu a nutse ya shige ni da kyar sabo da wajen a like yake,Bai taba zaton Haka ba,baiyi tunanin zai ji Ni Virgin ba sabo da ya Sha wahala kafin ma ya samu Hanyar Wanda Ni kuwa Kara na saki ba shiri,nayi niyyar na daure Amma na kasa,zafi yasa na kasa wani juriya kuka na nayi,Shi ba abinda ya shafe shi abinda yake so yakeyi yanda yaga dama ko tausayi babu,Har cizonsa nayi Amma kamar na ciji bishiya,Wani irin Gurnani yakeyi da Nishi,Na yunkura Zan kwace na kasa,Ina kuka wiwi nace Abin... na... Yi ne da gaske ne....Yace Baby Sweet words pls nace baza a fada ba mugu,Mugunta ya min da karfi na fashe da kuka nace Iya Za a kashe 'yar kwailar yarki....gashi sabo da kullum Muna Romance ba a kusa yake bare a samu ya kawo da wuri,Bakinsa ya saka cikin Nawa ko Dan kukan ma bazan samu dama ba,Bansan Yana da karfi haka ba sai yau,ya Dade sabo da ba karya jarumi ne,lokacin da ya kawo Kankameni yayi a jikinsa sai da kasusuwana Suka Yi kara Amma Bai ma ji karar ba shi,Ya hada uban zufa duk da Ac din dake Room din,Shuru yayi jikinsa ya wani saki kamar bashi da laka,Gashi ya zuba min nauyinsa sai Nishi nake yi,Sai da ya Gama hutawarsa sannan ya zare jikinsa a nawa ya daga min jiki ya kwanta a gefena tare da daura kasan a saman Boobs Dina, Light ya kunna ya Dan dago tare da kallon fuskata Muryarsa tana Dan rawa Yace I'm sorry....Hawayena ya goge min da yatsansa.

 Ina shesheka nace ai kasan dai Ni ban Saba ba ka wani sa min karfi, Rungumeni yayi a jikinsa yace Eyya Yi Hakuri mantawa nayi banyi zaton kina Virgin ba sabo da Aljanin daya shafe fiki,farin ciki yakeyi Kawai bakinsa yaki rufuwa shi kadai,nace ai gashi Nan Dariya kake Yi zaka ce wani ka manta,Light ya kashe da sauri yanda zai ta dariyar shi ba tare da na gani ba,ai kece kinyi Dadi da yawa kin zarta tunani na,ga Ni'ima Allah ya Miki Ni Kuma Kawai na shige cikin cakwalkwali na,Da Allah zai sa anjima kadan ki Kara min ai da na sa Miki Albarka na dage kafa ta ki wuce Aljanna Firdausi, Harararsa nayi nace ka rike albarkarka, Yayi mamaki da yaga bedsheet din har Jini ya Bata shi Yana ta murnarsa ina kallonsa,Wurin wanka Dan mugunta Yana so ya Kara ya dinga min azaba da ruwan zafi Wai dole sai na warke kafin anjima a Daren,Idanuwana duk sun Kumbura sabo da kuka,Yasa bedsheet a washing machine ya wanke ya shanya,ya canja wani sannan na saka Yar Rigata na kwanta da kyar,Bayan shima yayi wanka tare da tsarkake jikinsa Nafeela yayi lokacin 12am,Bayan ya Idar Ni kuwa Jikina duk ciwo musamman daga Hips Dina zuwa cinyoyina,Kusa Dani ya kwanta tare da leka fuskata Dariya ta kamashi ganin nayi kwanciyar ruf da ciki na bokado Duwawu baya,Dariya ya dinga Yi Ina jinsa yace Duk ciwon ne Haka? Ko kula shi banyi ba,Nace Kai Allah ya tsinewa karuwai Wallahi matsiyata Amma Haka wannan ne sana'arsu tir, Fu'ad Yana Dariya yace yarinya idan kika Saba kema Watarana sai kin biya Ni kudi Zan Miki,Ina ruf da ciki na Miko Hannuna ta baya na yakushe shi Nace sai dai in ciwon hauka ne ya Kama Ni,Gobe da sassafe ka Kira min Iyata kafin ka tafi Office ,Yace Na dauki hutun sati Uku Ina zanje? Ai hutun cin amarci nayi ba inda Zan je,Kuka na saki nace Allah sai ka tafi Office ka dinga zuwa aikinka Yafiye maka,karfin ac ya karo shi wannan kwanciyar Dana Yi Kara tayar masa hankali take Yi,ta Masa kyau kwanciyar ji yake kamar ya Kara second Round a Haka,Hasken Wutar ya Kara Yana ta kallo ban sani ba,a hankali ya Dage rigar sama,Mazaunaina Suka bayyana gashi ba pant Iska Kawai naji tana Shiga ta me Dadi na fara bacci na, Hannu ya daura a mazaunan ya girgiza su yace tashi ke ba a bacci yau,Rigata na ja na rufe,ya janye Hannu na ya sake bankade rigar na Kara Rufewa,Kyaleni yayi sai yaga kamar nayi bacci gashi na ya kama Yaja kadan na sake Bude idanuwa,nace Dan Allah ka barni Ni bacci nake Yi duk azabar daka gana min Bata ishe ka ba,Murmushi yayi yace wannan fa Ni wlh Bai ishe Ni ba,tun farko da nasan haka ne sai dai Muyi Kare jini biri jini da Aljaninki,Harda lallaba Ni yace Bari na kawo Miki Tea ki Sha,To nace yaje ya kawo yaji hadi,Da Yogourt harda Naman da Muka rage,Da Kansa ya mikar Dani tare da gyara min Zama,Da Kansa ya dinga bani na shanye tea din naci Naman da yawa shima Haka, Yogourt me Dadi ya bani na Sha shima yasha kayan ya maida kitchen ya dawo dauke da kankana da Yinibi Nan ma da Kansa ya dinga bani Yana sha,ruwa ya bani na Sha shima Haka yace to Fitsari fa? Nace kaini nayi bacci nake ji,a ransa yace ke da bacci sai karshen dare,Harda kaini da kansa,nace to fita Mana,ba musu ya rufe min ya fita,na Gama abinda zanyi da ruwan zafi sannan ya dawo Dani,Irin kwanciyar dazu nayi na turo Duwawu baya nayi ruf da ciki.

  Mashaallah naji Yana ta cewa ban San me yakeyi ba,yace Bari na Miki tausa,ban taba zaton a ranar zai iya cewa zai Kara Yi ba,tunani na tausaya min yake Yi,Hips Dina zuwa Mazaunaina yake massaging zuwa cinyoyina,juyowa yayi Dani a hankali sai naji ya koma kissing Dina nace Haka ake tausar? Yace ae Mana Baki taba gani ba? Ki saki jikinki ai tausayinki nake ji bazan sake Yi ba,yarda nayi,Boobs Dina yake lagudawa Wai duk massage ce,ba abinda baya musu,Ni ji nayi kamar naji sauki da yake min na kyale shi har ya gangara cibi na,nace karka Yi kasa da nan,yace to,Amma duk da na Sha wahala ban fasa Jin dadin abinda yake min ba,Ina Jin dadi sosai,kasan yaje Yana min Wasa da Harshensa a wajen,Wayo ya min banji alamar zafi ba,Nace gaskiya ka iya tausar Ashe Haka akeyi,yace ta masu Aure ce,nace na yarda gaskiya, Ba zato naji Hajiya babba ta sake Mikewa a Nan na tsorata na janye jikina Zan gudu,Ya Rike Ni ya hade fuskar mu waje daya Yana murzawa a hankali,Baki na ya Shiga kissing sosai kamar zai cinye,jiki na rawa ya fara Yi sabo da tsoro,a hankali Muryarsa tana rawa yace gwara ma ki tsaya nabi a hankali karki jawo na Miki rauni wallahi ba kyaleki zanyi ba,nayi Hakuri a baya Amma yanzu babu,Yasan idan ya tsaya lallashi na bazan yarda ba shi yasa ya nuna min ba Mutunci,Nace yanzu ba Mutunci babu Amana kenan? Yace ae babu,Yar soyayyar fa? Yace ai itace wannan itace Karshen So da kauna nace,to kuwa Allah ya wargazata Indai wannan itace wallahi na daina daga yau,bana sonka bana kaunarka Kuma sai na bar gidan Nan kaje ka auri wata,Dariya Fu'ad yayi Muna ta Kokawa da shi Kyaleni yayi har sai da karfina ya Kare na hakura sai kuka nace wallahi zanyi masu gadi suji,Yace Bismillah irin wannan ai ko tambaya ba ayi,Kara na dage Iya karfina nayi,Me gadi kuwa sai da yaji,na dinga Yi Fu'ad Yana kallona,Me gadi da yaji yace to ai bana je naji ko lafiya ba tunda matar Nan Amarya ce Kuma yarinya ce ah yau Oga akwai harka,shi yasa yau sai murmushi yakeyi ba fushi Allah ya kawo Yara masu Albarka a ci gaba da gashi.

 Duk abinda zanyi sai da nayi Kuma Bai fasa ba,Nace ba Imani yanzu abin? Yace ban San shi ba,Haka na Gama Shan azaba ta a hannunsa,zai lallashe Ni Bayan ya Gama Jin dadinsa,Dakatar da shi nayi Ina kuka na tashi da kyar na dauki Rigata a Hannu na Ina tafiya Zan bar dakin Amma mayen ya hanani hakan,Haka nayi wanka na kwanta ban ko kulashi ba,shima ya sake tsarkake jikinsa ya Hauro bed din,ya dinga lallashi na ba ji ba gani,dazu idonsa ya rufe cewa yayi ba Mutunci yanzu Kuma ya dawo Yana lallashi na,nace cewa kayi fa ba Mutunci,yace yaushe nace Haka Babyna? Ni na  Isa,Magani ya bani pain killer banyi musu ba na sha sabo da idan ma naki Sha kaina Zanwa gwara ma na Sha Naga Fu'ad idonsa Rufewa yakeyi gwara ma nayi Hakuri Yafiye min,Yana lallashi yace so nake ki Saba da wuri Honey,Nan gaba Waka Zan na kunnawa Kuma wallahi sai anbi wakar nan da kidan Ana Sex, Baki na Bude nace wakar za abi da kidan Ana wannan abin yace ae wallahi Zaki gani ne,Kuma ko Unguwa sai kin daina zuwa sabo da shi,tagumi na zuba nace Ashe azaba Bata Kare ba,yana Dariya yace ai sai kin saba kema kin goge,za a fara style iri iri, Ta dole sai Hips din Nan naki sun ninka wannan,Baki na rufe masa da Hannuna,salin alin na kwanta nayi Shuru, Yana Dariya kasa kasa Yana sinsinar kamshi na ta baya tare da shafa gashi na da Bai karasa bushewa ba,Bacci ne ya kwashe mu,gaba Daya cikin baccin ya Gama makalkaleni a jikinsa,Karshe ma Kansa saman Albarkatun kirji na ya maida shi,ko ya idan ya farka sai ya Murzasu kadan,Ni ban San ma yanayi ba, nayi baccin wahala.

 Mijin Fadila ya tura manyansa sun Kai kudin auren Rabi,su kansu danginsa basa Jin dadin Fadila Bata da tarbiyya shi yasa da Suka ji zaiyi aure murna suke ta Yi za a karawa Fadila kishiya,Suma Shuru sukayi ba a fadawa kowa ba,Baban Rabi yace tunda an Gama komai me za a jira Kawai a daura Aure,Kowa a garin sai ranar aka sanar da Daurin auren Rabi,Ango yasha Sabon Shadda,da abokansa guda bakwai,sai Iyayensa walliyai,Rabi an Mata Lefe Akwati takwas,Tasha gyaranta ba laifi,sai ranar ta fadawa su Saude komai da Hajara,ai kuwa Suka dinga murna,aka daura Aure ranar juma'a sai Bayan sati daya Amarya zata tare,Fadila Bata sani ba tana ta haukarta a cikin kawayenta Yan makarantar su tana ta musu kuri,suna Hira Fadila Tace ai Ni Mijina Sai abinda nace,yasan Ni ba Kalar kishiya bace,ya Isa ya min kishiya wallahi sai na kone gidan Nan gaba Daya,Dariya sukeyi suna tafawa,sai zuga Fadila sukeyi tana Kara kuranta kanta,Tace danginsa sun Isa su zo min Gida suyi abinda suke so,ai karya ne sai dai Dangina,Ashar ta dannawa Babar Abubakar mijinta Tace dakikiyar tsohuwa ai na nuna Mata duk da ita ta haifi Dan nata to Bata Isa da shi ba sai Ni,cikin kawayen wata tace Ni dama shi yasa nake so Allah ya bani Miji maraya Wanda Bai da Uba bare Uwa,suna ta abinsu sai ga Mijin Fadila ya dawo Yana ta zuba murmushin angwanci,kawayen suka gaisa shi ya amsa Yana musu Sannu da zuwa,Wajen Fadila ya karasa ya fara Mata kirari Allah ya taimaki Uwar gidana sarautar mata,Kiss ya Mata a goshi tare da rike hannunta,Kwace hannunta tayi tana Yanga Wai ita a dole me juya Miji Tace baka ga Ina tare da Friends Dina ba ne? Ni na Dan gaji ma gwara da Allah ya kawo ka please kawo musu Juice,a ransa yace Hmm Amma Fili kyaleta yayi zata Sha mamakinsa Lemo ya kawo musu ko a jikinsa,Yana fita Suka kwashe da dariya tare da tafawa,wata tace Ina ma nice Kan Uba ke Fadila Amma kin Kai mace,har darajar ki ta karu a wajena,Kuma ba boka ba Malam? Fadila ta gyara Yar bingilar rigarta Tace kalle Ni Mana jinin Fu'ad ce fa ai mu kwaso kyau din muma,tafawa suke Yi  suna shewa,Yayinda da Saura Sati daya a kawo Amarya Kuma yace zata ga rashin mutunci sai ranar zai sanar mata cewar Mijin Fadila.

Ina godiya masu Sharhi.

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

      NA KUDI NE

WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA DA WACCE TA FITAR DA NOVEL DIN KYAUTA DAN TA BIRGE MEMBERS NA GROUPS ALLAH YA ISA.

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM.

            91-95

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Mrs Chief Bam
Ummu Deejat

       Washe gari Daga Ni Har Fu'ad makara Mukayi sosai sai 8am ya farka,abinda ya faru jiya shi ya dawo masa cike da farin ciki ya kalle Ni Ina ta kwasar bacci na,kiss ya manna min a goshi a hankali sannan ya tashi ya Shiga Toilet,wanka yayi tare da Brush ya fito ya shirya tsaf cikin wata sabuwar Jallabiya me tsada ruwan Toka,Kamshin turarensa ne da yake Fesawa ya tashe Ni a bacci,Ido na na rufe Ina kallo ya gabatar da Sallah tare Azkhar dinsa ya Dade kafin ya Idar yasan bani da lafiya shi yasa Bai tashe Ni ba,Wayarsa ya dauka tare da Kiran Umma Bayan sun gaisa yace Umma a kawo Mana Breakfast,Umma Bata tsaya wani Jin kwaf ba Tace to,lska ya Shiga hura min a kunne na bude idanuwa na Yi a hankali,kin makara da yawa Baby,a hankali na tashi zaune naji sauki sosai maganin yayi min Aiki matuka,da kaina na Shiga Toilet tare da gasa jikina sosai,wanka nayi da Brush Nima na Daura Alwala na fito,Sallah na fara Yi tare da Azkhar.

Lotion na shafa me kamshi,baya Room din ko Ina ya fita oho,Pant da bra na saka sai T-shirt din sa me dogon Hannu na zaro black me adon Orange a gaba,tamin girma sosai tsayinta har wajen Rabin Cinyata Amma nayi kyau sosai,Powder na shafa da Maroon jambaki,Gashina na gyara sosai na Kama da katon Ribbom Orange gashi na ya sakko har bayana me tsayi sosai nayi kyau gwanin Sha’awa Ina Shafa turaruka ya shigo a bakin Kofar yaja ya tsaya tare da Harde Hannayensa a kirji Yana kallona kamar zai lashe ni,Ina kallonsa ta mudubi Fuska na Bata gabana Yana Faduwa Tsoronsa nake ji gaskiya,Allahumma ajirni fi musibati waklibini khari min ha…. nake furtawa a hankali sabo da Fu’ad Ni yanzu Tsoronsa ya kamani baya tausaya min,a hankali Naga Yana takowa inda nake,mudubi na kafe da kallo nasan wajena zai zo ma,tun kafin ya karaso na fashe da kuka,Dariya na bashi sosai,da Kalar tausayi Yana wani lakwansa magana yace Allah sarki ba Wani abin Zan sake Yi Miki ba Breakfast zamu ci Umma ta Aiko da shi,Yanzu Baby abin har ya Kai Haka?sai kace Kinga zaki,Hawayena na goge Ina shesheka nace gwara wallahi ace Zaki ne ko Kura ko damusa Suka shigo dakin Nan nasan Zan iya guduwa ko ta window ko na shige Toilet nasa key Amma Kai fa? Dariya Fu’ad yake ta Yi yace Haba akwai Amana da Imani tawan ba abinda Zan sake Miki,Kinga kin Bata kwalliyar Taki da Hawaye ya furta Yana goge min da Hannunsa,Kinyi kyau ko na bar Miki rigar Nan ne? Kai na girgiza nace bana so ka rike abarka tunda ba Mutunci ne da Kai ba Sam ba ruwana da kayanka,Dariya yake yace Zagina fa kika Yi Miji Guda ki kalli idona kice bani da Mutunci? Nace to kana da shi ne? Ba Kai ka fada da bakinka ba jiya,Ni Fu’ad Bani da mutunci ko? Tsoro naji sabo Kar ya dawo yace zai nuna min rashin mutuncin shi yasa da sauri nace ba Haka nake nufi ba Kayi Hakuri kana da mutunci sosai,Daukana yayi cak a kafadarsa ya nufi Bed Dani sabo da tsokana,Wata Kara na tsala sai da me Gadi dake Gate a saman bench ya Mike tsaye zumbur yace Wai me akeyi ne a ciki Haka tun jiya? Babu me bashi amsa yace Ina ruwana to Nan ya bawa Kansa amsa tare da komawa ya zauna Yana me ci gaba da Jin Radio dinsa,Tsokanarki nake Yi cewar Fu’ad ya ajiye Ni a kasa tare da rike Hannuna yace muje,tare Muka fito,nace bana son Dining a Palo saman Sofa ya ajiyeni ya kawo abinci da komai na bukata,Chips da ketchup naci sosai Ina Shan tea abina,Ga Farfesu nace bani farfesun kajin nayi tashin komada ko na murmure da wuri,Sai da na Dame ciki na da girki naji wani karfi karfi,na Dan Jima a zaune kafin na Mike na kwanta sosai Bacci ya kwashe Ni, Fu’ad da Kansa ya gyara bedroom dinmu har wanke wanke yayi Ina ta bacci na.

Iya ce tayi mafarkin bani da lafiya,ta tashi ba kuzari a jikinta,Umma Tace Iya lafiya yau ko kallon baza kiyi ba? Iya Tace ke dai Bari a jikina naji Rumailata kamar Bata da lafiya,Murmushi Umma tayi Tace lafiya take Iya Bari na kirata a waya,Iya Tace kyale zancen waya zancen karya Indai Rumaila ce ko Bata da lafiya baza ta fada min ba cewa zata Yi Kalau take,Anya kuwa Aljanin Nan ya bar jikin Rumaila? Gaskiya hankali na bazai kwanta ba sai Naga Rumaila, Fu'ad Umma ta Kira Suka gaisa Tace Ina Rumaila bani ita, Yace bacci takeyi,Iya Tace kinji ko,Umma Tace ka tasheta to Iya ce zata zo ta duba lafiyarta,da sauri Fu'ad yace a'a Kar tazo Dan Allah Umma karki Bari tazo,Wai daga tafiya jiya za a fara zuwa ganinta gaskiya Banda yau,Umma Tace baka da gaskiya ne? Iya tana zargin Aljanin Bai bar jikinta ba jiya tayi mafarki, Fu'ad yayi Dariya yace ai ya Dade da barinta ta warke ras,Iya dai Bata yarda ba,ganin hankalinta yaki kwanciya sai Tace to Iya dai yanzu Driver zai kawo ta, Fu'ad ya Gama abinda yakeyi Rumaila ya tasa yace ga Iya Nan Wai tayi mafarkinki sai tazo taga lafiyarki,a rude nayi sama tare da canja wata Shadda Dark purple ta Sha kyau,Ni nasan azabar Dana ke Sha Amma na Danne nayi Kamar bani da matsala Muka dawo palon kasa Muna kallo.

 Bamu fi 10mnt ba lokacin na gaji da Zama na kwanta tare da Dora kaina akan cinyar Fu'ad,Gashina yake shafawa a hankali hannunsa daya Kuma waya ce Yana latsawa,Mota muka ji ta tsaya Mikewa nayi zaune  ba a Dade ba sai Iya muka ji tana Kwankwasa kofa, Fu'ad ne ya tashi ya Bude kofa Iya ya gani tare da Naila,murmushi ya saki yace Sannu da zuwa Iya,Tace Yawwa Fu'ad,Naila ya kalla yace yaushe ke Kuma kika dawo? Jiya na dawo da dare Yaya Ina kwana? Lfy ya amsa,Iya dai Suka shugo,Sai murmushin yake nakeyi Ina washe Baki Dan Iya ta tabbatar Kalau nake,Iya tunda ta shigo Ni take karewa kallo,Durkusawa nake so nayi Amma bazan Iya ba Haka na gaida Iya a zaune,Naila nayiwa Sannu da zuwa Muka gaisa ba yabo ba fallasa ta amsa tana wani sha min kamshi, Fu'ad Yana kallonta,Kwafa yayi nasan sai yaci ubanta.

 Iya ce ta kalleni kamar tana son magana Dani,nace Iya zo mu shiga Bedroom,Iya na janye Muka Shiga Bedroom din dake palon,Bakin Gado Muka zauna Iya ta kalleni tace Rumaila Baki da lafiya a jikina naji kina wani Hali,Murmushi nayi nace ba komai Iya Ni lafiya nake,Rumaila ko dai Fu'ad sai jiya yayi wani abin ne? Nace a'a Iya,to Dan Ubanki a baya kina da Aljani Bai samu komai ba kin warke ya bazai Yi komai ba? Dama magani Zan Baki shi yasa na matsa sai na ganki Amma ai na koya Miki yanda Zaki kula da kanki,Ba yanda Iya Bata Yi ba naki fada Mata komai,Nan ta bani dai wani gayye da sassaken wata Bishiyar Tace tafasawa Zaki Yi ki dinga Zama a ciki,ko kin warke ki dinga shiga kina Zama Yana maganin cuttuttukan Mata Infection,Yana sa matsi da abuwawa da yawa Zaki ji dadinsa,Karba nayi a katuwar Leda baka  nayi godiya,Tace Ni Zan wuce dama abinda ya kawo Ni kenan ki daure kiyi amfani da shi yau,to nace,nace Iya me Zaki ci? Baki ta tabe Tace ai ke za a bawa abin ci Rumaila,kece kike cikin wani Hali,Murmushi nayi nace Kai Iya,Tace to abinda Zan fada Miki sai kinyi Hakuri Rumaila,sai kin koyi juriya, Kiyi hakuri karki dinga nunawa Namiji kin gaji da shi,karki nuna Masa ragwancinki a fili ko ki dinga raki,Ki dinga Hakuri ko yaushe yazo ki nuna kina murna,kiyi Hakuri yanzu sabo da Zaki Sha wahala,ki bada hadin Kai sabo da ki samu sauki Amma idan kika ce Zaki rigima bazai kyaleki ba Kuma a banza zai Miki ta karfi ki Sha wahala,Kunya nake ta ji,Iya Tace magana ce ta gaskiya ba mafarkinki nayi ko Baki da lafiya ba,wannan fadan shi ya kawo Ni wajenki, dadin gidan su Fu'ad yasa na sha'afa ban Miki ba,Ki nutsu kiyi Biyayya irin wannan mazan ba kowa ke samun irinsu ba,Allah ya zabe ki ya Baki,ki tsaya ki nutsu Banda shashanci,karki ga Yana lallaba ki Yana nuna Miki kauna ki bullo da halin banza,ba ruwan maza wallahi Basu da tabbas,gwara ko Allah yayi za a Miki kishiya dama ace ke ta kirkice babu wata da za a kawo ace tana abinda Baki Yi,ta sameki ko Mene takeyi na mace wajen farantawa me gida ke kin Rigata kina Yi,a dage da Addini a rike Addua sosai itace makaminki, ko Mene ya dameki ki roki Allah,komai roka akeyi,murmushi nayi Iya Tace ba Dariya zakiyi ba Dan Ubanki ko Sugar ko gishirin Miya kike Nema roki Allah Office dinsa kullum a Bude yake,bare mallakar miji fadawa Allah ki mallake abinki a rasa dalili ba asan Allah kike roka ba, Iya ta dinga min Nasiha karshe Tace muje ki bani lemon gidan Nan shima na Dan Dana Irinsa naji,Dariya nayi na Mike Iya Tace boye Ledar maganin Nan Kar ya gani ba a magani a Gaban maza ki kula,ki nuna Kawai Baiwa ce daga Allah, a cikin Sip na saka,Iya Tace taka a hankali Naga da kyar kike  tafiya,Ina tafiya a hankali Iya Tace Uhm wannan ko Dan Iskan Suriki,Haka akeyi wannan ba karamar Illa yayi ba,dole idan na koma kauye na yo Miki Hadi na musamman,Dama da ganin wannan ba tausayi zaiyi ba.

Fu'ad kuwa Sanda Muka shige daki da Iya Naila ya fara yiwa Fada,Yace karki sake zuwa min gida Matukar Zaki dinga yiwa matata kallon banza,kiyi a hankali matsayinki daban matsayinta daban,Baki da hankali Wai Naila? Muna Uwa Daya dake kina biyewa su Khaleesat Kuna shirme da Hassada,Duk Wanda Bai kaunar Rumaila wlh ba masoyi na bane,matata Uwar Yarana wacce nake kauna ai duk me so na ya  kamata ya so abinda nake so,Indai baza ki gyara Halinki ba wlh Sam baza mu shirya ba,Kuma sai na fadawa Umma,duk abinda kikeyi ban taba fada Mata ba Amma yanzu Kam bazan dauki wannan ba,Kayi Hakuri Yaya Dan Allah cewar Naila, Fu'ad yace ki gyara Halinki ko ke kina so idan kinyi aure dangin mijinki suyi Miki Haka? Kai ta girgiza,Yace shine kike yiwa Wife Dina sabo da ita Basu da kudi? Daga Sam's ta fado? Ko iyayenta ba mutane bane? Shuru Naila tayi ya Mata kaca kaca tayi luf,mun fito na kawowa Iya lemo Iri iri,Itama Naila ta Sha sannan suka tafi,Iya tayi mamakin ganin canjin fuskar Naila tana ta yiwa Iya surutu,Iya kuwa Darajar Umma da Abbi da Kuma sanin ita surukace shi yasa ta sake nutsuwa ta kyale su Momy sai dai Bata kula su basa kulata,daga wajen Umma sai wajen Nenen Kauye. 

 Bayan Sun tafi Fu'ad Bai tambayi me Iya Tace ba,Nima ban fada Masa ba,Hannuna ya rike Yana Bina da kallo na so da kauna yace kiyi hakuri Akan abinda Yan Uwana suke Miki,Murmushi nayi nace Haba ba komai ai Watarana sai labari dole zasu gaji su zauna,Kitchen na Shiga, Fu'ad ya shigo yace Baby kina jinya aikin me zakiyi,Nace Iya ce Wai ta kawo min magani Wanda Zan na Zama a ciki Wai zai sa na warke,Ta baya ya Rungume ya daura Kansa a dokin wuyana tare da furta Iya ta gano mu kenan? Kai na daga masa,yace to Bari Ni na dafa maganin idan har naji tsarin Iya me kyau ne Idan naji zam zam to.......kasa karasawa yayi sabo da yanda na kwabe fuska zanyi kuka, Rungumeni ya sakeyi sosai a jikinsa tare da Furta Wasa nake Miki Baby,sai kin warke,Hawaye na goge nace Dln Allah ka Bari na warke,tauyi na bashi yace Inshaallah duk da Zan cutu zanyi Hakuri Ki warke,farin ciki nayi,maganin Iya na dinga tafawa kullum Ina Zama ciki Kuma Alhmdllh yayi min Aiki sosai, Fu'ad Bai sake min komai ba yayi Hakuri matuka Yana so Amma ya hakura,ko Kiss idan Naga zai min kuka nake saki Dan karma ya fasa yin hakurin yace sai yayi,Kullum cikin dare da kyar yake Iya bacci sabo da sha'awa Amma Haka nake hanashi ko tabani sai Dana Yi kwana uku, yau Bayan Munyi Shirin bacci ya kasa hakurin kwata kwata,Wayo ya min yace ko Muyi Romance na samu sauki ko Kuma yau dole nayi ki zabi Daya,Nace ayi Romance din, gaba Daya a haukace yake yau,Kamar Zaki me Jin yunwa Haka yake sarrafani,Ina Jin dadin hakan a nutse yake sarrafani cikin salonsa na wayayyu,Nima duk na saki jiki Ina Taya shi Mun Gama tsunduma duniyar Dadi,Albarkatun Kirjina yau sunji jiki a hannun Fu'ad,sai da ya min abinda nake fita a hayyaci na gaba Daya Ina kukan Dadi tare da furta Masa kalamai masu Kara birkitawa mutum lissafi,a hankali ya nemi hanyarsa,da sauri na firgita Zan kwace Amma Ina ya min wayo ya Gama sakalkaleni Wanda ko motsi kasawa nayi,kuka na saki nace yanzu yau ma abin Haka ne,kace fa baza ka Yi ba shine zaka ci Amanata,ko kallona baiyi ba abinda yasa a gaba shi yakeyi,jikinsa wani irin rawa yakeyi na daban,ya rude gaba Daya  ya shiga duniyar Dadi,wani Gurnanin Dadi yakeyi tare da Nishi Kai abin dai ya girmama na Fu'ad,Naji zafi yau ma Amma ba Kamar farko ba,Ya Dade Yana Abu daya kafin ya samu nutsuwa ya Kankameni a jikinsa idonsa har wata kwalla ce ta cika taf sabo da Dadi,kalamai kuwa kunnuwa na sun gaji da ji ba Kalar da Bai fada min ba, sai Bayan komai ya lafa Ina kirjinsa a kwance Ina shakar kamshinsa yace Iya Allah ya Mata Albarka,Kin warke sosai gashi Baki Sha wahala sosai ba,nace ba Wani Nan Bayan ka Hana na Gama warkewa tunda kaji dadinka dai kayi shuru,Dariya yayi ya kunna haske yace Bari na kalli abubuwan Nan sosai,da sauri na kashe hasken Ina Masa kukan shagwaba,sai wani nishadi yakeyi Yana ta Bina da kiss a ko ina na jiki na,gaba Daya yaki kwanciya,daga ya taba can sai yayi can kiss aikinsa kenan Yana ta faman yabo na,Dan Allah kayi bacci na furta Ina murmushin Jin dadi yanda yake ta faman yabo na Yana nuna min kauna.

 Sai Mukayi wanka tare da bacci Yana sake Farkawa Hannu na ya rike ya girgiza ban tashi ba,sama na ya haye tare da sakar min nauyinsa kadan ba shiri na farka,Yace Wai wanne irin bacci ne Haka? Tunda naji ya farka 2am nasan Abinda yake Nema,Boobs Dina yake shafawa Yana cewa ki daina baccin Nan please,Mamakinsa yasa na kasa magana,Shagwaba yake min sosai Yana kwanciya min a jiki,ya zanyi Haka na hakura ya sake yi,da Asuba ma Haka ba Imani ba tausayi Amma yayi Hakuri ya daga min kafa na kwana daya Wai na sake warkewa daga Nan ya Dora daga inda ya tsaya har na Saba ma na daina Jin zafi sosai,Kwanan mu shida na Masa zancen komawa makaranta yace sai ya Gama Amarcinsa Nan da 2mnths,Allah ya kaimu na furta.

Washe gari Su Rabi sati ya cika cib an Gama shiri,Fadila sai gani tayi daya part din Ana ta Kara gyara shi,Saddeeq ya zubawa Rabi kayan daki Yan kasar Dubai Yan gaske ko cokali baza suzo da shi,Mota biyu ya tura dakko Amarya aka dakko ta ita da kayan lefenta da gara tare da Dan Abinda ba a rasa ba na bukatun Amarya,Rabi ta Sha kyau sosai tayi gyaran jiki matuka,Sai da Yamma likis yasan an kusa Karasowa da Amarya ya samu Fadila tana kwance tana chat da kawaye yace Tashi zaune Ina so zamuyi muhimminyar magana,Fadila tana Yanga Tace gaskiya Ina Jin dadin kwanciya ta bazan iya tashi ba idan zaka fada ka fada a Haka,Takaici ya kamashi yace to shike Nan dama ce Miki zanyi last week an daura min aure yau Kuma za a kawo amarya sun kusa Karasowa,zumbur Fadila ta Mike Tace what? Ya sake maimaitawa tasan Kuma baya Wasa,Abinda yasa ta yarda Daya part din da taga an gyara kuma an zuba Kaya na Alfarma,Fadila ta fashe Da kuka, Saddeeq yace ai gashi yanzu kin tashi ko? Hannaye ta daura a Kai tare da rushewa da kuka,Zaucewa tayi gaba Daya ta koma kyakyata Dariya ita daya,sai Kuma ta sake fashewa da kuka,Wayarta ta sura ta Kira Momy tana kuka ta sanar Mata,Momy Tace cab idan ya isa kafira nake,Mama ta sanarwa,Mama ta Kira Abbi ta fada Masa tana bala'i, Abbi yace Kuma idan kuka dakko Fadila ta dawo gidana akan an Mata kishiya duk a bakin aurenku ke da Momy, Momy da Mama suka Shiga mota tare da su Khaleesat gaba daya Wai sun tafi zasu karairaya Amarya,Fadila ma Abbi ta Kira tana kuka Wai zata dawo gida Abbi yace idan kika dawo gidana Matukar ba sakinki yayi ba ban yafe Miki ba,Fadila ta sake Faduwa tana rusa Ihu,tabarya da muciya ta dakko a kitchen ta tsaya a tsakar gida tana jiran Amarya duk da Basu San wace Amaryar ba,Su Momy Dan Abin kunya Suma suna zuwa har guzirin Sanduna kowacce rike da katuwar sanda harda Khaleesat Safna da Farida sun tsaya a tsakar gida,Shi kuwa Saddeeq yasan za a Rina Yan Sanda Ya kirawo mota Guda ya Basu aikin kula da lafiyar Amarya da danginta,Amarya suna zuwa Abuja Yan Sanda Suka tare su a motarsu,Amarya suna gaba motar Yan Sanda tana binsu a baya da jiniya wiwiwi.....

AsmaBaffa
[7/13, 8:42 AM] Sis Asma: ????????????????
DANGIN RABI
????????????????

        NA KUDI NE

WACCE TA FITAR DA WACCE TA KARANTA BATA BIYA BA BAMU YAFE BA
ALLAH YA ISA

DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM

           96-100

Official

By
AsmaBaffa

Page naku ne

Fans Masu Sharhi duk Ina kallon kowa Ina sonku,page naku ne.

Previous page 1 2 3 4 5 6 7 8 9 10 11 12 13Next page

Leave a Reply

Back to top button