Darajar Yayana2-01Posted by ANaM Dorayi on 09:52 AM, 20-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA__________________NA ___________HALIMA K/MASHI Assalamu'alaikum, barkanmu da warhaka fatan kuna lafiya,nasan kunjini shiru a cikin wannan littafin,lallai kam kusan incemuku babu wani kwakwkwaran dalili face rashin kulawa daga gareku,saidai dayake ni nayi niyya dole incigaba,da wannan nake bawa masu yawan bibiyata hakuri,In Allah ya yarda da sannu zamu kai har karshen littafin, Na tashi na shiga wanka ina yan kun kunai,ko kallona Iya bata yi ba, sosai nayi gayu atanfa fara da sirkin purple ne. Haka takalmana da mayafina duk purple ne, na fesa turaruka sosai.Iya ta kalleni ta ce, da ma na san kun hada bakine shi ne za a gwada min bariki, in dai namijine kuje Allah ya taimaka. Ni dai nayi sororo raina babu dadi, sannan bani da mifita.Har cikin gida Usman ya shigo suka gaisa da Iya, sanan yace zamuje ne ta gaida Ogansu Aliyu.Iya ta ce, menene na shirya karya Usman ku da matarku.Nina haifeku fa har da kukega zaku yi mun wayo, a gaida Gyambo karshen girma kenanko? Usman ya sunkuyar da kai yana dan murmushi cikin jin kunya, ni dai na ce sai na dawo.Da mota yazo na shiga, gidansa muka fara zuwa ya ce inga Abida matarsa minti biyu. Ina yin sallama ta amsa, sanan ta ce kai Amarya kin tsula kyau sosai, taja hannuna zuwa bedroom din ta. Zo muyi yar shawara,Bakin gado muka zauna.Ta kalleni a da banyi zaton zaki zama mai taurin kai ba.Na zaro ido ina kallonta, ta ce, ranar juma'a da daddare mijiki nan ya ci abinci tare da mijina, ina daga ciki ina juyo su mijinki yana fadawa mijina halin da yake ciki na takura.Gashi kinki ki bashi hadinkai, har yana cewa wani dare da kika ki sauraranshi har ya dagawaya ya kira wata yar sanda dake nacin sonshi ta kuma sadaukar da kanta gareshi.Har ta daga sai kuma tsoron Allah ya shige shi, Allah ya taimaka ya tashi ya shiga yin nafila, daba dan haka ta faru ba, me kike tsammani?Na ce, wai Allah, daga nan sai zina.Tace kina da kwamasho ko baki da shi?Na ce, ina dashi.Madallah.Ta dafani yanxu abinda nakeso dake, kinga ke yar zamani ce, ki rike mijinki, in ba haka ba sai wasu su rike maki shi.Na ce, anty iya ce, Allah ba dan Iya ba zanyi duk abin da yake so.Ta ce, to baga shi yau zaku fita ba, in kin dawo Iya ganewa zatayi?In ba ke kika fada mata ba.Nayi shiru ta ce, to kisani kina cikin tsinuwar ubangiji, in yanxu kika mutu mijinki yana cikin wanan halin sai kin hadu da fushin Allah, ma tsawar ba shi ya yafe maki ba.Gabana ya shiga faduwa, na ce, Allah anty nitsoro nake ji ban san yaya abubuwan suke ba, nima bansan yana fushi dani.Tayi murmushi ba wani wahala.Ta girgiza kafadarta, ki amince da mijinki a duk lokacin da ya bukaci haka na rokeki.Na raunana muryata, in na sa muku aure ba?Na ce eh.Ta ce ki ceci kanki daga halaka fa, kin san komai ke ba jahila bace….Muryar Usman ta katsemu da cewa wai me kike kitsa mata ne?Zo mutafi kinji.Ta ce, jeki kada yajimu basusan naji firarsu ba, dan Allah ki kama mijinki hannu bibbiyu ko bakya son shi?Na sunkuyar da kai ina sonshi mana, bari dai in gani ko zan iya ina tsoro.Na fita muka tafi.,ban san ina muke tafiya ba, don kaina yana sunkuye ne ina wasa da yatsuna.Har zuwa lokacin da motar ta tsaya.Ina daga kaina COMMAND GUEST na gani.Ya ce jirani kadan ina zuwa.Gaba na ya shiga faduwa, koda ban san ko inane nan ba na tabbata Hotel ne tunda naga an rubuta guest.Bayan wasu lokuta ya dawo yana waya, danhaka da hannu ya yafito ni, na fito a baya nabishi yana ci gaba da tafiya tare da tin waya.Kuma na fahimci kamar da ya Aliyu suke magana, dan naji yana fada mai ga mu nan yanxu zamu shiga cikin hotel din.Kuma ni zan wuce ne dan Allah kayi hanzari muka ratsa falon muka nufi jerin dakuna yasa makulli yana bude wani daki.Dai dai lokacin sako ya shigo cikin daki wayata, na ciro na duba.Cewa yayi kishiga kijirani kadan my choice.Na kalli Usman yayi murmushi ba da jimawaba zai zo, yanzu zaki ganshi.Na shiga cikin dakin ina dari dari, tare da yankalle kale, ya tako ya shigo dakin.Kada ki damu ya dauki remote ya kunna TV, kiyi kallo ga tashar India nan abin sonku mata.Ya nuna mata wata takarda.In kina da muradin wani abu ga wanan takardan ga numbe waya ki kira ki zabi dayadaga nau'in abincin da kike so ko na sha, za a kawo miki.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Har ya kai bakin kofa sai kuma ya dawo, ya cirowallet dinsa ya bude ya ciro katin MTN ya mikomin.Gashi ki loda a wayarki.Ya sake juyawa yatafi, tare da cewa ki kulle kofar in yazo zaikwankwasa sai ki bude, na barki lafiya.A sanyayena ce, na gode.Tunda ya fita ta gumi na hada,tunani da zullumin abu biyu ne na farko in ya zomai zai faru?Sanan yaya zan kare da fada iya inna komagida?Ban ma san takaimaimain lokacinda zamu bar nan ba.Fim din da ake yine ya danshagaltar dani, don haka ban lura da lokaci ba,sai da na kalli a gogo na rude, shida dai dai nayamma.A raina na ce tafiya zanyi…..kwankwasakofar ya dakatar dani, na bude cike da faduwargaba, a zatona shine ashe ma aikacin gurin neyake tambayata ko zanci wani abu?Na ce a a yacekada ki damu Oga ya na nan zuwa, ban tanka shiba na maida kofar na rufe.A raina nace wato harsunsanshi tunda gashi suna cewa yana zuwa.Nace wa yasani ma ko yana zuwa da mata…..nakatse zancen da cewa a'u'zubillah, ba kyaumunmunan zato.mikewa nayi ina ta kai komo atsakar dakin, tunanina wa zan kira wandazaikaiwa iya waya in mata bayanin cewa yayanake jira mu dawo.Can na tuno da Bello, na kirawayarsa dan akwi number shi a wayata, kumayana kiran Aisha itama tana kiranshi da layina.Muka gaisa, na ce dan Allah Bello in kanakusa ina son magana da Aisha ne, tayaya zakataimaka min?Ya ce bani minti hudu zuwa biyar akai mata. Na ce nagode. Sai da na bari kusanminti shida sanan na kira cikin sa'a kuwa tadaga.Na ce,Aisha taimako nake nema a wajenki,don Allah.Ta ce na me?Na ce, kin sani ne?Munfita har yanzu bamu dawo ba, shine nakeso kijekicewa iya don Allah kada taji shiru mun nandawowa.Ta ce, keda wa kuka fita?Na turo bakitamkar ina gabanta, nace da wanan ya Aliyunmana.Da sauri ta ce, au, ke da mijinki kika fita?Bata jira amsa ba ta ci gaba da cewa, to ba zanfada mata ba, na zata ma ke da wata ce, to inshekara ma zakuyi ina ruwanta?Ta ja tsaki.DanAllah malama in zakiba mijinki kulawa ki bashikulawa kawai, sai an jima ta kashe batare danasake jinta bakina ba, nayi sororo ina kallonwayar.Shi kuwa ya Aliyu daidai wanan lokacin yaisa gidansu iya.Tana girki yayi mata sannu dagida, ta ce yauwa ina yar tawa?Ya ce, yace yanxuzanje in sameta in nayi wanka daga gidan ogaxuwa gidan sauran Abokai na.Murmushi iya tayita ci gaba da cewa, wai ni za'a yiwa wayo, nifana haifesu, ni fa duk abinku kar nake kallonku.Shiri yayi ango sosai, sai zuba kamshi yake yi, yanufi masauki na comman bayan yayi tsarabar kajida lemuka da kalolin madara masu tsafta. Yagaisa da masu tarbar bakin inda wani daya yaketabbatar masa da cewa a jiyarsa na nan a ciki,sun lura da ita yanda ya kamata.Kwankwasakofar ta re da muryarsa naji, inda yake cewaDear my choice.Jikina ya dauki bari, naje na budekofar tare da yi masa sannu da zuwa.Na amshiledojin hannunsa, kallo yake tayi tunda ya shigohar ya maida kofar ya rufe, na ajiye ledar nazauna kan kujerar dake kusa da gadon.Kai tsayeyazo ya zauna kan hannun kujerar.Dear mychoice kinjini shiru ko?Yayi maganar cikin watalaulausar muryaNa kalli a gogo gabana ya ci gaba da faduwa,nace gashi har magariba ta karato, yanzu iyatana can aiki yayi mata yawa, tana kuma jirana.Ya kama hannuna me zakiyi mata da zatajiraki?Na ce abincin dare mana.Ya hada tafinhannuna da nashi ya sarke.Sanan ya dan matsa,in kin tare a gidanki wane zai dinga yi mata aiki?Cikin raunaniyar murya na ce, zan ke aika mataduk abin da naci.Idanu na suka kawo ruwa dontunanin rabuwa da iya.Ya dago fiska menene nakuka?Na ce, ina tunanin rabuwa da iya ta ne.Yakwantoni jikinsa.Yi hakuri kanwata, ai ba waninisane tsakanin mu da iya ba, kullum nasanzatazo ta duba ki, in bata zoba kuma muzamuje.Na kalli cikin idanunshi, da gaske zamuje?Ka min alkawari fa.Ya ce, in sha Allahu.Ya cirofari kar din hankici mai kamshi daga aljihunsa yasoma share min hawaye.Tashi kiyi alwala muyisallah sai muci abinci.Gurin da na idar da sallarya sameni, ya bajekomai gani da shegen kwadayi,amma fargaba ya hana ni ci.Duk hankalina tasheyake, ya lura da haka, sai ya soma lallashina.Haba Sadiya my coice, me nene naga duk kindamu?Nifa mijinkine na sunna.Nace, to ai iya tace kada wani abu ya faru tsakanin mu, har saimun tare.Ya ce to zata sani ne, ko ke zaki fadamata?Na soma kuka, ina kallon fuskarshi.Wlhyaya zata gane.Zumbur ya mike daga kusa daniranshi a bacce, ya soma yin magana cikin dagamurya.Kina fakewa da Iya ne kurum dan kawai kicucheni, ba fa haramun zan aikata ba.Kinsan inakyalekine ina lallabaki, in nace zan gwada makiisa ba zaki iya kwatar kankiba ko?Jikina ya somabari, yaya don Allah kayi hakuri…..Yi munshiru.Ya katsane, sai wahala kike bani kina waniinyi hakuri, ba zan hakura ba, haka nan ba zanmatsa maki ba, amma ki sani baki ba komawagida ko da zamu shekara a nan harsai kin yardarmin a bin da ya halasta min.Na fara kuka wiwishi kuma ya fice ya zare makulli ya kulle ni tabaya.Na fada kan gado ina kuka, wata zuciya tace mun gara fa kiyarda dan sai kin dibi kunyar dabakiso a hannunki, don dan shi namiji baburuwansa.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Dasauri na dauki wayata na soma kiran layinsa.Tayi ringing kusan sau biyar sanan ya daga,cikin kuka na ce, yaya dan Allah kazo nayarda….Da zafin rai ya ce, bana so, ke har kin isamzacen da zaki ja raina?Bari kiji wani abu, bakison ki dade kada iya ta zargeki ko?To ina maishaida maki cewa nan zaki kwana, in yaso in kinkoma gida sai inga maizai faru.Ya kashe wayar,ransa ya baci dani sosai.Daya wayarsa ta somaruri da sauri ya cirota don in yaji ringingi din tadaga office ne, duk da ba ganinsa yake ba sai daya nutsu da ya daga ya ji muryar.Cikin saurisauri yake magana.ASP kana ina ne?Aliyu ya ce,ina nan kan titin waff Road.Ya ce, yauwa kanakusa ma, yi hanzari ka iso nan (headquarter) kakwashi yara ku nufiunguwar rimi layin dan marinagida mai lamba tara, yan fashi sun shiga gidansunyi fashi.Sanan sunyi gaba da babban yaronmai gidan.Ga ni nan zuwa ranka ya dade.Aliyu yaamsa cikin izza, a duk lokacin da aiki ya tasoAliyu yakan mance da duk lamarin dake gaban samatsawar ba salla ba ce.Sun isa gidan da yanfashin suka shiga, Aliyu tare da inspector Adamuda sajan Musa, sai kofur Bala.Cikin natsuwa Aliyuke kallon ko ina, kafin ya soma magana.Hajiyasannunku da juyayi.Ta ce, yauwa.Cikin kuka darawar murya ta amsa, ya ce ina mai gidanki?Tace, baya nan, kuma dama sunce shi sukazonema.Ya kalli kofur wanda tuni ya soma rubutakomai, ya sake maida kanshi ga Hajiyar.Ta inasuka shigo?Ta ja majina, sanan ta ce ta kofa.Ta cigaba, sun ga Yusuf ya shigo a cikin motar babansu to sunyi tsammanin shine tunda gilashin maiduhu ne.Don haka sai suka biyo shi.Aliyu ya ce,shi Yusuf din daga ina yake?Ta ce, daga masalaciya ke, babansu yayi masa waya, cewa yaje yadauko motarsa.Don ni ya soma kira wai in kiramasa Yusuf ya dauki motar, sai na ce ya kiralayin sa ya fita masallaci.Kuma ba lallai banedaga can ya dawo gida ba, Aliyu ya gyada kaialamun gamsuwa sanan ya ce, motar ta samumatsala ne?Ta ce, a a.Sau biyu ana biyo shi anakai masa hari a motar da dare shi ne dalilin dayasa sam bayason karfe tara tayi masa a motarna dare.Yau ma mitin ne zasuyi da ya taso musuda gaggawa kuma bai san lokacin da zasu tashiba.Aliyu yayi taku zuwa tagar ya daga labulenwindon yana kallon harabar gidan haskentakamar duhun magariba baiyi ba.Ya waiwayo yadubeta wace mota ce daga cikin wayan nanmotocin guda uku?Ta karaso ta daga dayanlabulen windon wanacan (hondar ce) baka CRV.Yasaki labulen yanzu mai gidan ya sani?Ta ce, a ayana kashe duk wayoyin shi ne in zasuyimitin.Ina ne gurin aikin nashi?Aliyu ya bukatacikin rawar murya ta ce, shine manaja a firstbank.Aliyu yayi shiru kamar mai wani nazari, can ya cezaki iya fada mun kamannin yan fashin?Ta ce,eh, zan iya.Babban su baki ne dogo kuma kamaryanada yare, don hausarshi bata goge ba.Sai daikila muslmi ne, sauran kuma biyu fararene inazaton fulanine, biyun dake waje ne ban tantancesu ba.Aliyu ya jefeta da wata tambayar, yaya kikayi tsammanin musulmine? Ku ziyarci blog dinmudomin karanta Littatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ta ce, haka kawai naga kamar musulmine.Aliyuyayi guntun murmushi.Bari mu barki haka, yanxubari muje mu dora bincike.Ta sake fashewa dakuka.Ran ka ya dade ka taimake ni yanzu yayaza'ayi mijina ya samu labari dan kada ya fitosukama shi?Aliyu ya ce, kada ki damu, zamubashi kulawa da tsaro, sanan ki saurara sosainasan zasu kiraki ina zaton garkuwa zasuyidashi.Kiyi mana saving din number, in kuma banumber ki kiramu ki sanar da mu.Ta ce, toyallabai na gode.Ya ce ba komai kiyi adu'a.Sunafita ya kira AC ya koro masa komai, AC ya ce, toyanxu ku fara ji da maigidan nata, sanan kunsanyanda zakuyi ko?Aliyu ya ce, yes Sir!Sai dai inakake ganin za a bashi mafaka tunda ba dama mubarshi ya koma gidansa?AC ya ce kuxo nan dashidaga nan sai a kaishi inda ya dace.Aliyu ya karacewa yes sir.Ya dubi yaran kumaje first bank.Shabiyu da minti ashirin, Alhaji auwal ya fitoa rikicedaga cikin banki, gama mitin dinsu ke da wuyapolice commissioner ya kira shi bayan ya kunnawayarshi.Ya fada mashi cewa ga yarana nan zasutaho dashi dan kare lafiyarsa.Alhaji auwal ya cesaboda me ranka ya dade?Commissioner ya ce,masu bibiyara ne suka shiga gidanka, amma kakwantar da hankalinka za a kama su.Suna tafecikin mota Alhji sai adu'a yake yi yana tunaninme ya tarewa wadan nan bayin Allah?Kofur yace, Alh kaji cewa sun tafi da yaronka?Aliyu yayimashi tsawa da cewa kofur?Da sauri kofur yaceyes sorry sir.Alhaji Auwal ya ce ranka ya dadewane dan nawa dauka Yusuf? Aliyu ya ce kada kadamu, in mun isa can zakaji komai a bakinyallabai, kuma duk abubuwan zasuxo da sauki.Alh. Auwal ya ci gaba da adu'a.Ofishin commissioner yayi tsit tamkar babumutane sai karan (ac) da na fanka.CP ya kalliAliyu dake kame, ya ce nasan kana da kwazoAlhamdulillahi,yanzu sashin binciken mu natakama da kai.Domin aikinka kanayinsa dakarsashi gami da izza.Ya kalli Alh. Auwal kada kadamu Alh, babu abin da zai samu yaronka.Zamubaka kula shi kuma zamuyi dauki badadi dasu.Alh, ya ce, kana ganin ba zasu kashe shi ba?CP ya ce, ai kudi zasu nema munsan irinsu, saidai yanda tayi kwatancen shi ina zaton bako nekila kuma ya jima yana yi bamu taba arba dasuba ne.Amma wanan karon in sha Allah za muhadu.Ya kali Aliyu ASP aje ayi shiri yanda yakamata.Ina bukatar barayin nan tako wane halisai dai banda kisa zan saurari wayarka a ko wanelokaci kwa iya tafiyaSai da Aliyu ya tunkari gida sanan ya tuno dawata Sadiya, amma duk da haka bai wani damuba dan yasan zata sami kulawa yan da yakamata.Ya sake ciro waya ya kira, jim kadan akadaga, ya ce Ibrahim dan Allah ajiyata na nan?Aikiya rike ni da safe zan turo aboki na ya tafi daita.Ibrahim ya ce ba ko mai yalla bai.Sun saba daIbrahim ne sakamakon wata matsala da ta tabatasowa a Hotel din su Aliyu suka bincika casedin.Ibrahim shine me kula da dakunan kwana nacikin Hotel din.Motar yansanda tayi faking a kofargidansu Aliyu ya shiga gidan da hanzari.Sai da yagama shirinsa sosai sanan ya nufi dakin iya.Tanakokarin fitowa suka ci karo, yace iya na kamahanya zantafi wajenta aiki ya taso.Usman zai tafiya daukota ko da gobe ne.Kar ki damu canmagida ne gidan Oga ne.Haushi ya hanata magana,Aliyu ya dafa kafarta, ki min adu'a iya da yanfashi zamuyi arta bu, kin san aikin mu bakin raimuke yin shi.Ta ce Allah ya baku sa'a.Gudu guduya fito.Da kallo ta bishi har ga Allah bana sonaikin dan sanda amma bata so ta bata rai a kanhaka, dan kada ta tauye shi.Ta tabbata adu'ar taita ce daukakarshi, fushinta zai iya tauye shi a filita furta, Allah ka yi wa yaran nan Albarkadukansu, ka dorasu a kan hanya ma daidaiciyaamin.Nikam a a lokacin ina can tsoro, fargaba dabakin ciki sun isheni.Kai har da nadama.Najihaushin kaina da naki bin umurnin mijina, gashiyanzu ya tafi yana fushi dani.Nasan mala'iku maba zasu raga min ba, kuma iyar da nake cewazata yi mun fada in taga na dade, to sai dai takashe ni.Dan ina ganin tabbas nan zan kwana.Dana bi umurninsa kila da yanxu mun tafi gida cikinjin dadi.Kila ma yayi ta shi min albarka, mala'kusuna amsawa.Naja tsaki tare da cewa, kash!Nima ban yi ba wlh.Haka nayi kwanan zaune,danma na rage daren da yin nafilfili, sai da nayisallar asubahi sanan na kwanta.Bacci ya tafi dani,ban farka ba sai kusan sha daya.Kwankwasa kofane ya tasheni, nazo na ce wanene?Ya ce, Ibrahimne.Na ce, ai ya rufe dakin ya tafi da makullin.Yace, ba ko mai ga wani makullin, me kike bukata?Nace ba ko mai, akwai abinci a nan dakin dayazodashi jiya.Ibrahim ya ce, to shi kenan.Ina jintakun tafiyar sa, na zauna a gurin dantsabartakaici, bani da ma ranar tafiya gida ke nan.Shikam dai dai wanan lokacin yana gidan AlhajiAuwal cikin falonsu inda yake sauraron bayanidaga bakin Hajiya.Yanda sukayi da yan fashin dasuka kirata.Ta ce, kamar yanda kayi zaton zasukira sunkira ni yau ya da safe.Aliyu ya ce, karfenawa?Ta ce takwas da rabi dai dai suka ce kudisuke so naira miliyan uku da rabi.Sun ce in harba a sami kudin ba zuwa jibi zasu kashe shi,kuma sun ce basa son jami'an tsaro su shigo ciki,kuma basa so a nemi ragi.Me kika ce musu?Tace, ni kuma duk abin da suka ce da to nake taamsa musu. Ya gyara zama ya ce, ina suka ce akai musu kudin?Wai filin golf.Ina number da sukakiraki?Ta dauko wayar ta fito da namber ga tanan.Ya amsa ya dauki number sanan ya fita harabargidan yana sanar da CP halin da ake ciki.CP yace, ka tafi da layin kamfanin su, wane layi ne?Aliyu ya ce (MTN) ne.CP ya ce, maza ka tafi dashika tambatar kayi abin da ya dace da wuri, dankila cire layin zasuyi ko kuma anjima su kira dawani layin da ban.Aliyu ya ce, an gama sir.Sai dayaje office din Usman sanan ya tuna daSadiya.Bayan sun gama magana akan abin da yakai shi, dama usman MTN yake aiki, sanan ya ce,wanan yarinyar mai shegen tsoron tsiya, kukatayi ta min na barta na tafi abina.Idan ka tashidan Allah katafi ka taho da ita don ni ko ganintabana son yi.Usman yayi murmushi, sanan ya ce,kayi mata uzuri, kasan yarinya ce sai ahankali.Usman ba da bata lokaci ba ya sanar damanajan su, nan take aka soma gudanar dabincike a kan lambar.Sun gano layin a yanzu bayakan waya, amma sun hada komai yadda da andora shikan waya zasu gano inda mai layinyake.Nan take kuma ya kira CP yayi masabayani.CP ya ce, good! Kara zage damtse in kumakana bukatar yara duk sanar dani.Yes sir!InjiAliyu.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na idar da sallah azahar ke nan sai naji alamunana bude kofa, fatana Allah yasa yaya Aliyu ne,in sha Allahu yanzu nan zan bashi mamakiSai dai kashi!Ya na budewa sai naga yaya Usman,ya ce tattaro kayanki muje gida.Na dauki jakatada mayafi, sanan na gaishe shi, ya amsa tare dacewa ki kwaso lemukanmana.Na ce, na kishi dasu. Ya ce, ai kya kai wa iya tsara ba ko kina nufingidan Oga ba a baki ko mai ba duk da cewa kinkwana?Yayi tambayar cikin zolaya, na dawo na dauka,har ya taya ni sai lokacin naga Ibrahim din dasuke nagana, gajere ne baki.Sai da muka tsayaMarhaba Store ya kara min tsaraba wai hardaturmin zani matar Oga ta ce a ba Iya.Da zan fitanace masa nagode, ya gai da anty Abida, ya cezata ji.Sanan ya ce, ki saki jikinki don kada tagane ba can kika je ba.Ina yin sallama iya tanazaune, cikin faduwar gaba na isa gurinta ina yimata sannu, ta amsa fiska daure.Jikina yayisanyi, nayi karfin halin cewa.Iya kin ganni saiyanzun?Tun da yaya ya kaini ya Aliyu bai zo bahar sai da na kwana, wai suna aikin wani case nea hannun sa.Iya ta ce, kai ma dallah da jin hakasai nayi shiru, don na san zance na bai shiga Iyaba, na mika mata leda.Gashi inji matar ogan yayadin wai in baki tana gaida ke.Sai naga iya tayimurmushi ta girgiza kai, sanan ta ce an gode.Tunlokacin ban sami bakin magana ba sai daki da nashige na kwanta.Har yanzu haushin kaina nake ji,da na sani nabi umirnin miji na, gashi wandanaki don ita bata yarda ba, kuma nayi imani koda mezan ran tse ba zata yarda da ni ba.Aliyuyayi nasarar kama dan fashin nan tare dataimakon masu layikan wato network nawaya.Don yan fashin sunyi anfani da layikadabandaban, ya kama oga tare da wani yaronsaguda daya, jim kadan bayan an basu kudi sunsaki yaron.Sun dauki hanyar kawo da a lamunzasu bar Kaduna ne, ya harbi tayarsu sanan yaharbi ogan a kafa.Sauran sun gudu shi kumadayan tsayawar da yayi zai dauki kudin daga butdin motar shi ya kawo Aliyu yayi nasarar kamashi.Wanan gaggarumar nasarar ta sa an karawaAliyu girma daga ASP zuwa DSP, inda aka tara yanjaridu suka watsawa duniya.Duk kwanakin nan da aka dauka sam Aliyu bayashiga harka ta, in na gaida shi zai amsa amma kokallo ban isheshi ba.Haka nan har daki na sameshi don inyi masa murna kan karin girman da yasamu, amma sai ya ce dan Allah in fitar masadaga daki.Har Iya ta na ce mun Allah ya kara,tun da na ba da kaina ba loka cin da ya da ce baai yazama dole in jure wulakanci, bani da hujjaryin musu dole in yi shiru.Gadan gadan ya tadaaikin gidan sa, da alamu ya sami kudi, ranarwata a Abar bai fita da wuri ba.Sai da suka shiryasanan sun fita hanya sanan ta soma yi masa fadame yasa yake yiwa marainiyar haka?Ya ce, batajin magana ne, gara ma ki mata fada tun yanxundon ba zan dauki gaddama ba.Sunje iya natasantin gidan, ta ce gobe kawo kayanta ko?Aliyuya ce, amma na dakin anjima zan kwasosu harda TV da su Radiyo, kema na sai miki TV.Ta rinkagodiya.Washegari makota da yan uwa tare damatan yayan mu sukazo suka yi mun jere, dadddare kuma aka yi mun rakiya.Iya tayi munfada sosai, kuma ta kara nanata mun cewa tundani na dage da son ya Aliyu lallai in lallabahalayanshi.Don bata so in kawo mata wani kara'isananta sa mana Albarka tare da yi mana adu'atagari.Kowa ya tafi sai ni daya, nayi sallar isha'ida shafa'i da wutiri, sanan nayi wanka, kwalliyasosai nayi duk da cewa ina cike da fargaba zaikalleni ko ba zai kalle ni ba.In ma ya kalleni nime zai faru?Goma da wani abu naji anakwankwasa kofar gidanmu.Da sauri naje na bude,shi daya ne kuma sanye da kakinsa na dansanda, ke nan shi Abokanai ba zasu rakosa bakamar kowane ango.Na amshi kayan hannunsa,jakace da leda tare da yi masa sannu da zuwa,ban zaci zai amsa ba, amma ga mamakina najinia jikinshi ya rumgumeni tsam.Sanan ya amsa dayauwa sannu.Ina makale a kafadar shi ya kullegidan mu.Ina mamakin halin yayan mu sosai,tamkar bashine yake gaba dni ba.Abaki yayi tabani kazar da ya shigo da ita tare da madararholandia.Duk fargaba ya cika ni, amma hakanaita sha har sai da yaga kamar zanyi amai, yace, kin koshi?Na ce eh.Munyi Sallah inda ya dafakaina yayi mun addu'a.Bai bata lokaci ba gurinibadar aure, wasanninsa sunyi mun nauyi.Donhaka na soma rokonsa yayi hakuri, mai makonhaka sai yaji kamar wata sarewa nake busamashi.Nasha wahala a wanan daren nawa nafarko, domin duk wani haushinsa sai da ya huceshi, sanan ya dawo yana tausaya min.Don shi dakanshi bai sai saita kanshi ba.Shi ya taima ka minna gyara kaina.Ku ziyarci blog dinmu dominkaranta Littatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ba mu jima da kwanciya ba aka kira sallah, yatafi masallaci nima nayi tawa sallar.Nasokwanciya amma sanin cewa zai fita da wuri yasani shiga kincin don hada abin kari.Lokacin da yadawo zatonsa zai sameni a kwance, sai ya gannikicin.Ji kawai nayi an rumgumeni ta baya.Nagaida shi ya amsa ya ce, naje nayi bacci donyasan ina jin bacci, na ce ba komai inya fita zankwanta.Tare muka karya, sanan ya ce, inzo incuda masa bayan sa tun ina jin kunya har nagyare don kuma yariga ya tsomani cikinruwan.Tundaga ranar komai tare muke yi, watamasifafiyar soyaya yake nuna min har na dingamamaki, sai dai ina gyaruwa wajen kwanciya.Donya Aliyu mabukaci ne fiye da zatona, rana, safe,dare office ma sai ya dawo, haka nayi ta jurewa,saboda yana ririta ni kamar ya hadiye ni.Satinmu biyu nayi fari fiye da da, fatata ta goge,amma na rame.Dan Almajirin da ya so min shineke min aike, kullun sai na saka mai abinda mukaci ya kai ma iya.Ranar da nacika sati biyu ranariya tazo, dukinda nayi iya tana da ido, bayan nabata ruwa da abin tabawa sai na zauna kusa daita ina cewa iya nayi kewarki sosai ke fa?Ta ce,Sadiya kewa ai ba a magana.Amman kuna zaunelafiya?Na ce lafiya lau, Iya.Yaya na ji dani, bakigani ba.Tace Sadiya ni sai naga kin rame, kina cinabinci kuwa?Na ce, ina ci mana.Aka kwankwasagidan, na ce gashi nan ma.Da sauri naje nabude, ya manneni a jikin sa na ce iya tazo.Ya cetana nan?Na ce eh.A zatona zai sake ni ammahar fallon mu saida ya zauna sanan na zame nabarsu suna gaisawa da Iya.Na kawo masa ruwada abinci, yace my choice ba zan ci abinci ba,dama nazo ne in dubaki kawai don na kirawayarki a kashe.Nace yanzu aka kawo wuta, kakuma san batir din baya rike chaji.Ya ce, hakane.Zan chanja maki wayar ma, Iya ma in saimata.Tace ni yanzu gadanga in ka hada ni dawaya ban san yaya zanyi da ita ba.Na ce, zaki iyamana, mun gode yaya.Yayi murmushi tunkafin asiyo?Ta ce, ai nasan tunda ka furta zakaaikata.Iya ta ce, gadanga kai naga kayi bul kakara kiba ita ko yar tawa duk ta rame.Ya kalleni,ashe bani kadai nake ganin wanan ramar ba, toko Asibiti zamuje?Na ce, yaya babu inda yakemin ciwo sai muje Asibiti?Yace rama ciwo ne Mychoice, zasu baki magani.Iya ta ce, ni da na zaciko rigima kuke.Ya ce, haba dai, ai yar taki tanada biyayya.Iya tayi murmushi sanan ta ce, hakanike so,Allah yayi muku albarka, ya baku yaya nagari.Yaya ne, ya amsa da amin.Tare da dagohaba ta.Iya ta ce bari na tafi.Naje daki na daukodubu daya na ce, iya gashi, ta ce ina kika samikudi?Na ce, in abokan yaya suka zo suka bani, kona bashi sai ya ce in ajiye abina.Kuma ni ko katinwaya shi ke loda min.Ta amsa tare da ce minAllah ya anfana.Na ce, Iya da kin dan bari saianjima.Yaya ya harareni ke zakiyi mata aikinta agida?Na ce, (cikin shagwaba) ba ina kai matakullum ba, ia yana isarki ko?Ta ce har ma in ragein ba wani.Sai dai duk da haka ina yin girkinsaboda almajirai ko yan ciranin nan namokatanmu.Na ce, har yanzu iya kina ci dasu?Iyata ce, wanda ka bada shine naka.Nace to ki tsayazanyi da yawa sai in sa miki.Aliyu ya kawo hannuya dan mintsineni gefen ciki na, tare da cewasauran aikin ke zakiyi mata?Iya ta nufi hanyarfita tana fadin Sadiyayyena kina in zauna shikogadanga korata ma yake.Da sauri kuma cikindariya ya ce, lah, iya bankoreki ba, nima yanxuzanfita nazo duba ta ne kawai, kuyi zamanku nibari na tafi. Duk muka sa dariya, Iya ta ce a ayayan nan ni dai naji dadin yanda na samekuhaka, fatana Allah ya kauda shedan tsakaninku.Ta bude kofar gidan ta fita, ya bita nikumanayi mata alkawarin xuwa inyini in ankwanabiyu.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Bayan ya dawo daga yi mata rakiya ya sameniina gyara gurin, ya makaloni jikinsa ya dagofiskata.Sarai kinsan abinda ya kawoni, shine kikerokon iya ta zauna ko?Gaba na ya fadi, amma sainayi yake tare dafadin ba haka bane.Muka nufidakinsa.Na rasa duk lokacin da yaya zai zo munda wanan batun gabana ya dinga faduwakenan.Na kasa sabawa.Ko shi ke sani rama?Oho.Kawaye na duk wace tazo sai tayi zancenramata, haka Aisha, ta damu da son jin daliliNa dage kan cewa ba ko mai, tunda bai kyautu infada mata yanayin mijina ba.Munje Asibiti likitashima ya sha mamakin jin banda matsala kumaba inda yake min ciwo, amma na rame.Sai dai yaruvuta mana magunguna masu sa cin abinci,amma duk da haka sai a hankali.Wani dare antyAbida ita da Usman sun kawo mana ziyaramunata hira, sai Aliyu ya kawo batun ramata, akadanyi zancen har Usman yana tsokanata da cewaina tsoron kishiya ne ki daina tunani, aboki nanaki ne ke daya.Nayi dariya sanan na ce, nasanhaka shima yasan haka.Yaya Aliyu yayi dariya.Mychoice ban maki alkawari ba fa.Na ce, yaya kaimakasan ko bakai min alkawari ba kai nawa ne nidaya.Abida taja ni bed Room dina muka zaunabakin gado, ta kalleni wai me yake damunki? Nace, ba ko mai wlh.Ta ce, ki fada mun ban sani bako zan iya taimakonki.Nayi shiru ina nazari, cannace anty ba ko mai, Allah sai dai ina zaton kodan yaya yana da yawan buka ta ne?Kin sanAllah anty na yaya bashi da hakuri hatta kai dana ganshi ya dawo gaba na ya dinga faduwa kenan.Ta kada kai zancen ke nan, amma wanan baabin damuwa bane, da farko ki daina tsorata hargabanki ya dinga faduwa.Kisa haka aikin da yazaman maki dole, aure bauta ne, in zakiyi sallahgabanki na faduwa?Na ce, a a.Ta ce aikin gida fa?Na ce, a a.Ta ce, wanan ma kisashi cikin dolenki,tunda zama ne ba na kare ba.Gashi baki sonkishiya.Tayi dariya sai dai zan fada maki wasuabubuwa da zasu taimakeki, dauko biro datakarda.Na ce, to.Na tashi na dauko memo, tasoma bayani kamar haka:ki samo Dabino,Zuma,Aya, da Cukui zaki maidasugari ne, sanan ki dinga zuba madara peak dazuma kina sha kullum safe da yamma.Kinji daya?Na ce eh, na rubuta.Ta ci gaba, ki samu,kankanaki dinga yawan shanta har kwallon,na ce gashikankana bata dame ni ba, ta zaro ido to kuwa tadame ki, kuma kya iya yanyankata ki zuba matamadara peak ki dinga sha shima harkwallo.Sanan a kai na kan Akuya, ki dafa shi daromo, sai dai bazaki zuba mashi mai ba,maimakon mai ridi zaki zuba da yawa ki cinye kedaya.Haka kuma zaki sami garin dabino ki fasakwai da madara peak ki juya ki shanye.Nace waizan iya duk wanan?Ta ce, ki gwada tun gobe zakisanya ya nemo maki amma karki fada masadalilinki na son kayan, kawai kice zakiyi anfani dasu ne.Kan batun ramarki kuwa, ki canza abin kari, dame kike karyawa?Na ce,Tea ne sai Bread da Kwai,watarana inyi kunu da kosai, ko indomie dakwai.Ta ce ki koma cin dankalin turawa daagada,ko doya da kuma kwai, in da hali hardafarfesu.Shayinki kuma ya zama yaji sugar dabota, milo da madara.Ki zuba sosai yayi kaurikisha.Sanan kirinka baccin rana shima baccinyana sa kiba, sanan da daddare kici abincisosai.Na ce, to anty na gode.Ta ce, ba komai, kedai kada kiyi wasa, in kinyi su da kyau na tabbatasai kin dawo neman wasu.Ko da yake ban fadamaki na tafin hannu ba,kin san hannu yana dayadaga cikin mai aikawa da sakonni.In mijinki maiyawan kama maki hannu ne, ki samu zautun kikwaba da suga ta narke, kullun in zaki kwanta kirinka shafe hannunki.Sanan ki rinka shafawa alebunanki, nace to na gode anty sosai.Sallamaryaya ce ta katse mu, ya ce, me ta baki kike tagodiya?Nace abubuwan karin kiba ne wanda zanrinka karin kumallo da su.Ya kalli Abida damazaki iya wanan taimakon amma kika share mu?Muka sa dariya harda shi.Ya ce, mun gode.Ta ce,ba wani abu bane wanan har da za ayi mungodiya.Kai dai ka dage da siyo wa.Ya ce, in shaAllahu ko su ke nan kudin za a siya, me nene dame nene za a siya?Na ce, na rubuta zan nunamaka.Yayi murmushi, to da kyau, yace kizo, abikiyace zaku biya ta gidan yar uwarki ko?Ta ce, eh,tare da mikewa na shiga dube duben me zanbata, turare na bata mai kyaunace ta kaiwaUmmulkhairi.Ka fin ya dawo da ga rakasu, har nagama rubuta abinda ta ce na rinka karyawa dashi,ya ce agada da dankali sai da safe, nayigodiya da cewa Allah ya kaimu.Cikin satyn nahada duk wani abu da anty Abida ta fada mun,na shiga anfani da su.Kafin wata daya naga canjisosai, yanzu bana wahala da duk dawainiyar damiji na yazo mun da ita.Sanan nasoma cika inacika kayana gwanin sha'awa.Shi kanshi yaya wanisabon ji dani ya sake ko mai tare muke yi in haryana gida ni dashi mun zama abu daya.Ko tarinayi sai ya tabbatar ba na cutarwa bane, hakanima ina binshi sau da kafa, da ya nuna ra'ayinabu zan masa balle ya ce my choice ina sonkaza.Ai in na soma sai ya gundire shi, duk abindabai so na kiyayeshi har abada.Shinfidar da mukayiwa rayuwar mu ba zan iya bada labarinta ba,kowa yana mamakin mu tamkar mun shafeshekaru goma muna soyayya kafin muyiaure.Muna cikin wata na uku iya ta matsa masawai sai ya maidani makaranta, form din (N.C.E)ya sai min bada bata lokaci ba na zama daliba amakarantar horas da malamai dake rigacikun.Aliyu ya ce, ya zama dole in nemi avinhawa ko don ke.Na ce Allah ya bada iko.Ba dajimawa ba kuwa ya ,mallaki motarsa dai dai tatalaka.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Don haka bani da matsala sai dai yanayin aikin saya ce in ya sami lokaci zai rinka koya mun, na ceto.Ban jima ba na iya mota, sau da yawa ni kekaishi gurin aiki in dawo, sanan in tafimakaranta.Kai yaya ya nuna mun dukkan gata, alokacin jini ke babu matar da ta kaini sa'ar zuwaduniya a zamaninnmu. Wata safiya na farka dazazzabi, mura, ciwon kai da sauran su, gashiranar yaya ba gida ya kwana ba, saboda wanicase da ke hannunsa.Bana kiranshi in dai yanawurin aiki, amma shi in ya sami lokaci yana kirana.Ina kudindine a kan gado naji ringing waya ta,da kyar na lallaba na dauko, na daga.Ya ce, mychoice kin wuni lafiya?Cikin wata murya na ce,lafiya lau.Ya ce, me ya same ki naji ki haka?Wanidan kukan shagwaba ya subuce mun na ce,zazzabi.Nanfa ya rikice sai gashi a gida bayanminti ashirin.Banyi ko wanka ba ya sani a motasai asibiti, gwajin farko ciki ya bayyana, murnarda ya Aliyu ya dinga yi ta rinka bani mamaki.Kulada tarairaya ina ganinsu gurin sweet Aly na daiya, cikin ya sa ni yin kyau, duk da na sha wahalakafin yayi kwari.Sanan na bude nayi kiba gwaninsha'Awa.Lokacin da cikin ya tsufa sai kuma nakumbura abin da yayi matukar daga hankalinyaya.Duk da cewa likitan ya ce babumatsala.Cikin haka aka chanja yaya zuwa kogi,ranarda ya zo mun da maganar na sha kuka.Dukda ya zaci dama zanyi rigima bai tsammaci harhaka ba.Yayi ta lallashina da cewa, sadiya mychoice,ki kwantar da hankalinki.Ai duk matar maikaki San sanda ko Soja da sauransu, dole takwana da sanin akwai yawon zaga duniya.Banzacizan dade haka ba tare da an canzani wani gariba.Na shafa cikina yanzu baka nan zan haihu?Inkatafi yanzu sai yaushe zan sake ganinka?Ya ceda na sami sarari zanzo, na kwanta a jikinshi.Nidai zanbika sweey Ali kaji yaya na?Ganin yandana rikice sai ya ce, to shi ke nanmu tafi tare ko?Na ce, to sanan nayi shiru.Ana gobe zai tafi yajesuka hada baki da iya,na zage ina ta hada kayahar yana taya ni, sai ga iya tayi sallama.Na ce,sweet yaya na dubi iya tazo kamar tasan zamujesallama.Iya ta shigo har cikin daki na, ta kallikayan da akwatinan ta ce, wanan fa, kwalima ce?Na ce iya kin manta gobe ne fa zamu tafi canjihar kogi inda aka tura yaya.Iya ta ce, zakutafi kozai tafi?Ina zaki tafi da wanan katon cikin gakumburi?Na kalli yaya na wanda ke ta aikin jeramin kaya na a cikin a kwati.Ni ina kwasowa dagacikin sif.Kin kallona yayi, sai da na ce yaya!Yakalleni na ce, kaji kuma wai ba tare zamuba, injiiya?Ya ce, eh, a a ai kinji ta ce saboda cikinki nace, tabdi jan!Ni kam ba zan zauna ba.Iya ta ce,lallai Sadiya ba inda zakije yar dadi muji, ni yanzuma zuwa nayi in tafi dake.Na saka kuka, iyasororo tayi tana kallona, shi kuma sai ya tashitsam ya dawo kusa dani.Iya kije gida zan kawota.Iya ta mike ai ba wani lallashi ba in zata zodan ma kada ka sake yi mata karya.Ke ko yanxuance ki bishi kya je?Na ci gaba da kuka na iya daita tafi tana cewa sai kiyi ta yi.Tana fita yarungumeni, haba my choice ni na lura iya tafimugaskiya.Ki bari in kin haihu sai muje, ina zo zantafi dake.Yanzu kinga dole inje in ga yanayingarin.Na ce, yaya dama na san cewa baka damudani ba, can na san baka sona.Ya manneni ajikinsa, inji wa yace bani sonki?A zaman damukayi baki fahimci matsanancin son da nakemaki ba?Na ce, to me yasa zaka tafi ka barni?Yace, ina canne amma na rantse maki zuciyata tanatare dake.Yanxu ni dake bamu san haihuwa ba,gashi yanayin aikina ba na za,ma bane bugu dakari ba mu san kowa ba in haihuwa ta zo makibana kusa yaya ke nan?Nayi shiru a raina natabbata haka ne, amma damuwa ta daya, yayana nasan ba zaka jure zama ba mace ba, donnasan yanayin ka.Ina tsoron matan zamani.Ya ce,au, dama dan wanan ne?Nayi maki alkawarin bazan kalli wata ya mace da sunan so ko wani abuba, baki tunabaya ba?Na tsare kaina kuma Allahya tsareni, ba wanan a raina, nace to ya yazakayi?Ya ce, azumi mana, ko can shi na tayi tairin na annabi dauda.Inyi yau gobe in huta, kadaki damu ki kyautata min zato, bani da sha'awaraikata kazamin laifi irin su zina damakamantansu. Na kalleshi na yarda da kaimijina, kuma ni da kai mutuwa ce zata rabamu.Zan jira dawowarka, amma za ka dingayawan kirana?Yace, kema na yarda ki kirani duklokacin dakike so, nace to amma dai mu kwanaabinmu a nan da safe in katafi sai na tafi nima.Yace, sammako zanyi, na ce, eh, duk da haka, yace shi kenan, sai muje da daddare mu kaikayanki ko?Na ce, eh.Hakika yaya na sweet Ali ya tafi ya barni datsananin kewarsa. Kafin ya kai munyi waya yafisau goma.Haka nan na hakura na saba da kwanani daya, daran wata lahadi na farka da wanimatsanancin ciwon ciki da baya.Kafin in tashi iyayaya na soma kira, ya daga a rude na ce yayazan mutu ka yafe mun, nayarda wayar sabodaciwon mara da ya murdo min.Kalamaina sukafarkar da iya, tazo tana cewa haihuwar ce Sadiya?Yaya ya kashe ya sake kira a rude, iya ta daga yace Iya don Allah…………Kuyimin hakuri indakataanan zuwa lokaci nagaba sai mudira daga indamuka tsaya,fatan zanga comment dinkurututu,kafin nan nake cewa zaku iya ziyartar blogdinmu domin karanta Littatafai masunishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana2-02Posted by ANaM Dorayi on 09:51 PM, 02-Apr-16Under: DARAJAR 'YA'YANA________________NA ___________HALIMA K/MASHI Irin tarbar da kikayimin ta mutunci shi yasana boye kalatata,boye kishinki zaifi alheri, sama da bayyanashi don yanda na yi mani bakikaini son mijinki ba, haka na yi imani na fi ki kishin sa,in kina musu lokaci zai tabbatar miki dahaka. Kije kiyi aikinki sannan ki kunna min T.V Na harareta tare da jan tsaki na nufi dakin yaran. Sun gama cire kayan, Kausar tana linkewa, Al'ameen ya ce,'Mama wace ce wannan??? ….. Na ce 'Bakuwa ce, Na kunna musu T.V dinsu, na ce kar su fito sai an kira sallah. Nima na shige dakina na fada kan gado. Maganganun yarinyar sun ratsa ni, har na rasa tunanin dayakamata inyi. Ina buqatar shawara, domin na lura da 'yar iskar matar nan batazo dawasa ba. Wa zan kira don neman shawara? Aisha ko Abida? Aisha ba ta san d wannan zancen ba, bari kawai in kira Anty Abida tunda ta san da matsalar. Ringing na uku ta dauka na ce, 'Anty Abida ya gida da yara. 'Ta ce, Lafiya lau. Na kwashe komai na fada mata, ta cika da mamaki, sannan ta ce, 'Shawarar da zan ba kikar ki bari ta gane lagon ki kar ki nuna fushinki, kuma kar ki kulata kuyi tashin hankali, ballantana ta yi furucin da yaranki za su gane,ki jira zuwan shi muji hukuncin da zai yanke. Na ce, 'To shi kenan Allah yayi mana jagora.'Ameen, Ta ce. Na kashe wayar ina nazarin maganganunta. Ita ko 'Yar Gwari, Mujidat tuni ta ciro wayarta ta soma chatting da abokanta. Murfat ke tambayarta wai yanzuntana ina? Mujidat ta ce tana Kaduna. Murfat tace, 'Ashe muna kusa ni ina Abuja jiya muka zo tare d Alhaji Karimu zai yi meetina na kwana biyu.. Mujidt tace lallai kina cikin kudi, murfat tace sosai ma, abokinshi Alh muslimu ya tambayeki .Mujidat tace yakiranima bandaga wayar ba, kinsan ina ina yanxu? Murfat tace ba kin ce kaduna b? Mujidat tace ina gidan officer Aliyu,Murfat tace kina hauka ne? Zaki je gidansa? sai matar sa ta kasheki a banxa? Mujidat tace ai matar tashi wawiya ce, har ruwa ta bani nasha, bayan na gaya mata cewa mijinta ciki ya min, tace ina baki shawara ki cire cikin nan kixo gurin masu sanki, officer ba sanki yake ba. Mujidat tace , ni inasonshi, zan tsaya nai fada a kanshi, saboda ko nadawo zanta tunanin shine, bazaki fahimta bane saboda bakitaba shiga tarkon So ba, ni kuma na shiga tarkon So mai tsanani.Murfat tace to yaya akayi kika gane gidan?ina kwance Hotel ba lafiya , sai ga wayar direban shi wai Ogafa an canxa shi zuwa Abuja, yanxun haka ya tafi in gaya miki duk sai na rude, take na miqe ina roqon Adewale ya taimakeni , yace sai nabashi kudi, bani da kudi sai dana roki samarina , suma shegu ban samuba sai dana musu alqawarin basu kaina, ina bashi kudin yace naje kaduna zai turo wani dan sanda daga can Headqurter su, yayi Tanbaya kan Aliyu Tukur aka fada masa sunan unguwar su, sannan na nufo Kaduna, nasha wahala kafin na iso, sabida motar dana shiga me arhace, inazuwanan na samu wani dan sanda da Adewale ya hadamu , shima akwai kudin da akayi alqawarin xan bashi, sai daya dafe shi,sannan yayi min jagora zuwa unguwar su Aliyu, nan ya bar ni wai in nemi gidan, wai in mun shig unguwar tare, asirinsa zai tonu, na Adewale ma haka,nadade ina yawo, sannan na samu gidan mamanshi, na shiga bata nan, sai nace a kai ni gidan matarshi, Murfat tace ke yar neman bala'i ce, bari tasa miki guba a abinci kici ki mutu, mujidat tace shi yasa bazan taba cin abincita ba,Murfat tace kidai yi ahankali, garinsu kikazo, tace a garinnasu sai in karbe mijin kuma na zauna lafiya.haka suka yita chat har xwa wani lokaci, Niko munyi sallar magariba har na zubawa yara abinci, 9 da yan mintina yya Aliyu ya iso gida,da ita ya soma cin karo a falo, ckin zafin rai yace me zakiyi agidana?itam cikin daga murya tace goyon cikin dakayi min, abinda naji kenan, na miqe ina kallon yarana,Kausar ce kawai idanta biyu tana yin homework dinta, na miqe na fito da sauri, dai-dai lokacin yana cewa, zan nuna miki kurenki na biyoni gidana yar iska karuwa.nakamashi ina fadin yaya yara fa? itama tace yan iska dai, namijin karuwa. na dafa kaina dan takaici, yar bariki tana zagin mijina da nake girmamawa a gabana, najashi zuwa dakinsa, nace, haba yaya, kamanta cewa kana da yara a gidan nan?dubi yanda yar bariki tazo har cikin gidanka tana zaginka?sabida mutuncinka daka sai da,ai dama haka ne, dukwanda yabar maganar ubangijinsa dole ya fadawa dana sani, da wace rana zaka iya hada yau a gurinka dan bakin ciki? ni dai a gurina babu, ya dago kai ya dubeni, Sadiya nayi nadama sosai wallahi, ba sai ta kanjamau kadai Allah yake kama mazinaciba, in Iya taji batunnan na shiga uku, nasan bazan kara yin daraja ba, kila ma ta cireni daga yayanta, ga wannan matsiyaciyar da alamu fallasa tazi min,nace to yanzu dai nema mata masaukin da zata kwana, in yaso da safe sai mu zauna da ita mu kafa mata sharuda,ya kama hannuna, wadanne irin sharuda za'a kafa mata?kara min haske, sai musa mata sharudan cewa ka yarda zaka amshi dan,amma za'a rufa asirin cewa ba'a son kowa ya ji, dan haka za'a ce mijinta ne ya rasu, iyaynta suka koreta saboda ta musulunta,na tabbata duk wanda yaji haka zai tausaya,to inta haihu sai ta bamu yaron ta tafi abinta,yace wazai rike yaron?nace ni mana, Yya ko ban aure ka ba ai xan rike maka da, bare kuma ina matarka na kasa rike jininka? yadan yi shiru yana nazarin batuna , can yayi dariyar yake yace,Sadiya baki tunanin me mutane zasu ce?in sun gammu da jariri?me zamu fadawa yaran mu? idan sun tambayemu nan gaba? nace ai zamu fada musu dan mu ne, amma bani na haifeshi ba, tunda dama a musulunci bai da gadonka,kaga ba zamu sami matsala ba, ya sake yin shiru, can yace ina ganin fadin gaskiya kawai shine mafita, saboda duk rintsi karya bata kaiwa ko ina baki tunanin cewa nan gaba zata zo nemn danta?kuma asiri zai tonu? nace Allah zai rufa asiri, kai dai da safe mu sameta da batun muji yanda za'ayi.yace shikenan, Allah ya rufa asiri,to yanzu ina zata kwan?ka kaita dakinka,yace a'a, sai dai yara su dawo dakinki, ta kwanta acan , amma bazata kwanar min a daki ba, araina nace yanxun ba, amma da ai tare kuke kwana ma. yace kota kwana a falo? a'a ,bari in kaita dakin yaran.haka kuwa akayi,muka kaita can.Da safe dana kai mata abin kari sai tace a'a, tanada maltina da kuma biredinta, bata cin abincin kowane guri, da kanta takeyi, nace good, sannan na fita.mudai sama-sama mukayi bacci, kuma sama-sama muka karya, duk sai tunani muke, yaya kuwa sai nadama yake, dan dadin da yabi na watanni yaja masa zubewar mutunci na kila tsawon shekaru.misalin sha dayan rana yace in kirata ,muka zauna yara suna makaranta lokacin, ta fito sanye da riga da siket na jeans, kanta babu dankwali, cikinta kuwa har ya turo, ta zauna tana taunar cingam, yaya yace Mujidat dama mun kira kine don mu tattauna dake, shawara ta farko zanbaki dubu dari biyu ki zubar da cikin nan,ta daga masa hannu, ban amince ba ,koda zaka bani duniya da kayan cikinta, inbaka mantaba nafada maka, badan kudi nake tare da kai ba, sonka da kauna ce kawai, kuma cikinnan, (tasa hannunta ta shafa cikin)ribar soyayya ce, taya zan zubar dashi?kawo wata shawarar dai muji,kalamanta sun konan raina tamkar in tashi a gurin,amma sai na shanye.yace to naji, zaki zauna damu ki haihu, amma da sharadin baxaki fadawa kowa komai ba,duk abin dana fadawa mutane zaki tsaya akan haka ne?ta dan yi tsai tana tunani can tace ,zan yarda, amma idan na haihu meye makomata? zan tafi da danne?ko kuwa zan barshi anan?sai lokacin nasa baki , zaki tafi ne kibar yaron a wurina, sai ki tafi abinki,wata ran,xaki iya xuwaki ganshi duk bayn wani lokaci, tayi min wani kallo, tare da yin kwai da cingam dinta kato, sannan ta fasa shi taci gaba da tauna duk muna kallonta, tayi yar dariya, in naki fa? cikin zafin rai Aliyu yace , sai ki tafi da cikinki, danma kin samu zan amsa? nasan uban dayayi miki? tace , ka manta dararen daka yi ta kwana dani?cikin bacin rai yace in baki yarda ba malam kizo ki fice min daga gida kije kiyi duk abunda zaki yi. tace zan fi son haka , dan zama gidan mamanka ze fimin wal-wala, dan haka zan je na fada mata ina dauke da jikanta, ta bani masauki, ni dashi muka kalli juna, yace kije man , zanfi san haka.nace , a'a ,kedai barshi a wancan tsarin,tace in dai har za'a barshi cikin sirri, tonima zan kawo nawa sharadin?Aliyu kam takaici ne ya hana shi daga kai, ban taba ganin shi cikin wannan yanayinba, na takaicida bakin ciki.nace fadi sharadinki muji?tace sharadina sai dai in na haihu zai AURE NI…. kalamanta na karshe suka tafi da numfashina, tsawon kiftawar ido, huhu, nayi nasarar janyo nimfashi na,idanuwana suka futo sukayi jajir, zufa ta ketomin, ta tuntsureda dariya har Aliyu ya dubeta, nima lokacin na dubeta, tace ,ya kika yi saurin firgita?naga keda mijin naki kamar tagwaye, shawarar ku daya, kun burge ni, kuma nasan yana sonki, kuma nima ina san shi dan nasan qualities dinshi, na baku zuwa gobe kuyi shawara. (Uhm!Allah yakayuta,ANaM Dorayi) Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Aliyu ya harareta, Allah ya kiyaye ni Aliyu naaureki,ai ko zan yiwa matata kishiya na nemomata yar mutunci bake ba karuwar titi,tir Allahya tsareni, ya miqe, na baki awa daya kibargidana, ko kuma yan sanda su zo su fita dake, dakyar na miqe kafafuna sunyi sanyi, dakina nanufa don ko ganin gabana banayi,zuciyata tamkarta faso ta fto,rigijif na fadakan gado, inasan yinkuka amma na kasa, lallai kuka ma rahama ne,tunda idan kayi shi zaka samu sauki,Hannuwanshi naji a gadon bayana, ji nake tamkarya doramin wuta,zuwa,yanxu nasoma tsanaryaya Aliyu,gaskiya hakurina yana son ya kare,danzan iya danne komi, amma banda batunkishiya ,zan iya hakura ya aureta, amma kumazan juri zama da ita?(Mata kenan,da kishiyargida!..Allah ka karemu daga bin soye-soyenzukatanmu…..Ameen.ANaM Dorayi) Birkitonin dayayi shine ya katse min tunanina yace, haba Mychoice, kada wannan ya dameki, zanyi wayayanxun xa'a turo min yara su tafi da ita, xuwaynxun ban damu duk duniya tasan cewa na mataciki ba, ai nima dan Adam ne kamar kowa, banwuce kuskure ba, nace aika riga ka tafkakuskure,dole ne ka aureta, kuka ya subucemun,naci gaba da magana cikin kuka wane hali Iyaxata shiga in taji wannan labarin?ita da bacikakkiyar lafiya ba, me zaka cewa y'ay'anka ?wadanda tun jiya suka damu dasan sanin wacecewannan bakuwar? y'an 'uwanka, wane idan kakedashi da zaka kallesu?su da sukeyimaka kallonmutunci da kima? ga abokai da sauran mutangari?kada ka manta, shi fa mutunci madara ne,in ya zube sai dai a kwashi kasa,ka riga kayiabinnan da hausaw ke cewa TSALLE DAYA MEJEFA MUTUM RIJIYA….ya rike kanshi, sadiya nayarda duk wanda ya bar layin da aka ja masa amatsayinsa na musulmi dole yayi nadama maraamfani,danasan abubuwa zasu zama haka dabanbi san zuciyata ba ,dam malamai suna gayamana zuciya wata tsoka ce ajikin dan adam mehadari in kabi sonta sai ka halaka, ya dube ni,yanxu kin yarda? kinaga ba wata mafita sai taauren ta? nace to inban yadda ba ya xanyi ,nasamasa kuka ina fadin na amince ka aureta,,kallona ya dinga yi tamkar na zame masa watasabuwa a sanyaye yace"nasan kin hakura nesaboda ni, amma nasan bakya san kishiya,ammakina ganin cewa nan gaba bazaki damu ba?naruntse ido, zuciyata tana wata irin tafasa nace,batun zan damu ko bazan damu ba a ynzun bashine mafita ba,na bude jajayen idanuwana inakallonshi, sai dai ina fatan daga baya ba zkacanzamin ba? ya rungume ni, Sadiya kada kiyitinanin haka kada kiyi fatan haka, ki tayaniaddu'a Allah ya bani ikon yi miki irin halaccindakikayi mini,banda kamar ki har abada,kuma kekadai nake so ke daya kwal. Haka ya yi ta fadamini maganganu masu dadi da kwantar da rai,har zuciyata ta dan sauka. Yaya ya fito ya fita,nikuma na kira Anty Abida na fada mata, ta cehakan ya yi in ta haihu ya aure tan zai fi sauki abakacin ta haihu ta ba ku yaron. Na ce, To ya zanyi tunda shi ya janyo. Nan dai muka yi sallamanafito na kuma dora abinci,sai dai ina gamawaita ma ta soma dora nata,ban damu ba tundaneman sulhu muke. Misalin hudu yara sunaIslamiyya suka shigo shi da Usman falo sukazauna, na kawo ruwa da abinci.Usman ne ya sharuwan shi kam gogana har wata 'yar rama ya yi,ya kalle ni ya ce, Kira yarinyar nan. Na ce to. Nadaga labulen dakin yara tare da yin sallama, bata amsa ba sai dai ta dago ta dube ni,rufdaciki takwanta kan katifar su Kausar tana chatting, nace, Ki zo in ji Mijina. Ta yi min kallon kishi zan ceko na tsana, sannan ta ja tsaki. Ni dai na juya nace musu tana zuwa. Zan tafi Yaya ya ce in zauna,na samu guri na zauna. tafi minti shida sannanta fito,munyi jugum-jugum kamar masu zamanmakoki, ta tsaya kerere , gani. Ya harareta.Kizauna mana kin ce wani gaki? Ta zauna tare dafadin .yau kuma da wacce aka zo? Duk muka yishiru, irin zaman nan da ake cewa mutuwa taratsa. Can Aliyu ya ce"Usman wannan ita ceMujidat,kuma na maka bayanin komai,dan hakasai ka dan ce wani abu".Usman yace"bani da tacewa,sai dai ke.ya nuna Mujidat,karkisake kicezakici zarafin wannan baiwar Allah ko nan gaba"yakalli Aliyu"ya kamata wannan ya xama cikinsharudan da zaka gindaya" Aliyu ya kalliMujidat"na yarda in kin haihu zan aureki, ammaki sani so daya tak inayiwa matata ne,dole kibata girma da daraja,musamman data somabazaman aure ba, sannan zaman haihuwarki inagani can wani waje zan nemamiki haya" cikinsauri na ce ban yar da ba, ai ta zauna anan,kada a dinga zagayawa "Usman yace "haka nekuma,amma kina ga batakura? Na ce "bakomai"Mujidat dadi ya rufeta ,kuma nan take ta nunamurnarta, ta kuma sake bayyana tsantsar sandata ce tanawa mijina,dan haka dole tazaunadani, ban bari ta kai karsheba natashi nayi kicinabina.tsayawa nayi tsakiyar kicin shuru,anyakuwa ban yi wautaba?ban zalunci kaina ba?bandebo rvmuwan dafa kaina ba?amma sai watazuciyar tace kedai kada kiyi wannan tnanin, tundakin sadaukar da kimai ne dan asirin mjinki yrufu,Allah ya sani Zuciyarki daya da ita,kumaAllah zai shige miki gaba. Nasauke ajiyar xuciyanace Allah gani gareka,sai da suka fito ne najimuryar Usman na cewa"Madam na tafi"nace "kagaida min su Ummulkhairh dasu walida"yacexasu ji.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347A ranar Aliyu ya koma Abuja,sabida an dameshida kira,gida ya koma sai ni da ita saikumayarana,a daren nan naje na fadawa Iya yandamuka tsara zancen,tayi ta tausaya mata,tare dashiwa yaya albarka tace ai gara daya taho daita,tace in an barta sai ta koma ruwa, tabarmusulinci, nace "ai shine" Iya tace Allah sarki,naxo in yi mata ta'axiyya,banda abinku, dabanan kuka kawota ba? Tunda ni kadai ce?nace"Iyaki barta can kawai,sabida bata jin Hausa sosai"tace"to shkenan ,kema Allah ya biya ki" na ceamin.Daren ranar mun kusa rabashi a waya yaya yanashimin albarka tare da yi min alkawuruka kala-kala na riqe ni amana,tare da kyautatamin dajidani duk wani dadin zaman aure,har sai da akakira shi, yace minxai fta gurin aiki1 nce Allah yatsare.Haka muka zauna da Mujidat,bata minmagana,sai dai ni in mata.innayi kamar inshareta,sai na tuna da haramcin gaba,dan hakain lokacin sallah yayi tana falo sai in cemata"lokacin sallah yayi" watarantace"to"wataran tayi min banxa ,sai dai ko taamsa ba dole ne ta tashi tayi sallar ba.abincikuwa,da kanta take yi,takanyiwa yaramagana,amma ba wai wasaba, sai dai in tanasan abu tace kai bani kaza, ko ke bni kaza. Sundameni wai yaushe wannan bakuwar zata tafi?bata da kirki su suna san ta tafi,nce musu bazatatafib,Antyn su ce baban su ya kawota ,kuma tanada kirki,dan dai yanxun bata da lfy neshiyasa.suka yi shiru badan sun fahimce niba,intaji fita tana san zaga gari sai dai kawai ingata fice bako mayafi. Sai dai nayi masa waya nceka fada mata in zata fita ta dinga saka hijabi komayafi, saboda an ce ta musulunta, in tana ftahaka asiri zai tonu.ya ko kirata yace takiyayeshi.kar ta bari tayi abinda zai toxartata,taceita bata da hijabi.yayi min waya wai in batahijabai guda 2, sannan yace ya hanata fta,kumata sani ya zuba masu sa mata ido a unguwar,dan kar tai xaton cewa xata fita wani gantalintata dawo masa gida,ko kuma zata yo wani mugunabun.tace karya damu,dama ita burinta aurenshi,kuma tunda ta samu bata da matsala da waninamijin can waje, tana zuwa matsa jikine.Duk wani zaman kunci na dauka a zamanMujidat, sai dai ban damu sosai ba.ganin Aliyubaya sakar mata fuska sosai.komai tace masatana so sai yace ta tambaye ni,bai cika zuwagidan bama, sai daiyazo ya debemu da yara mutafi can Abujan, akwai lokacin da sai da muka yisati uku saboda yara sun samu hutu. Ranar damuka dawo har da shi ,mun samu ta tana kukawiwi, wai bata da lafita,nce masa muje Asibiti,amota fadi yake Allah yasa ckinnan ya fta, na cedan Allah kabari, ka mata addu'ar alkhairi, bayandogon bincike likita ya gano tana shan maganintari na yara,wanda mata da maza kan sha sabidasu yi maye. Likitan ya ja kunnanta da cewa in taci gaba d sha za ta kashe danta. Muna hanyardawowa gidan na ce, Ki daina kada ki je ki yisanadin rayuwar danki. Na dube shi. Kayi matamagana ta daina shan pakalin. Ya ce, 'Inaruwana, ta yi ta sha indazata mutu ma kinaganin ba zan fi son haka ba? Ta ce, 'Eh, na sandama haka za ka ce, kuma sai na haihu lafiya. Nace, 'Inma banda ke mene ne abin sha cikinmaganin mura? Ya ce, 'Ai ba za ta daina rayuwarbariki ba. Ta yi shiru tana nazarin dalilinta nasha,tsabar son shi ne da take yi. Shi kuma yakwashe Iyalan shi suka bar mata gidan shi yasatake sha sabida rage damuwarsa, ga shi ashe zata janyo makanta ne, 'Yar shigarda ta samu awatse, don ta san in cikin nan ya zube shi kenankorarta zai yi batada sauran garkuwa za ta jureta ci darajar dan da za ta haifa. Ta shiga watabakwai lokacind ta cewa Yaya a waya wai tanason ta fara zuwa awon ciki, ya ce ta fadan in tamatsu.kin fada min ta yi sai shi ne ya tambayeni. 'Mujidat ta yi miki batun awo? Na ce, 'A'a,yafada min yanda suka yi na ce 'Ka bari sai ka zosai mu yi zancen gani gata, in ya so sai a jeAsibitin a kuma sayi duk wani abu d ake buqata.Bai amsa min ba ya canza zancen da cewa,'Akwai wani bincike dazai kawo ni Kaduna me zansamu? Na ce, 'Duk abin da ka ke so. Ya ce,'Yanzun ina takura sosai a gidana in na zo zandauke ki mu fita a wani masaukin bakin mu dan'huta. Na ce, 'Yara fa? Ya ce, 'Ga gidan Iya. Nace, 'To ma tafi mu bar mai ciki, kar a yi nawancan karon. 'A yi ta yi mana, ina ruwana,daman na san haka za ki ce. Ya ja tsaki tare dkashe wayar shi. Na sani tabbas rayuwarmu tacanza yanzun, amma wayaja? Shi ne. Allah yasamu dace, ameen. Wata Asabar Aliyu ya nufo gida,yana karya kwanar unguwar su sai ya ga jama'acirko cirko tsaitsaye gungu gungu, wadansu kumasuna ta maida yanda aka yi,yayin d kunnan shike dauko masa sautin wasu muryoyi suna ihunneman dauki. Kasancewar shi jami'in dan' sandadole ne ya bincika, don aikin shi ne kare rayukanal'umma da dukiyoyinsu, ko da ba a unguwarsuya ga hakaba, dole ya tsaya.Don haka ya gangara gefen titi yayi Parking dinMotarsa,yana fitowane wasu matasa sin tsayasuna dan tattauna batun,Aliyu ya usa gurinsufare da yi musu salllama,suka amsa,yafambayesu abindake faruwa,daya matshinyagane Aliyu dan haka yace "yallabai wallahi 'yansara sukane" Aliyi yace 'yan sara suka kuma?Yace eh! Wasu matasane ance daga hayi sukesuka fada layinnan suma sara da sukan dukwansda suka ganiyanunamasa indacincirindonbjama'a ke tsaye yace 'canmeshayinnena Buba suka soka,sannan suka sarime lemun kysa dashi"Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Aliyu ya isa gurin daidai ana kokarin sashi amotayace "bakuyiwa yansada wayaba" ?wabi yace "tindazu muka sanar dasu" Aliy yadagawaya yanasake miran yansanda yana shedamusu cewa aturomasa mota sabida 'yan sara suka sun sgigoungywarshi ,shine yavasu damar kai masu jikinAsibiti sannan shikuna yacigaba da gudanar dabincike jafin isowar yansanda.Tanbaya yaitayiwa mutaben gari kan yansarasukan;kasancewar mutanwnmu akwai tsoro darashin cikakken wayewa ga wasu sai zuka mibashi cikakaken hadinakai.sannanda yanufimotaesa dan karasa gida,sai yaji wasu matasabiyu suna magana,dayan yanacewa, "kasan AllahAminu su Dawa Adone suka jamana wannanbala'indashi da Bangis Kauri" Aliyu yace "Kaninakananyfin Dawa Ado din tsokanarsu yayi?Duk suja waiwayo suka kalli Aliyu,ganinshu danayan Yansanda sai sukace a'a bamusaniba,sukajuya da nufi.n tafiya Aliyu yace tsaya kuji absancewa kunsan wani abu,dan Allah kubanihadinkai.Dayan da akakira Aminu yace,'mufazabcenmu daban, 'yansanda basu daamana,dazarar kafadi wata magana sai resheyajuye da mujiya a kama mutum a tsare"Aliyu yace ba gaskiya bane,shaci fadine da shrriirin na wasu mutane suke jifan jami'an tsarodashj,mu masu kare rayukan Al'ummane dadukiyoyinsu bawai masu sharrib,kudinga bamuhadin kai,tahakane zamu iya gano bara gurbinal'umma."Dayan wanda kebada labarin yace, yallabaiyallabai tsorona kada a kirani shaida,suganeniinsun fito suzo su sassareni".Aliyu yace "sam sunanka bazai fitoba, vabuwanda yasan munyi haka dakai." Yadafashi."Kagama zo nan mushiga daga mota dan karwasu sugane kaine kafadamin,kayarda bacutardakai zanyiba,taimako zanyi,kaga in ba'adauki matakiba zasu iya dawowa.Zaka iya saninko kanwa tsautsayi zai fada?nasan kanadadangi,da mahaifanka, sannan ga kanka kokanada yakinin cewa bazasu dira kankaba?Saurayin yace "hakane yallabai"Syka shiga Mota harda saurayin da dayan yaceAminu.Aliyu ya kalleshi yace 'kanina kai ya sunanka?Nasandai abokinja shine naji ka kira da Aminu"Yaron yace "Buhari'Aliyu yace 'Buhari wane Dawa Ado?'Buhari yace "Dan dabane,sunada yawa aungywarnan,saidai su da bangid sune sukai kaurisuna a ungywarnan"Aminu yace, "wasuma sunce gudansu Dawa Adoana siyar da wiwi,wasu yarsu dake zaman kanataagubta yake ajiyewa".Aliyu yace "to mene labarin wannan fadan?"Buhari gace,"to nidai mundawo Masallaci jiya daMagriba dayake layinmu daya da Dawa Ado,sainaganshi zaune tare da wasu yandaban,,yaranema wadanda basufi shekara sha shida shabiyarba,yana fada musu cewa zamu fadawa 'yanhayi har naji ya anvaci sunan wani dan dabanhayin yanacewa lallai yanaso ayimasa yankan dabazai tashiba,ko yatashi kada ya moru.Nidai nawuce nabarsu,saidai ina zaton kan wiwi ne sjkefadan, dan naji yanacewa "ankawo mishi kayakafin yazo shi wancan ya siye"Aliyu ya girgiza kai alamun gamsuwa yace, toyanzu kuyimin kwantabcen gudansi Dawandakuma Bangis din, ' sukace to.Nan sukayimasa kwatance yacuro kati mai daukeda lanbarsa a jiki ya basu,."Gashi kusa lanbobina a cikin wayoyinku,sai kukirani ko kumin flashing inkira dan insamu takulanbara,kunsan dalili?Sukace a'a. Yace dan kucigaba da bada gudunmowa cikin hnguwar nan,duk lokacin da kukagawabi abu mo kukaji makamancin wannan sai kuyimaza kukira daya daga cikin wadannanalanbobin. Ya sanya hannu ta baya yaciru yandubu dubu guda biyu ya mika musu tare dacewa,"Ba cin ganci vane kyautanabaku,aikinmuma dazakuyimin ba na kudibanetaimakon kaidakai zakuyi."Da murna suka karba, sunyj masa godiya,takenan suka bashi lanbobinsu,sannan suka gangarainda suja nunamasa gidansu Dawa Ado daBangus Kauri.sanna ya gan ga ra ya ajiyesu yawuce hidansa.Likacin d na ji kwankwasa kofar ina kicin inakokarin dafawa yara Indomie, don ni a koshenake Iya ta aiko min da dambu, nacishi sosaibayn La'asar shi yasa. Na nufi kofar cikin rainaina tunanin ko waye? Ina bude kofa na yi sororodon bai fada min zai zo ba. Na ce, 'Oho! Abin'Yar haka ne? Ya shigo, sannan ya rufe kofa, yakamo ni ya rungume, na karbi jakarsa muka nuficiki. Mujidat tana zaune a falo ta ce, Sannu. Yace, 'Yauwa. 'Ba tare d ya kalletaba. Muka nufidakinsa ina fadin. Kausar, Al'amin ga fa babanku.Da gudu suka fito dga dakina, muka dungumadakinsa mu duka. Na ce daka fada min kanazuwa Allah d tuni na yi maka abnci namusamman. Ya ce, 'Ai rikici na tarar a unguwarshi yasa da tuni na iso. Na ce, 'To yanzun me zaka ci? Ya ce, Me ki ka dafa? Na ce, Ban dafa kmaiba, yanzu daizan yi wa yara indomie,sai daimuna da miya a fridge sai na dafa maka fararshinkafa. Ya ce, 'A'a ku tashi muje gidan cinabinci. Na ce, 'To ka canza kaya mana, ko kumaka yi wanka. Ya ce, 'Duk yanda ki ka ce. Na dubiKausar 'Mu je in ciro muku kaya ki sa musu saike ma ki sa.'Na dube shi. 'Bari in ba su kaya.Gira ya daga min na fita. Na dawo na taimakamasa ya yi wanka. Ya shirya, nima na canzakaya, duk Mujidat tana zaune a falo tanakallonmu, sai na ji tausayinta ya tsirga a raina,na ce, 'Ki tashi muje cin abinci. Saida ta yi minwani kallo, sannan ta ce, 'To. Mun fito sai yaAliyu ya ganta, ya ce, 'Ke fa? Da sauri na ce,'Tare za mu je mana. Tsaki ya ja,sannan ya ce,'Ni yanzun ba nida damar sakewa kenan? Bantanka masa ba, a raina na ce wa yaja? Lokacindakuke shanawar ku ai ba ka ce an hana kasakewa ba. Da farko yaso mu ci a can,ammayanzun sai ya ce kawai mu yi take away sabidabai so zuwanmubada Mujidat. Daga nan sai yanausa da mu can gurin kasuwar Bacci, wani katonshagon saida kayan wuta, na ce me za mu yianan? Bai kula ni ba don na lura ya ji zafinzuwan Mujidat. T.V ya sai mana ta bango(Plasma),mai kyau sai tsada,sannan ya sayiresiba,ban san inda zai sa ba. Sannan muka jewani babban store ya kwasarwa yara kaya har dakeke ya saiwa Al'amin. Yara sunata murna mukaisa gida. Ita dai mujidat duk inda muka je da Idotake binmu, tare da yatsina fuska,jifa jifa tanatabe baki tare da tsaki. Ni dai muka yi ciki tazauna a falo.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Dakina ya kai T.V, na ce ba na ka ba ne? Ya ce,'A'a naku ne,don na lura ke da gidanki,amma kinbar wa wata falon ki. Na tsura masa ido, 'Yayana gode. Ya harare ni, Lokacin fa dakika saminsuna kin yi alkawarin kirana Sweety Alinki,ammayanzu sam kin daina na manta rabon da ki kira nidawannan sunan. Na ce, Yi hakuri Sweet dina. Saina ji su Kausar da Al'amin sun sa dariya.Kausarta ce, Momy Abba ne Sweet? Muka kalli juna cikindariya na ce, 'O.K, waton kun tsaya jin mu ne?Al'amin ya katse zancen da cewa, Abba wai itaAnty bakuwa sai yaushe za ta tafi? Kausar tazabga masa harara, 'Ina ruwanmuda wata canAnty Bakuwa. Muka sake kallon juna cikinmamaki. Na lura fa Kausar ta tsani matar nan.Nace, Kausar ai ba tafiya za ta yi ba ita ma tazama 'yar nan gidan. Kausar ta zaro ido, 'Tazama 'yar gidan mu kumma? Ta tura baki,ni daiAbba ta koma gidansu, kullum sai ta dingahararata, ko kuma tayi ta hana mu kallon T.V. Nace to ba ga shi Abbanku ya siyo mana wata ba?Ta yi shiru. Na ce, 'Kar ki sake yin haka. Ranta ahade ta ce, to Momy. Mun ci mun sha muna tahira har yara suka yi bacci, sannan muka gyaramasu kwanciya, sannan muka nufi dakinshi.Yayoalwala tare d cewa. Je ki yo alwala muyi Isha'i.Na yi murmushi , sannan na ce, Wanka zan yidon ina fashin sallah. Ya runtse ido tare d fadin,kash! Ga shi gobe zan tafi. Na ce, Kar ka damuzan yi maka irindabarun da muka sabayi da.Dariya ya yi, sannan ya ce, shi kenan. Da safe nimkadai ce na fito na hada abin kari, sannan yarasuka ci suka fito. Babansu yana kwance na ce'Bari in kai su makaranta. Ya mike. 'Yau baLahadi ba? Na ce, 'Hadda suke zuwa Asabar daLahadi. Ya ce, 'To ki yi sauri ki zo ki kara yin watadabarar. Na yi masa hararar wasa. 'Bashi yasa nace amAuran Mujidat zai taimaka maka ba yahade rai, sannan ya koma ya kwanta. Na daukimakullin motarsa. Bari in ari motar ka. 'Nan mabai tanka ba. Lokacin da muka tafi Mujidat tanasoya kwai a kicin, na cewa Kausar su je su gaidata. Kullum dama sai na sa su sun gaishe ta,kamar kullum sai d ta yatsina fuska sannan ta ce,Lafiya. 'Na fita abina. Mujidat tana ganin fitarSadiya da yara sai ta maida kofar ta rufe,sannanta nufi dakin Aliyu yana kwance sai ya ga matatsaye a kanshi tana girgiza. Zumbur ya mike tared fito falo, don gudun kar ta kara janyo masawani laifin a kan na da. Ita ma ta biyo shi tana yimasa kallon banza kana tsoro kada matar ka tadawo,shiyasa ka fito kar ta same mu tare.ta yi'yar dariya. 'Ai ka gama kuskure tunda har kayiajiya a jikina na zo in yi maka gargadi ka ragenuna tsana da kyama gare ni, in ba haka ba narantse maka zan je gidan mahaifiyarka in tonakomai. Aliyu ya ce,'Ai har abada ba zan so ki ba,kin ci darajar matata data dage sai kin zauna damu, banda haka ke din banza. Ta tuntsire dadariya, 'Ai ba ka san wani abu ba, ai ita kan tamatar taka sa'a ta ci d ta kasance mai sonkwatanta adalci, banda haka wallahi da sai taraina kanta a wannan zaman da nake yi a gidannan, don sai dai inmu dinga kwana da kai gadodaya.ya harare ta, Ni kuma da yake zan tsaya neina kallon ki har ki shigo mini daki,kuma ki sani niAllah ya shirye ni. Ta ce, 'Oho! Yanzun kanatsammanin cewa kai wani shegen mai imani ne?Ta yi murmushi mai sauti,sannan ta girgiza kai.'Abu daya zan fada maka shi ne ka gode min dana kawo shawarar auren ka,sannan ka godewamatarka da ta yarda da in aure ka,ta samawakan ta lafiya don wallahi da sai dai ta sallamawakan ta domin matsawar ina numfashi duk inda kake sai na bi ka,kuma sai ka yi duk yanda naso. Yagyara zaman shi sannan ya ce, 'Kin yi kadanshaidaniya. Sannan ya kautar da kai.sam baitsammaci zuwan ta ba,sai dai ya ji ta a jikin shi'yar barikin ta san lagon shi,wanda baya iyabijiremata, zuciya muguwar nama har za taamince,amma sai Aliyu ya yi ta maza ya hankadeta duk d tana da ciki, sannan ya ajemata mari afuska,ta shafa kumattun tana kallon shi bayan yamike yana mata kallon banza,ta yi 'yar dariya.'Dubi yanda idanunka suka canza launi, ban dacikin jikina da sai na tabbatar maka cewa in inanan dole ka rayu da ni,Kasa ba ta amsa ya yi kaitsaye ya nufi dakinsa ya shiga ya kullokofa,sannan ya zauna bakin gado tare da rikekan shi ya ma rasa wane irin tunani zai yi.Cankasan makogwaron shi 'Hasbunallahu Wani'imalWakil yake fadi can a hankali ya ji kmai yanawarewa, ya kwanta rigingine ya tabbatar cewaMujidat shaidaniya ce, za kuma ta yi duk abindata fada, auranta kam shine mafita, inbahakaba zata jashi zuwa wuta,tunda in tana raye bazaifasa zinaba.Yadauko wayar shi ya soma kiranlayin matar shi.Ina daf da gida naji wayata tasoma ruri, nayikwana,sannan na daga. 'Yaya dai Sweety Aly? Yace, 'Ina kikene? Kin san dai daga ni sai wannanshaidaniyar a gida. Gabana ya fadi, sam ban tunahaka ba,nace 'ga ni nan yaya ina daf da gida. Itace ta bude min gida lokacin da na buga,sai daitana bude min ta juya a raina na ce, 'Hakan managode. Na aje mota,sannan na nufi ciki. Zaunena same ta tana sanye da dogon wando na jeans,sai 'yar best yanayin shigarta na bata min rai,musamman in yaya yana gari. Na murda kofarna ji ta a kulle, na kwankwasa ya bude na bi shida kallo, don son in fahimci wani abu, amma bangane ba, don haka nace. 'Lafiya? Ya dube ni, 'Meki ka gani? na ce, 'a'a bakomai.naga kakirane nadadene? Ya ce, 'a'a, kin san ina jiranki ne a sakeyi min irin dabarar jiya.nayi dariya, 'ai banabatun dabara barima inyi wanka don ina zatonanjima zan yi sallah. Damurna yace, 'Haba? Nace, 'Allah. Ya ce to shiga ina jiran ki. Saidai kumaina fitowa na same shi zanzare cikin kakinsa yanadaure takalmi, sororo na tsaya cikin mamaki kafinnayi magana sai wayarsa ta soma ruri,ya daukada sauri. 'Buhari inajinka. Daga inda nake na jiyowanda ya kira da Buhari yana cewa,Yallabaimuna zaune ya wuce kamar yanda nasomafadamaka dazun, shi Dawo Ado, malun malunyasa yana riqe da Adda sannan malun malun dinta jike sharkaf da jini. Aliyu ya ce, 'Dan uwankaAminu ya kira ni ya fada min wai 'yan sara sukannan sun ce za su sake shigowa anjima, zan fitoyanzu. Yana 'aje wayar ya dauki dayar ya kiraheadquater ya buqaci a turo masa 'yan sandamota biyu. Ina mamakin yanda Yaya keda izzacikin aikinsa, yanzun nan ya rikide daga soyayyaya kma zakin maza,ya kama kofa zai bude nace"Sweet aliy ka manta daniko?" ya waiwayo dasauri, sannan ya dawo ya rungumeni jikinsa yasumbaci kumatuna"ya za'ayi na manta dake?Ashe zan iya mantawa da kaina kenan?ya dagofuskata"sai na dawo"na saki murmushi"Allah yatsare min kai mai sona"ya sakeni ya fta da sauri.Sun kama Dawa Ado,Bangis Kauri, sannan sukadinga fadin sunan yan daban suna kamasu.kazalika sun dire hayi,inda can ma sukakamasu da yawa,ya mikasu yakuma basushawara cewa suyi bincike kan yaransosai.sannan su tabbata sun mikasu kotu.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Hakanan da dare ina Sallah a dakina,misalintakwas wanda yanzun yazama na yara,Kausar daAl'ameen suna kwance ruf da ciki sunaHomework ,Aliyu ya shigo da Sallama,suka amsatare dayi masa sannu da zuwa,ya kalli Mamadake bacci can gefe yace"wai shin mamana tayinata Homework din ne? Kausar tace"eh Abbasunyi tare da mumy"dai-dai lokacin na kammalaaddu'a ya tayani shafawa, na kalleshi"sannu dazuwa" cikin murmushi nayi maganaryace"yawwa,sannu matata"muka sa dariya, yarusuna saitin kunnena yace "kisa yarannan suyibacci da wuri" kafin in bshi amsa wayar shitasoma ruri.ya daga da sauri,nji yana fadin "YesSir" nace Allah yasa ma zaiyi kwanan gdan yau.Ilai kuwa, yana gama wayar ya kalleni"yanzunnan zanwuce Abuja" na zaro ido"Abujakuma da daren nan?" yayi dan yake"aikinmukenan, ahaka muka yi rantsuwa babu dare korana,duk lokacin da aikin yataso zamu fuskanceshi"na lumshe Ido ahankali nace"yanayin aikinkuyana shafar rayuwarku"ya mike zumbur"muje kihada min kayana" Kausar ta tashi zaune"Abbabari muxo mu rakaka motarka"nace "a'a , ci gabada Homework dinki in yashirya zaizo har nan saiku raka shi," tace to. Tara dai-dai ya kammalakomai,dan ban amince ya tafi bai samu nutsuwaba, sabida tsoron kada shaidan ya sake ribatarsaya kuma kyallo wata,lokacin da muka zo gurin suKausar tini duk sunyi bacci. Ya tsuguna duk yasumbaci kumatunsu, sannan ya dauki hanya,naraka shi mota,sai daya tashi sannan na koma,ban tsaya wani tunani ba na kwanta don Indasabo na saba da tafiyar Yaya cikin dare, sai daiAdduar Allah ya kare min shi.Kusan sha biyun daramen wata litinin na jiyo ihucikin baccina, na tashi da sauri ashe nakuda cetakama Mujidat. Da gudu na fada cikin dakin tanazaune dirshan tana juyi da ihu, na ce ta kwanta,bari na gani ko mota ta da mai. Kafin na dawohar kan da ya fito sai ihu take har su Kausar suntashi nace mota ta ba mai bari in kira Iya. Nakira ta na fada mata, tacebari ta taho tind darebai yi Sosai ba. Kai Mujidat akwai raki, harnadaina Jin tausayinta, sai dai haushi.Kafin Iya tashigo dan ma Ya fito, masha Allah jaririsambalele, sai dai abin ya yi ta fadar da gaba nayadda naga yaron tamkar Yaya. Iya ce ta yankecibi sannan muka gyara ta tsaf da danta. Kusan 3dare suka samu bacci, Ni da Iya muka komadakina. Ta dubeni. "Sadiya!" na kaleta dafaduwar gaba. Tace, "jaririn nan baki fahimcikomai ba?" Na girgiza kai "A'a iya ban fahimtaba. Bashi da Lfy ne?" Tace, a'a kama naga yanayi da mijinki sak, tamkar an tsaga kara, ko'ya'yanki basu yi kama da shi ba kamar wannanyaron, tsorona daya Kar dai ace Gadanga cikiyayowa wannan yarinyar. "Nayi saurin cewa,"a'uzu billahi! Iya ba kyau ayiwa mutummummunan zato, kin San wannan ba halin Yayabane". Ta ce 'eh, to haka ne, amman fa mutumyakan canja daga halinshi da aka San shi dashi."na ce, a'a fa iya ita fa wannan da mijinta, kafinya mutu mun sha gaisawa da shi. Kuma shikamanni hakayake sai kiga baku hada komai baamman Kuna kama." ba don Iya ta gamsu batace to Allah yasa hakanne. Na ce ameen. Nanmukayi alwala muka kama nafila, addua ta Allahya rufawa mijina asiri Kar duniya ta gane wannanmatsalar.Da safe lokacin da na shiga dakin tana zaune dadanta a hannunta ta tsura masa ido tamkar baita bace tayi ta kurma ihu ba. Na ce 'kin tashi?"ta ce, 'eh mun tashi, kin ga yarona sai kaceBabanshi, naji dadin haka,Dan bazai sake minmusu cewa ba cikinsa bane." da sauri na ce,'kibar maganar nan mana, yanzu bari kuyi wankain na kai yara makaranta sai nazo na kai kuAsibiti." ta yatsine baki "kin sanar da mjnki?"nace, a'a kin San Iya tana nan ba dama in masazancen ki.' ta dauko wayarta tana cewa, "inaruwana da Mamansa taji. Layinsama a kasheyake.' tayi tsaki ta jefar da Wayar, Ni dai na ficena kama aiki na raina bace, ban cika ganinlaifinta ba Dan shine musabbabin komai.Da zamu Asibiti na sauke Iya a gida na wucedasu. An duba su ance duk suna lfy, muka tsayakasuwa na siya abubuwan da basu da shi,sannanmuka nufo gida.Tsakiyar gado na zauna sannan na soma Kiranlayin mijina, bugu biyu ya daga, nayi Sallama yaamsa tare da cewa. "Yaya na jiki cool da yawa?"Na ce, 'Yaya budurwarka ta haihu." budurwatakuma? Ya fada cikin sauri. Na ce, eh Mujidatdanta yana nan namiji……zandakata a anan zuwawani lokacin kuma,fatan zaku kara hakuri daniKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen ShomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana2-03Posted by ANaM Dorayi on 04:31 PM, 23-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA________________NA ___________HALIMA K/MASHI Ta soma kwalla a kwai su, amma sun zo sun kasa kamo barawon.Ya ce, to daga sun zo ne zasu kamo barawo kamar suna da Allahn musuru?Ina ganin ki hakura kawai in ba a kwai wanda kike zargi ba.Ta ce, cikin jaka ta yake a dakin na, ni na tafigidan kawata, mama ta tana shigowa sai kanena sun ce kuma basu ga wanda ya shigo cikin dakin ba.Aliyu ya tabe baki.Shirme kenan, sai ki hakura kawai.Ta mike tana share hawaye, shi ke nan nagode.Sanan ta tafi.,har ya gama shirin sa tsaf zai tafi sai ga wayar commissioner yana neman sa yana isa aka dan ka wani aiki a hannunsa.Dole ya fasa tafiya ba don ranshi ya so ba.Washe gari ranar goma dai dai dawowar shi ke nan daga wurin motsa jikin da yaso xuwajiya hakan bata samu ba sai yau. Waya ta buga daga bakin gate ne, mai gadi ya ce, yallabai bukur jiya ce ta dawo.Cikin damuwa take oga.Dan sanda ya kara da haka ne don don tunanin cewa in ta fito yau ma zai sami kwaleliyar dubu daya tamkar jiya.Aliyu ya ce ka ce mata zan fita ne ta dawo da yamma, bata jin dadin haka ba amma me nema yana tare da samu, don haka sai ta hakura ta tafi.A ranar ta saka hotonta da ainihin sunanta aaccount din da ta bude kuma Aliyu ya amshia botar ta.Da yammancin ranar bata zo ba domin ta dana sabon shairi, sha biyu zuwa karfe dayan dare ta san lokacin da take ganin shi a online ne, don haka sai ta hau.Cikin sa'a yana nan ta soma da tura masa hotonta a inbox, yana ganin hoton ya gane ta.Ya ce, oh, daman ke ce kika yi mun basaja don in karbeki?Ta ce, naga in ba haka nayi ba ba za ka kulani ba.Kuma ina da matsala kai ne nake ganin zaka magance mun.Aliyu ya ce matsalar me?Ta ce, kafin in fada maka matsalar tawa, ka fara kallon hotunan nan.Aliyu ya ce, to.Duk a tunanin sa matsalar ta ta shafi aikin sa ne.Matsalar farko sassan kirjinta ne, haka ta turo gabobi duk tsiraicinta ba inda ta babu inda ta rage.Ya ce me nene ma'anar hakan?Ta ce, ka duba hotunan da kyau?Ya ce, eh.Dama ina so ne ka gani da kyau don in nayi maka saimatsalar tazo da sauki, domin tun ranar da na ganka na haukace da sonka.Ka taimake ni.Aliyu ya rasa me zaice don ta kaici da bakin ciki, sai kawai yayi blocking din ta amma mehotunan da ta turo sun hau cikin hotunanshi.Ya dinga bin su da dai dai yana sharewa, amma da yazo kan na farkon na kirinta sai ya tsaya yana ci gaba da kallon hoton har ma ya kasa goge shi.Cikin daren tunaninsa ya soma gurbacewa, da safe karfe shida wayar bakin gate ta shigo, bai dauka ba don lokacin bacci yana kanshi.Don baiyi wani bacci ba can kuma a bakin gate din shi kanshi mai gadin yana son wanan bakuwar ta samu shiga sabo da ya san in ta fito zai samu wani abu.Ya ce, madan me yasa jiya da yace ki dawo baki dawo ba?Ta lallaba jakarta ta ciro yan dubu guda biyu, gashi kasa kati.Da sauri ya amsa ya tura a aljihu kamar yana tsoron kada wani ya amshe masa, ko kuma ita ta ce ta fasa.Ya shiga zuba mata godiya, ta ce, tunda jiyaya ce na dawo ban dawo ba me zai hana in shiga kawa yanzu?Dan sandan ya zaro ido oga yana da ka'da sai dai in yayi fada zaki fiar da ni?Tayi masa fari da idanunta, kada ka damu inyayi fadan zan wanke ka.Tun da shiga falon ta ke ta kalle kalle, falon nashi ya birgeta duk da cewa ba wani kayanalatu ya zuba ba.Ta zauna kan kujera ta bude jakarta ta dauko hoda da turare ta sake gyarawa.Sanan ta cire rigar sanyin dake jikinta saura singilrti, ta ajiye mayafinta ta gyara gashin dokin dake kanta.Sanan ta dauki wayarta ta soma kiran wayar ne ya tasheshi, wata isaka yaji tana kadawa tamkar za ayi ruwa.Windo ya nufa ya daga labule kamar yanda ya zata, hadari ne, yaji dadin haka ko don yakara mikewa.Wayar ta sake kacamewa da ruri, yana dubawa yaga number yarinyar, tsaki ya ja tare da yin jifa da wayar kan katifar sa.Ya bude kofar nifinsa yaje kicin ya samu abin tabawa, cak ya tsaya sabo da ganin yarinyar gaban shi ya soma faduwa, lokacin da zuciyar shi ke tuno mashi hoton.Yayi karfin halin daure fuska, sanan ya ce, da izinin wa kika shigo min gida?Ta mike ta nufosahi, da izininka masoyi na, ka manta ka ce in dawo jiya? Ban sami dama ba shine na dawo yau.Ya ce, to fita a gidan nan fita, ya nuna mata hanyar waje.Ta zauna a hannun kujerar dake kusa da ita,da ma ka bari mun fahinci juna.Ya juya ya shiga dakinsa a fusace, durowa yaje ya dauko bindiga nufinsa yayi mata barazana.Ya fito da ita ya saita ta, kwashi kayanki ki fita.Hakika gabanta ya fadi don bindiga ko makerinta yana shakarta.Amma duk da haka sai ta jajirce, ta runtse ido hawaye suka soma zuba,zanfi so ka kasheni feye da ka barni a raye amma baka amshi soyayyata ba.Zanyi alfahari in ka kashe ni da kanka, kuma kacewa jami'an tsaro ni na yafe maka ko sun tsinci gawata a gidanka.Aliyu ya ce, muje ki fita ni bana son jin komai daga bakinki.Sun isa bakin falo Ruwa ya tsuge mai karfi wanda hakan ya sa ya kyale ta.Ya shiga daki ya adana bindigar, sanan ya hau katifar sa ya kwanta. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Gurbataciyar zuciyar sa ta shiga kitsa masa wasuabubuwa, dauko wayar sa yayi yana kallonhoton da yarinyar ta turo masa.Cikin jikinsasanyi yake ratsawa na ruwan dakesauka.Mujidat turo kofar dakin ta shigo, kasamagana yayi lokacin da ya waiwayo yaga ta rabajikinta da tufafi.Yayi ta maza ya daka matatsawa, mai makon ta fita sai ta nufo gurinsa dagudu ta fada masa.Shedaniyar shu'uma ceyarinyar, don haka bata samu matsala sosai bagurin amincewa da gayyatar da tayi masa, zuwaga fadawa tafkin zunubin shedan ya sakekawata abin ga zuciyar Aliyu.Har yake ganin haram ta shigeshi fiye dahalalinsa.Mujidat ta amince Aliyu ne irin mijinda take so ta samu.Duk runtsi ba zata barshiba, sai da kanwa takar tsami kwannafi yakwanta.Aliyu ya shiga jin cewa bai kyau ta ba.Nadama ta shigeshi, ya mike cikin bakin rai ya nufiban daki zuciyar shi yar bakin ciki tana tunaninshi cewa, wanan wankan da zaiyi anya zai fiddamai da dattin zunubin daya kwasa?Ya fito yasame ta kwance, haushinta ya kamashi sosai.Yadauki makulli ya bude durowarshi ya ciro kudibatare da ya irga ba yan dubu dubu sabbi yamika mata.Gashi an gama ruwa ki tashi ki tafina rokekikar ki sake dawowa gidan nan.Takalleshi cikin damuwa an ce maka neman kudinake yi?Ta mike ta soma saka tufafinta, so dakauna kurun nake nema a gurinka baka dakudin da zaka iya bani.Ta fice ta dauki jakartayana tsaye a tsakiyar falo yana kallonta ta fitatare da cewa sai ka sake jina.Ranar Aliyu yajima bai fita ba, na shi ganinmutane zasu gane abin da ya aikata, kuma sambaya son ya tuna.Sai istigifari yake yi, in daihaka mazinata suke ji lallai zina bala'ice, yagargadi masu gadinsa lallai kada su sake barintata shiganmasa gida.Mahaifiyar mujidat yar asalin wani kauye ne aIlorin can jahar kwara, an ce dai asalinsu fulanine, amma yarbanci suke yi kuma yarbawa sukekiran kansu.Musulmine su amma musulincinnasu sai a hankali.Mahaifiyar Mujidat mai suna Bukolatayi aure daMahaifin Mujidad hakimu bayansun haifi yayanMujidat dan suna fari kenan, mai sunaLatif.Wanan al'adar yarbawa ce mace taje aureamma sai ta haihu za a daura, tasu hikimar waia gani in mai haihuwa ce.Bayan Latifa sun samiSikirat sanan Mujidat, mahaifin su mujidatdireban taxi ne, mahaifiyar su kuma tana dashago a bakin kasuwa.Tun tasowar Mujidat bataji sam yar karya ce da son bobo, tunda ta luratana da kyau ai sai ta mai da kyawun natatamkar abin kasuwanci. Tun tana shekara tarata soma amsar kudi tana fansar da mutuncin ta,haka ita mahaifiyart fitina gareta ko yau shetana biye da mata wanan ya sa ko karatun kirkibata yi ba, tana secondary idanunta sun gamabudewa, manyan mutane suke daukanta.Dafarko iyayanta sunda mu don mahaifiyarta tasha yi mata duka sanan tayimata tsarki daruwan barkono, amma da ga baya da ta somaharka da manyan mutane tana kawo musu kudisai suka shiga shi mata albarka.Haka nan basudamu tayi wata bata zo ba in dai zata yi musuaike.A zuciyar su tafi yan uwanta Latifa da Sikirawadda take aure a garin Ilorin.Kuma dalilinziyarar da ta kawowa anty sikira ta hadu daAliyu.Kuma har ta koma gida so da kaunar Aliyuyasa ta ta dawo Ilorin don samun muradin ta.Jinkai da jan aji irin na Aliyu shi ne ya sake burgeta, amma sai gashi tashin farko ta same shicikin sauki.Tabbas in ta nace ba da dadewa bazai zo hannunta.Karfe tara na dare ta kiranumbar wayan mai gadin gidan Aliyu wanda taamsa dan bukatar kanta.Bayan ya daga tatambaye shi ka ganeni?Ya ce, a a ban gane kiba.Ta ce, sanana Mujidat daga nan cikin gari nice wace na amshi numbar ka jiya bayan na fitogurin Oga ya ce, ok madam ce ko?Sorry madamna gane ki, ta ce oganka ya shigo?Ya ce, eh, tunbakwai yana gida kuma naga alamar ba zai fitoba, sai dai yayi mun kashedin cewa ko kinzokada in barki.Mujidat tayi shiru tana mamaki,me zai sa ya tsaneta haka?Duk da ta mika masakanta kyauta, amma sai tayi wanimurmushi.Indai kissa tana magani to zatayimun, ta ceda me gadi in na baka dubu biyaryaya zan samu in shiga?Yayi shiru yananazari.Lallai yana bukatar kudi don yasha kanmatsalarshi da maman Bilikis, amma dubu biyaryayi masa kadan.Yace madan zan iya dabara inkin ban dubu goma, zan fadawa Oga cewamamana ba lafiya nasan zai barni in tafi.Donhaka ta ba faruwa amma nasan kafin inbarwurin sai an kawo wasu lokacin ke zaki samushiga dan su basu sanki ba.Kuma kafin in tafizan lalata wayar cikin gidan, ta ce hakan yayizan sameka da kudin in ka kamla komai kakirani.Yana kashe wayar yaga Aliyu tsaye abayan shiKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Dfarko ya rude sai kuma ya tuna cewa duk sunyi maganar ne cikin yarensu na yaroba.Aliyu yace, ina ta kiran waya baka daga ba?Ya ce, ogajikin mama ne ya tashi shine dan uwa na yakirani.Aliyu ya ce, jikin ta ya sake tashi?Waniciwo ne ke damun ta?Ya ce hawan jini ne, Aliyuya sa hannu ya lalubo dubu biyu ya mika mashitare da cewa, Allah ya kara sauki. Ya kara dacewa kaje ba sai ka jira wasu ba, bari nayi wayasu zo.Da murna mai gadi ya fita ya kira mujidatyace, tayi sauri kafin wasu masu gadin suzo.Cikin sa;a ta tura kofa ta shiga, haka nancikin sa'a ta riske shi a cikin falo zaune da yarshirt fara irin mai kama jikin nan.Sai gajerenwando, kalkon labarun kasa yake yi NTA, turokofar ne yasa shi waiwayawa, zunbur ya mikeyana nuna mata waje.Fita la'ananiya, ta sakijakarta ta nufeshi, haba masoyina, ina sonkasosai tsaya kaji.Ta kai hannu zata taba shi ya jabaya.Ki fita kawai, ta zauna kan kujera, ba zansake barin gidan nan ba ko zaka kashe ni.Yabiyota ta zagaya ta fada bedroom dinsa.Ya rasame zai yi mata, sai kurum ya kira yaransu dagaheadquarter, jin haka dama tariga ta tanajidabararta.Taciro wayarta ta danna wani hoto itada shine suna tsaka da aikata masha'a tadauko.Kalli hoton nan ka gani, ina da irinsu dayawa har na kati na wanke.Aliyu ya fizgi wayarya kalla, duk da ya girgiza amma bai nuna mataba ya ce, yace amshi wayarki ba kati ba in kingadama in kin tashi ki sa shi a kan profile din kina fcbk,ko a jikina.Ke ce mace mutuncinki saiyafi nawa zubewa.Tayi shiru ta rasa me zata ce,ya ce fita.Ta daga hannuwa biyu, naji naji zanfita, ta matso gunsa amma ya kamata a cekanayiwa mesonka kallon mutunci da kima.Tasoma kuka, ka tuna ba nice na dorawa kainasonka ba, ya kamata ko baka sona saika fadamin magana mai sanyi.Ya runtsa idanu, burinsata fita domin zuciyarshi ta somatausayinta.Sanan ga shi dan can gefe yana radamasa wani abu.Ya bude ida nunshi, shi ke nannaji ban kyauta ba amma dai yanzu ki fitakawai, domin ni da ke ba hurumai bane.Ki tunada abin da ya faru ni dake she karanjiya laifi nebabba, kin sani.Ta matso ta kama hannuwansaka min afuwa sonka ne ya sani haka.Yanzu inajin yunwa ko zaka tai maka min da wani abu inci sai in tafi?Ya ce, duba kicin sai dai in bread zaki ci.A kicin tayi ta zagayawa tana tunanin mezatayi ne don ta samu ta kwana a gidan.Tadauki wuka ta dauko bread wai za ta yanka,amma sai ta kulle ido ta sharbi yatsanta dagangan, sanan ta saki kara.Cikin hanzari ya nufikicin da ganin yanda jinike zuba ya sa shi shigada sauri ya rike ya tsan nata.Kasancewar yanada yar akwatinshi ta taimakon sai ya gyara mataya rufe shi sanan ya ce, muje a maki Allura saiki wuce inda kike.Ta soma rawan sanyi wai bazata iya tashi ba, barinta da yayi ta danwarware shi ne ya kawo kwananta agidan.Domin tuni shedan ya ribace shi, duk dayana zargin ta yanka kanta ne dama don kadata tafi, tun daga ranar ta zama gidan tamkarmatarsa, wanan ne yasa ko da ya koma gidasadiya taga canji.Wata hudu kenan da soma shiga matsalar muda ya Aliyu, amma tamkar na shekara biyu, dukna rame na lalace har bana so inyi baki donkada suce lafiya?Cikin wata hudu ya zo so hududuk karshen wata ke nan kwana dai dai yake yiya tafi sam baya kulani in yazo magana fiska adaure yake min.Ya manta da wani hakki nawada yake kanshi, domin nima mutun ce ba iceba, ina shan wahala da kewarsa.Darare da yawaina zubar da hawaye don kunci da kewa, gashiyayi mun sabo da yanayin sa na rashinhakuri.Usman da Anty Abida sune kawai sukasan halin da nake ciki, ko iya da amininiyataAisha sunyi juyin duniya amma ban shaidarmusu da ko mai ba.Usman ya ce, duk lokacinda nake bukatar wani abu bai min ba intambaye shi, ni gaskiya ina da jin nauyi.Yau inna ce gashi gobe in ce gashi ba zai yuwu ba,abin da kawai na tsana shi ne inga arana babumakaranta, amma don abin anfani kamar suabinci ina maneji.Tunanin kama sana'a yashigeni, na ce lallai ina bukatar in kama sana'adon in samu in kare DARAJAR YAYA NA,wadanda a yanzu sunfahimci tsakanina dababan su a kwai matsala.Ba kausar ba hattaAl'amin ya san cewa mahaifinsu ya canza, donwatarana da ya shigo daki ya same ni ina kuka,sam banji shigowarsa ba sai naji an dafa ni.Nayita maza na share hawaye na na kalle shi damurmushi, ranshi a dagule ya ce, momy wayeya saki kuka?Na ce Idona ke ciwo.Ya ce, mamaAbban mu ne ko?Na ce, a a Abbanku bayanan?Yace, shi ne mana, ya ce ki barshi in na girmazan maki duk abin da kike so, in kaiki maka, insai maki komai.Na rungume shi tare da cewa, toyarona naji dadi na gode kaji.Ya ce momy kidaina kuka kin ji?Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Bayan fitar Al'amin ne na shiga sabon tunani,lallai matsala tsakanin miji da mata tana kaworabuwar kan yaya, tana tauye yara.Domin zuwada nayi open day din su a makaranta nanmalamarsu take yi mun korafin cewa yarinyataKausar sam yanzu bata da hazaka kamarda.Bata da kuzari sam, ta ce kowa ya sanKausar Aliyu Tutur a makarantar nan ya san tada kokari ga surutu, ga wayo.Haka nan dukwanda ya yi mata bata kyalewa, amma dagawancen term zuwa wanan tazama tamkardoluwa ba karatu.Bata iya rama fada, karaminyaro sai ya doke ta ta tsaya kuka, sanan tsaftarsu ta ragu, a da yaran suke zuwa na daya atsafta wanan karon sun koma na biyu.Don hakakiyi kokari ki canja kila matsalar daga wajenkine.Afili na ce, lallai daga gurin mu ne,matsalarmu zata maida yaranmu baya, dole inkawo canji duk yanda zanyi gidan mu ya komagidan farin ciki kamar da da taimakonAllah,Wayata na dauko na soma ruga sakokamarhaka.KALMOMI SUN YI KARANCITSAKAKKEN YANAYI, FADIN YI HAKURI KADAI BAZAI GAMSAR BA.AMMA DUK DA HAKA INA MEBAKA HAKURI, BA DAN NAYI LAIFI BA, SAI DAIINA DARAJA DANGATARMU FIYE DASHEKARUNA.DA WANAN SAKO NAKE SAKE BAKAHAKURI TARE DA AIKO MAKA DA ZUCIYATA KAAMINCE DASHI DON SAKE DAWO MIN DAFARINCIKI NA.INA FATAN ZA MU KOMA FIYE DADA, ZUMA TA ALY NAYI KEWARKA, INA TSNANINSONKA.Na tura mashi ina tsammanin ganin sako kokiraamma shiru, duk wani tunani ko dabara nayiamma babu nasara.Wata laraba da yamma sukausar an koro su kudin islamiya, gashi damaabincinmu ya kare, nafita hannuna da Nera Darina siyo garin rogo da suga.Nufina su sha dadare, duk da ina tunanin yaya zan sha kansu susha gari da dare, sai lokacin da nake dawo wayana ba yana a mota direbanshi yana janye dashi.na shigo gidan zan Rufe sai naga mutum kamardaga sama ya nufo gida, gaba na yayi muguwarfaduwa.Sam yanzu bana son ganin shi, dontsananin tsoron sa nike ji, ko sallama baiyi ba yafara da ce mun, daga ina kike?Cikin in ina na cesha….shago baje can gurin hadi.Yin me?Na ce,gari na suwo da suga.Gari?Ya tam baya tare dazaro ida nu.Na sa dan yatsa na akan le buna natare da fadin yi hakuri yara suna ciki.Sai me? Yakatse ni, na ce sai me in yara suna ciki, watosabon salon zubar da mutunci wanan kika samoko?Kamar ni a ce matata tana zuwa shago siyangari?Na nufi ciki raina a dagule, in ya bamuabinda zamuci ishashshe ai ba zan fita siyan gariba, na raya hakan cikin raina.Kai tsaye daki nashige na ajiye garin na fada ban daki don gudunkada yara suji, da gudu suka rungumeshi sunamashi oyoyo, al'amin da shi da mama, Kausartsayawa tayi tana kallon su.Ya dube ta keKausar ba zakiyi min oyoyo ba? Ta ce sannu dazuwa Abba.Ta juya ta nufi dakin su.Da kallo yabita cikin mamaki, me hakan yake nufi?Ta somayiwa yaran sa fanfo ne?Ya mike ya nufi dakin nikuma jin shiru sai na fito ina shigowa falo najiyomuryar sa.Kausar ina tambayarki kin yi munshiru na ce me nene kike fushi?Sai na jiyomuryarta tana cewa, Abba ni bana so ka dawo,sabo da in kana nan kullum cikin fada da momy,ni bana son tana kuka.Itama ta soma kuka, nazaro ido cikin mamaki yarinyar,na saurara injime zai ce, fatana Allah yasa zancen Kausaryazama sanadin fahimtar shi.Muryarshi ne takatse ni, ok wato uwarku tana kitsa mukumagana a kaina ko? Mamanku ta shirya muku innazo ina cutarku ko?Ya sake tambayarta cikindaga murya, ban san lokacin da na fada dakinba ina fadin haba yaya.Yanzu me ya kawowanan tunanin?Tayaya za kayi mun wananzaton?Na kalli kausar fita.Ta fita na maida kofarna rufe yana tsaye rai bace yana kallo na.Nayikasa da murya tare da tausasa ta, yaya wanansauyin da kakawo mana cikin gidan nan wlh basai na kintsawa Kausar ko mai ba.Tana ji tanagani, duk kokarin da nayi dan cewa basufahimta ba amma hakan bai samu ba.Saboda kakasa gyarawa, har takai ko a makaranta yaransun koma baya.Hawaye suka soma zubo minmasu zafi, na taka na isa inda yake tsaye nafadajikinshi na kan kame shi.Yaya ka taimaka kayihakuri ka zubar da makamanka ka dawo manada farincikin mu.Ya ban bareni tare da hankadeni har sai da na fadi, ya soma magana cikinihu.Tayaya kike so in yarda dake cewa bakebace kike bata ni a wrin yarana ba?Yar wananyarinyar da bata gama sanin kanta ba shine harzata san matsalar wani? To ni dake dasu munsahannu tunda kin zabi haka.Shiyasa sam banason zuwa garin nan, saboda takaicinki, kin zamasaikace sanda don Rama.Kullun mahaifiyata tana tuhumata cewa banakula da ku, yanzu dan zubar da mutunci waikinje shago siyan gari.Na fashe da kuka yayayaushe rabon ka ajiye mana abinci?Tun zuwanda ka tawo da wanan matsalar.Ya daga hannurufe min baki, yanzu ina yi maki magana ne akan shiga tsakanina da yarana.In zandau komaiba zan dau wanan ba, ya kamata ki sani.Ya juyaya fita bayan ya bude kofa.Kuka sosai nayi natsawon minti daya, sanan zumbur na mike nafita.Mama tana kwance a tsakar falo tana tatsotsan yatsanta, ita bata san me kefaruwaba.Ahmad yana zaune kan kujera yatakure, Kausar na shiga raba ido in gani, can nahangota gefen kujera ta makure tare da toshekunnuwanta, tana nufin bata son jin abinda akeyi, ga kuka tana yi.Tayi sharkaf da majina,dakinsa ya shige shikam naje na rumgumoKausar nazo na hadasu da Al'amin inalallashinsu.Duk da cewa nima hawaye kekwaranya a idanuwa na, Al'amin yazo yayi munrada a kunne, ki hada shi da Iya kinji Momy tarama maki(don duk zatonsu ni iya ta haifa bababan su ba) Najasu muka koma dakinsu, nace, Kausar Al'amin kuyi hakuri ni da Babanku zamu koma kamar da, ba da jimawa ba kunji ko?Kausar ta dago kai, yaushe momy?Na runtsi idohawaye na kwaranya na ce, bada jimawa baKausar kinji?Duk suka makaleni, Al'amin yasakecewa kin hada shi da Iya ne, da sauri na ce a ako ku kada ku fada mata, ba na ce muku batada lafiya ba?Kuna so in taji da muwa ciwonta yatashi?Duk sukayi shiru, nace kuna so ta mutu?Da sauri suka ce, a'a,na ce to in kun fada matazata mutu.Kausar ta ce, bazamu fada ba.Nashare hawayena sanan na kallesu.Muna ciki haraka kira magariba, na taso su mukayi salla.Tindana fito banga Mama ba, nasan tana gurinshi,suna ciki ko sunfita oho.Na jika musu gari sukazauna, Allah ya taimakeni suka kama sha.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Kausar tana cewa,Momy in nazama babba zandinga siyo mana kayan abinci.Al'amin ya ce,momy ba na rigata ba.Yaya kausar ninezandinga siyan ma Momy ko mai, na ce to tunyanzu nagode, Allah ya raya ku, ku girma cikinaminci da Albarka, suka ce amin.Raina yayisanyi yar firar nan da muka yi da ya rana saigashi sunyi sallama shi da mama tsam ya tsaya,ganin suna cin gari.Na lumshe ido na hadiyetakaici na, sannan na ce sannu da zuwa.Baiamsa ba yayi ciki, kamar in zauna sai kuma nabishi.Ya aje mama ya zauna bakin gado tare dadafe kai, na ce, ina maka sannu.Ya dubeniidanu jajur.Yaya na ke cin gari da dare?Na ce,to yaya bamu da komai ne.Na dubi mama,zomuje ki ci gari.Ya daka min tsawa, ki dainakira min sunan garin nan, ba zataciba.KoInyamuri ya sha gari da daddare? Wanan shinena karshe in ba haka ba rai zai baci, ban ce kalaba na juya, cirko cirko nagasu Kausar afalo.Kausar ta toshe kunne, Al'amin na tsayecikin damuwa,nakamasu muka koma na ce su cigarin amma sai suka ce sun koshi.Kausar takwanto kan cinyata, Al'amin ya kwanta kankujera na kwantar da kaina nima a hannunkujera.Wai ta wace hanya zanbi gidana ya dawokamar da?Wa zai ban shawara dan ni ina ganintawa basirar ta kare kan haka.Allah ka banimafita.Muna nan har aka kira isha'i, na tashinaje nayi sallah suma sukayi sai ga mama tashigo da nama da Holandia, na ce, suci.Al'amindai ya ci amma Kausar kin ci tayi waita ta koshi,na rungumo ta, Kausar kina fishida Abbanki ne?Tayi shiru, na ce ki fada min.Ta ce, eh momyshima yanzu ya daina sonmu nace, a a yanasonmu fushi yake yi in ya huce zai dawo kamarda.Sai kurum naji ta ce, wane ne yayi masalaifimomy?Na ce, ni ce, ta ce, bakiyi mashi komai ba, ba ma kullun kina bashi hakuri batunda yaki yayi hakuri ya daina sonmu.Bani dabakin magana sai shiru ina mamakin Kausar,yar wanan yarinyar har tana fahimtar abubuwakai abin da mamaki sosai.Haka na lallaba su harsukayi bacci na kulle mana kofa sanan nima nakwanta na fada kogin tunani.Wa she gari da wuri na tashi nayi salla dawanka, sanan nayi musu shirin makaranta, duka dakinsu.Nace suje su gaida baban su.Kausarta noke tare da daure fuska za ta soma kuka,na ce, haba Kausar, kuje ku gaida Babankumana.Kina so ne ya j haushi irin jiya?Jiya ma kinki sakar mashi fuska ne shi yasayayi fada.Ta ce,to momy yanzu tsoronshi nake ji.Na ce, daina jintsoro kinji Kausar, yana sonku.Daga nan ki bashihakuri.Ta ce, to.Amma sam fuskarta ba waniannuri, ina biyeda su har kofar, Al'amin yakwankwasa daga ciki yaya ya ce, wanene?Mamada jin muryarshi sai ta ce, Abba.Ya ce mama.Nabude kofar suka shiga, yana kwance kan gadoda waya a hannunsa, da Alamu cht ya keyi.Kausar ta dan tsaya nesa dasu kanta akasa.Al'amin ya zauna bakin gado,Mama tahayekan gado, ya rungume mama da Al'aminsanan ya tashi zaune.Al'amin ya gaida shi,Mama ma cikin hausarta mara dadi ta gaidashi.Ya kalli kausar daga inda take.Zo nan.Ta tafi,ya janyota zuwa jikinshi, ta ce ina kwana?Ya ce,ba zan amsa ba Kausar har sai kin fada munme mamanku ta ce maku nayi, kuke jin haushina?Kausar ta ce ba ko mai Abba, Al'amin ya ceta ce ne fa muzo mu gaida kai.Ya kalli Kausar,yanzu kunfi son mamanku fiye dani ko?Al'aminya ce, muma ka daina son mu Abba.Ya ce, ok,haka mamanku ta fada muku?Kausar tayi saurincewa momy bata fada mana haka ba, ta ce nekawai muje mu gaida ka.Ya dungurewa Kausarkai yar karama da ke kin iya munafunci, ba zankara yi maki tsaraba ba.Ya kalli Al'amin, in baka daukar maganar mamanku zan sai makakeke kana so?Al'amin ya kama murna ina soAbba.Ya kalli mama, mama na ke kuma in semaki motar ki ta wasa ko?Na juya kicin ina kuka,mutumin nan zai raba mun kan yara, zai kafamin jam'iya yan partyn shi da nawa.Jin takunKausar yasani share hawaye, cikin sheshekarkuka ta ce, momy kinji Abba zai sayawa suAl'amin da mama tsaraba ban dani.Na tsugunnana rungumota jikina ina shafa mata kai, yihakuri Abbanku wasa yake yi miki zai siyo mikikinji?Ta ce, Allah momy da gaske yake yi ba yacein fitar masa daga daki ba?Na ce, yi shiru zaisai maki.Da kyar tayi shiru.Na bata jug na ce,kije wajen Iya ki ce mata in ta dama koko tabaku, karfa ki ce mata wani abu ya faru kinji?Tace to.Ta tafi nikuma na zauna a kicin cikin tagumi.Kausar ta sami Iya kwance ta gaida ta, tace kausar menene?Ta ce, wai in kin dama kokoki bamu, iya ta ce shine aka turoki ba Abbankuya dawo jiyaba?Me yasa bai rakoki ba?Tayi shiruIya ta ce to muje in se maki koko gidan ladi mekoko dan kulluna jiya ya kare, kice mata na ce ajika maku gero tunda jifa jifa kuna shan kokon,ban cika son abin siya ba.Sam iya bata fahimcibamu da komai a gidan bane, tunda lokaci zuwalokaci sukanje su amshi kokon.Ta samu masukosai sanan ta rakata har kusa da gida.Tanajitana fadan turota ita kadai a wanan safiyar, tace da uwarku tana tattalinku amma yanzu dukta canza,na rasa me ke damunta.Suna shankoko da kosai kausar tana fada min sakon Iya,na jika gero na ce to za a jika,suka gama nadauki Mama na nufi kaisu makaranta, kusanwata guda a kafa nake kaisu makaranta, donmota tuni nayi fakin dinta gefe na rufe ta donba mai ba na da kuma kudin siya.Ina dawowana tarar da shi da Usman zaune yanakarantowa Usman laifuka na.Na gaida Usman nashige daki, na hau gado na kwantawa,bawai donbacci ba ko don hutu, sai don tsabar ta kaici.Canna jiyo muryarshi yana kira na, ya kalle ni.Kinsan na fada maki ba zan dauka ba ki rabani dayara na ba.Jiya na shigo gidan nan wai Kausartana yin fushi dani yar karamar yarinyarnan.Al'amin yana fada mun na daina son su,tayaya zan yarda wanan tunaninsu ne?Usmanya daga mishi hannu saurara aboki na, ka barniin gama magana ta don kada kakatse ni.Usmanya kalleni,Sadiya me yake faruwa ne?Na runtseido don ta kaici, yaya Usman duk abin da yafaru Abban kausar shine sila.Na koro mishikomai tun daga farkon rigimar har zuwayau.Sanan na ce yaya Usman tsakani da Allahkullun yaran nan suna kallon muna fada, koince daga yazo sai shiga tashin hankali zasutashida tarbiya me kyau?Ya ce, a a.Na fada musuyanda mukayi da malamansu. Ga rashin abinciwane laifi na masa, ni dai yanxu tunda ganigashi kurun ya fada min laifi na, wlh zan bashihakuri mu koma kamar da yaran mu suma susami natsuwa.Usman ya kalli Aliyu, aboki kaji,sai ka fada mata laifinta don matsalar tazokarshe.Aliyu yayi mun wani kallo ke dai kawaibaki son zaman lafiya ne, duk ki dauki damuwada bakin ciki kisawa kanki.Sau nawa zan fadamaki baki yi mun komai ba?Usman ya ce, to narokeka aboki ko mai ya wuce.Ya runtse ido tareda fadin shi ke nan.Na dube shi nima in shaAllahu ko mai ya wuce.Usman ya ce,Alhamdulilla, yanzu sai ka tashi mushiga kasuwadon nima abincin gida na ya kare.Nan dai sukafita.A cikin mota Usman ya kalli Aliyu.Aboki kacanza fa,Aliyu ya kalleshi wacce irin canzawanayi?Usman yayi murmushi sanan ya maidahankalinshi titi.Kayi kiba sanan dabi'un ka suncanza.Aliyu ya kure Usman da ido, zaiyi maganakenan wayarsa ta soma ruri, ya ciro ya kurawaScreen din ido,sha wara yake ya dauka ko yayanke,Usman ya kalle shi, daga mana abokina,Aliyu ya katse kiran sanan ya kalli Usman,dagajin kira sai kace in daga ba tare da kasan mekiran ba?Usman ya ce, jami'in tsaro zai jishakkar daga kiran koma wanene…….Kiranyasake shigowa, sai kurun Aliyu ya dagadankada Usman ya dago abinda ke faruwa.Ya ce,yaya?Mujidat ta ce, muryarka nake sonji, nayikewarka da yawa, don Allah ka dawo yau.Tanamagana kamar zata yi kuka, salon dake narkarmasa da zuciya,take ya manta da wa yake tarehar ya furta cewa.Kada ki damu gobe kamaryanzu muna tare,ta ce, to Zaki na sai mun hadua internet.Sai da ya salameta sanan ya tunayayi baram barama.Ya dubi Usman wanda baice kala ba, ya soma nade tabarmar kunya.Wataabokiyar aikina ce, muna gabatar da waniaikine.Usman yayi murmushi sanan ya ce, sauda dama in mutun ya shiga aikata rashingaskiya sai kaga ya zama makaryaci.Ita ko karyaillar ta da kayi so daya kafin ka fitar da kankasai kayi kusan sau goma.Aliyu ya kalle shi, meya kawo wanan zancen?Usman yayi dariya, katsargu ne?Aliyu ya kalli gefe, intsargu da mekuma?Usman ya hade rai, tsayar da halayenkahaka nan Aliyu.Ya gangara gefe titi yayi fakindazu nake ce maka dabi'unka sun canza ko?Aliyu ya kalli titi muje zuwa da maganarka, inwani zai fada mun aboki ba zan yarda ba,amma gani ina zar ginka cewa kana hulda damatan?Aliyu ya kalleshi da sauri, haba aboki,nasancewa zaka iya bada shaida cewa bankasance mai shiga lamarin da mata suke ciki ba,bare har inyi hulda dasu.Usman ya ce to amsamin wadan nan tambayoyin.Aliyu ya cire hankici,ya share zufar fuskarsa sanan ya ce, inajinka.Usman ya ce, na kira layinka sau uku watamacece take dagawa.Na farko da dare ne gurinkarfe dayan dare, don in fada maka rasuwarkanwata, sai kawai wata mace ta daga wai kashiga wanka.Na biyu da safe wata jumma'a donmu gaisa ta ce ka fita gurin masu gadi, na ukugargadi tayi mun in san lokacin da zandingakiranka yanzu kana cikin halin da bazakaiya daga waya ba.Sai na soma lissafi giya kakesha da har ba zaka iya daga waya ba, kokomenene?Sanan ita wanan matar yakuke da itahar zata kasance a inda kake ciki tsakar darennan .In zuciyata ta zargeka sai wata ta shaidekada cewa ba aikin ka bane, abin da bakayi bakana yaro ba na zaton cewa zakayi shi dagirmanka.Amma yau da matarka take fadinyanda ka kaurace mata, sai na amince kananeman mata, don kai ba me hakurin zama bakatare da mata bane.Aliyu ya hade rai tare daduban Usman, me cece shaidar ka ta zahiri?Dukabin da kafada bai zama shaidar da zakaamince ina bin mata ba.Ba zan iya zama bamace ba, shekaru nawana dauka can baya babuauren?Usman ya ce kila lokacin baka sanamfanin matan ba,amma ni shawara daya zanbaka, inma zakayi harkar bariki to bai kamata kawulakanta matarka ta sunna ba.Aliyu ya ce, danAllah mu rufe wanan firar.Usman ya ce kafinmu rufe sai nayi maka nasiha duk da cewa banida tabbas akan zargin da nake yi maka.Na sanmutun yana canzawa kamar yanda wahainiyatake canzawa zuwa duk kalan dataso.Nasihatagareka in ka canza daga fari zuwa baki donAllah ka saki wanan layin ka koma dai dai kodon gudun zunubi, ko don tsoron azabarAllah.Ko don kare mutuncin yayan mu, ko donkare lafiyar ka daga cututukan zamani.Sananmaganar zubewar daraja da kimarka a idonwayanda suka san kanayi. Aliyu ya runtse idocikin in ina yace, muje aboki don Allah.Suna tafeyana share zufa, lallai zancen Usman ya shigeshi.Ko mai na abinci zuwa kayan tea sun hadamuna, lokacin da suka dawo ina kwancekangado ina karanta littafin gidan zahra.Sau dayawa in ina karanta littatafan Hausa sukan debemin kewa halin da nake ciki, har na sha cin karoda irin matsala ta.Sun ajiye min kayan abincisuka sake ficewa, na fada kichin na shiga girki,yarama da suka dawo makaranta sai murnasuke sun sami lafiyayen abinci.Yaushe rabonmuyi girki da kifi ko nama, yau gashi harfarfesun kan rago mukayi.Da daddare na fadaban daki na sake wankana sheka kwalliya duktunanina yau za a shalabari.Sai dai mukakwanciya ya juyya min baya, na gaji hakurina yakare don haka na ajiye kunyata na fada masacewa, yau ni ina son a faranta min.Ya ce, shigaskiya baya jin zai iya wani abu yanzu don duka gajiye yake.Nace, haba yaya, nima fa mutuncekamar kowa, sama da wata hudu ka juya minbaya.Baka tsoron sharrin shaidan?Ya tashizaune a fusace, kina nufin zaki bi maza? Iye?Fadamin zaki bi maza? Nasauka daga kan gadon,ban ce zanyi zinaba yay, amma zuciya bata dakashi, in na kasa jurewa fa?Na durkusa kangwiwowina, yaya ka taimake ni ka fiddani wananyanayin, ka tuna ni ban taba gudunka ba.Yamike ya dauki filo.Sai da ya kai bakin kofasanan ya ce, ina ganin kina cikin fitunananunmata bari naje falo in kwana. Rufda ciki nakwanta a kan gado ina kuka, wani mai kuncidaga bisani na dangana na fada ban daki nasakarwa kaina ruwan sanyi yayi ta zuba tundagatsakiyar kaina.Ban fito ba sai da naji sanyi yanaratsani, na fita naje kan gado na dukunkune saizazzabi da ciwon kai.Haka na kwana har safe dakyar nayi Sallah na sha magani, sanan na fitakicin.Shi kam a ranar ya koma kusan karfe biyuina kwance ya tsaya kaina wai ni fa zan tafi.Batare da na dago ba, na ce Allah ya tsare, yaajiye kudi a gefe na tare da fadin, motarki angyara na ce uhm.Duk da cewa Aliyu yana kirana a waya mu gaisayanzu duk abinda muke bukata yanakamantawa, sai dai ya barni cikin kewa.Hakanan ko a waya da mun gaisa shi ke nan sai yace in bashi yaranshi suyi magana,ba wata hirarsoyaya ko ta rayuwa bare in sa rai zamu komakamar da.Duk da cewa yanzu yaran nan sundan saki jikinsu sai dai duk da haka da sunganni cikin takura ko damuwa yanzu zakagasunyi mun narai narai tamkar zasuyi kuka.Ni daia bisa halin da nake ciki gara ace bukatun yadai na yi mun ya bani kulawa da soyayya sunfimun duk wani abin duniya da zai sai min.Nahakura ne saboda DARAJAR YAYA NA, sam banaso in zube su inyi gaba.In ban rike suba najecan inyi wahalar yayan wasu.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Wata rana naje kitso inda nake zuwa a can layinzage-zagi wani gida, gidan haya ne maidauke damatan aure da dama.A kulun naje gidan inakarantar abubuwa na rayuwa da dama a gurinmatan gidan.Farko matar dake yi mun kitso, sauda yawa mijinta in yadawo bata iy sakin kitsontaje gurinsa.Haka zai gaji da zama ya fito yadauki bokiti ya ja ruwa yaje yayi wanka.In kumada abinci ya ci ya fito in ya ciro kudin cefane yabata sai ta amsa a raine, yauma da nazo kitsonhakan ne ta kasance.Ya bata dari biyu ta juyatasanan ta maida masa tana fadin gaskiya malambazata isa ba.Ya ce ba da garin tuwo ba, kumanaga manja?Ta ce yau kwana uku muna tuwo,ta kalli yaranta dake gefe suna wasa.Habu kunjibabanku wai yau ma tuwo sai suka rugo dakansu gaskiya baba yau bazamuci tuwo ba.Ya ceto me ni dai kudin nan ke nan.Ta ce, ko tuwonne ma kudin nan ba isar muzaiyiba, ya ce habaTasallah, ba kifi ba nama kice dari biyu baza tayimiya ba?Ya shura takalminsa yayi gaba.Ta dagamurya sai dai ayi maka ciko kuma kana zuwazaka bani kudi na.Yaran suka hau mita, shibaban nan kullun tuwo.Na kalleta cikin mamakisanan na ce, na kusan daina zuwa kitso gurinki,ta ce zaku tashi ne?Na ce a a na ce nagaji dayanda kike daukar mijinki ba a bakin ko maiba.Dubi yanda kike sa yaranki suna yi mamahaifinsu rashin da'a da raini, wanan tarbiyake nan?Tayi yar dariya hajiya kenan, Allah hajiyaba haka bane, ace mutun kullun ba ci gaba, baya neman wata sana'a a caba yake.Na ce, nalura baki da godiyar Allah ta salla. Ranan fa inakallonki da yaranki kuka ce masa kun gaji dashinkafa, san nan baki sanin mijinki ya dawo kibishi daki ba…..Allah sarki Rayuwar Aure,kowadai da tasamatsalar,damadai haka Rayuwar take,tanadamanyan matsaloli guda hudu wadanda dukadaya takan haddasa rashin jin dadi dagabangare daya,Immadai -:Mijin baya jin dadin zama da matar,misalinTasalla me kitso da Mijinta,kokuma…2:Matar ake zalunta ,Misalin Aliyu daSadiya,Kokuma …3:Suna zaune lafiya a junansu, Amma danginmatar ba kaunar mijin,shima Wannan Babbarmatsalace a auratayya,Wacce ke Haifar da BabarMatsal..kokuma…4 angin mijine basu son Matar, wanda nasanda yawanku kunfi sanin wanna matsalar,..Lallai dukanin gidan auren da suka samu kubutadaga dukkanin matsalolinnan nazama wajibi Sugodewa Allah,akarshe Dukkani gidan Auren dakeda matsalar makamanciyar wadannan Ya Allahka kawo musu agaji,mukuma Ya Allahkahadamu da abokan zama nagariKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347 Zaharaddeen shomarWhatsapp 08168575100 Darajar Yayana2-04Posted by ANaM Dorayi on 06:34 PM, 29-Mar-16Under: DARAJAR 'YA'YANA__________________NA ___________HALIMA K/MASHI Assalamu'alaikum, fatan kuna cikin koshin lafiya… Sagir Ali, Shamsusdden Usman,Fatima Ahsan,Maman Ummi,Shamsiyya,Ummi Amal,Aisha and Aisha Kaka Zanna nagode da kulawarku,sannna inna jin dadin yanda kuke kulawa da shige da ficena,shirun da kukaji yafarune sakamakon ayyuka da sukaimin yawa,fatan zakucikaba da bibiya dakuma hakuri dani. nagode zamu Dora yanzu….. Ruwan wanka sai dai ya diba yaje yayi, wanan rashin dab'ar har ina?tasake yin dariya, to ni in nashiga dakin in ya dawo me zan masa?Na ce, auran kiyayya aka maki?Ta ce, a a ni na kaishi gidan mu, ta ci gaba kin sani ni gaskiya ko ya dawo bana shiga, shi yanzunnan zaice zai rungume ni, niko na tsani haka,ka debo rana ka wani ce zaka rungume ni, salon su Habu su fado dakin?na ce menene dan yaranku sun ganku rungume da juna?Kai ke dai baki da dabi'a,irinku ne ake kwacewa miji cikin sauki,daga baya kizo kina ya ci amanar ki,ni dai in baki canza haliba zan daina zuwa,ta ce;to Hajiya za'a sake, ai ku hajiya cikin daula kuke baku da matsala.Nayi murmushi Tasalla kenan.Shiyasa na ce, kina da hange, ki kalli kasanki mana,Misali waccan Maman Rashidan kuke ce mata ko wa?Tunda nake zuwa gidan nan bai fi so nawa naga ta daura tukunya ba.Kullun in kazo zakaga yaranta suna cin dumame, ko garin rogo amma ban taba ganin mijinta ya dawo ta barshi ya dibi ruwan wanka da kanshi ba, ko ta shareshi taki shiga daki.Sanan sau biyu na taba ganin mijinta nasan yayi sa'ar mata, duk cikinku 'yan nan sasan da na taba ganin shigowar mazajenku da fitarku ita kadai ke yi wa mijinta sannu da zuwa da yi mashi addu'a in zai fita.Tasalla tayi yar dariya, hajiya kenan, ita waccen ai bata san kimarta ta ya mace ba, in banda haka yaushe zan zauna babu abincin kirki.Amma kina like da mutun kullum sai tayi wankan asuba don jaraba.Na ce, tafi ku godiyar Allah ne da biyayya.Sanan zakuga cigabanta kuna nan, sanan yaranta sunfi naku tarbiya da tsafta.Tasalla ta bata rai,Hajiya mu bar maganar nan, amma ko su maman Auwal zaki tambaya matarnan tana shiryawa yaranta kinaya ne don in mutane sunzo su rinka gaidasu don a ce suna da halin kirki.Na ce, ba wani bayan aike ma ina kallon naku yaran amma baku aikensu don kunsan cewa bazasuba, sai dai ku kira nata.Daga nan Tasalla tayi kus, niko na ce in sha Allahu duk randa zan kuma zuwa sai nayi wa yaranta kwalima tunda naga yaranta basu fi girman su Kausar ba, a raina na raya hakan.Ina Mota na kusa isa gida da motar dama naje gidan kitson da mota ne, sai ga kiran Aisha aminiyata, cikin hanzari na daga ina fadin.Kin haihu kenan? Tayi dariya yau andace kullun na kiraki zancenki daya ne kin haihu?To ga yarki nan a gado.Na ce, Alhamdulillahi ga ni nan.Na kira layin Abban kausar kamar yanda na zata har ta tsinke bai dauka ba, na sake kira.Muryar mace naji cikin harshen turanci tace wakike nema?Sai da sitiyarin ya kusa kufce min, na samu na tsaya tunda cikin unguwa ne, na sake yin sallama cikin rawar murya.Ta ce kina bukatar taimako ne?Na katse layin zufa ta soma tsatstsafo min.Na rude matuka, na kifa kaina a kan sitiyarin ina fadin Allah yasa mafarki nake yi.Na kuma kallon wayar ina shawaran in sake kira ne ko in barshi, sai ga kiranshi ya shigo da sauri na daga amman na kasa magana, Muryarshi ne yanzu ya ce hello!! Dazun bakiyi magana ba sai wata irin muryanake ji.A sanyaye na ce dazun ba kai bane wata ce ta daga.Da sauri ya ce wata wa?A wayata?A'a sai dai in network ne yasa ki kika ji haka.Ya saki zancen da cewa, lfy dai?Na ce e dama ina dawowa daga gidan kitso ne sai Aisha ta kirani ta haihu.Ya ce wace Aishan?Na ce, ta mamana.Ya ce, Allah ya raya, kin cika son yawo.Na ce to yaya in banje yanzun ba dole in sake fitowa don inyi gabadaya.Ya ce to shi kenan ina yaran?Na ce sunje yiwa iya wuni, ya ce ban son fa kina tafiya ke daya fa.Ko mama bakya iya yawo da ita sai ke daya tsura?Na ce, to yaya sun kwana biyu ne basu je sunyi mata yini ba.Ya ce, to shi kenan kardai kiyi dare don na sanku in kuka sami surutu na ce to. Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafai masu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.com Kokuma ku kasance taredamu a facebook https://mbasic.facebook.com/HAUSA- Novels-389304544597988/?_e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Bayan ya kashe wayar ya nufi gurin Mujidat dake zaune kan kujera tana dafe da kumatu, indaAliyu ya watsa mata mari sakamakon shigowa dayayi ya ganta ta daga masa waya.Ya kalleta inkika kara yi min gangancin daga min waya sai namugu saba maki, don zaki koma inda kika fito.Tamike tsaye kana jin tsoron matarka ne don kartasan muna tare ta ce ta fasa aurenka?Cikingatse Aliyu ya ce haka ne.Don haka kada ki karadaga min waya.Ya juya ya shiga dakinsa rai abace.Mujidat ta mike tsaye tana kai kawo, waimutumin nan yana nufin duk son da nake masayafi son matarshi a kaina?In ma yana boye matane sai nayi sanadin da zata sani, in sha Allahu.Saidai ta mutu ko ta bar mun shi, don na yi imanina fita son shi, zanyi komai don naga na rabasuda makircina kawai,ta hada yatsanta babba dana tsakiya taja suka yi kara, wanan wata Alamace da take yi duk lokacin da ta ma kantaAlkawarin aikata wani abu cikin izza.Ni kamkwana nai da motata zuwa gidan Aisha, ammazuciyata cike take da wasi wasin abin da kunnena yaji wai netwok ne.Anya kuwa ba binne niyaya yayi da rai na ba?Nayi murna da ganinAisha cikin koshin lafiya tare da jaririnta.Na daukiyarainyar ina juyyata, mashaAllahu,Bello ya fikikarfin jini daga ita har Najib shi suka biyo.Na cehaka dai su mama suka ce, na ce, ina angonkarnin?Ta ce ya fita na kwantar da yar na kalletaa Asibiti?A gida kafin ya samo mota har kai yafito.Innarsu da mamanmu da ma suka zo saikurum suka amshi haihuwar, na ce shi kenanAllah ya kawo shi cikin sauki.Na nufi wata kuladake gefe, na ce me suka barararaka miki?Nabude kular, ta ce tuwo ne, miyar kuka, kinsantsaffin nan sai suce wai maijego sai datuwo.Muka sa dariya, na ce a ni na horu da tuwogurin Iya, haihuwar kausar har wani baki nayinayi muni dan uban nan.Muka sa dariya.tace, aidaga baya Anty Abida ta hada maki sabulu, na ceai ta min kokari yanzu ba abin da bana hadawada kaina.Ta ce zaki hada min sabulunma nace to,haka mukai ta fira har shida, sanan mukayisallama naje gidan Iya na kwashi yayana mukatafi gida.Na kasa bacci cikin dare sai juyyi nake kasohamsin da daya na zuciyata, yaya Aley yayimin.Tabbas zan zama wawiya in ban amince yayayana neman mata ba.Yaushe rabon da ya dorayatsansa kan nawa?Kullun dare ina kwana dkewa, hawaye na suna kwaranya.Na tashi zaunein ko haka ne wane mataki zan dauka.Zuciyata tadauki zafi ina fidda wani huci, lallai in ya kasancehaka zamuyi rigima ba karama ba, don ba zandauki wulakanci a kan matar banza ba.Washe gari da safe ina ta tunanin yanda zansakecewa yaya zan sake komawa gidan Aisha, sabodain na haihu kulun tana hanyar har ayisuna.Amma ni ko haihuwar Najib dinta banyimata wani sintiri ba, yaya hanawa yayi.Kumabana son fita batare da izininshi ba.Don nayiimani shi baya kallona Allah da ya halicceni yanakallona.Text na tura mashi cewa zanje gidanAisha lokacin suna tare da Mujidat sunakaryawa.Ya dauka ya karanta, sai ko ya hade raiya soma kiran layi na na daga.Tunkafin in karasasallama na ji ya ce, ban amince ba kullum fita,saboda ki dinga kallon maza ko? Na zaro ido namike da sauri na nufi daki dan su Kausar sunanan gida don anyi musuhutu.Kuma bana so sunajin matsalar mu.Ya ci gaba da fadan shi, na cewacce irin magana kake yi yaya?Don in dingakallon mazaje fa ka ce?Kana nufin in na fita hakanake yi?Ya ce, oho miki, amma ban yafe ba inkika leko waje, nace naji ai tunda ka hana ba zanfita ba, amma cewar da kayi wai ina kallon mzanike son inji hujjar ka.Kana ga don ka shukafulawa ta fito kaki kayi mata ban ruwa sai tamutu?Na ci gaba, haka ne zata mutu ammakasani ni nasan DARAJAR YAYA NA.Ko don su zankare mutuncina kai shaidane budurwa gar kabare ni a leda, ka san haka kuma kullun inaAdu'a Allah ya kare ni daga sharrin zamani.Banjira amsarshi ba na kashe, sanan na fada kangado ina kuka.Sai kurum naji hannun kausar abaya na tana fadin.Momy kiyi hakuri ki kyaleshi.Da sauri na share hawaye na taso kausarbana ce in ina waya a daki ba ku daina biyo ni?Tace momy ki daina daga wayar Abbanmu, ko yakiraki ni bana so yana saki kuka.Na ce naji mujeKu ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Kwana uku da yin sunan yar gidan Aisha ya ta cisunan Fateema, sai ga yaya da rana tsaka inamamakin yanda yanzu yake son yimin dirarmikiya.Ko yana zargin ina fita ne?Oho.Nayi masasannu da zuwa ya amsa na ce, baka fada bagashi banyi abincin rana ba.Jiya sun barshinkafar da na dafa da dare, sai kawai nasa afiriza yau na duma ma, amma bari in maka komacroni ce.Ya ce barshi bani da yunwa, in na fitazan siyo fura.Sai da yayi bacci sanan ya tashi yayiwanka ya fita.Duk ina dakina ina karanta littatafi,tinda nalura bai bukatar ganina kusadashi, nimahakan yafi min sauki don in yana gari nafi jincewanima macece in kwana cikin kewa.Washegari yafita zuwa gidan su Iya na dauko jakarshi, donkwashe kayan wanki wanda ya dawo dasu kamaryanda na saba.Ina daga suit din shi zan ratayewata takarda ta fado, na dauka har zan maidamasa cikin Aljihun rigar sai wata zuciyar ta cebude mana ki gani, na bude.Yar wasika ce akarubuta da harshen turanci, ga abin da yakerubuce.ZUMA NA KA TAFI DA TUNANINA, HARKAJE KADAWO KASANI ZA KA BARNI CIKIN KEWARLALLAUSAR FATAR JIKINKA.BA ZAN GUSHE BA HARSAI KA DAWO KA SAME NI CIKIN KEWAR LEBUNANKA MASU SANTSI TARE DA (YAWUN) KA MEZAKI.ALLAH YA DAWO MUN DA KAILAFIYA…..Kafin na kai karshe tuni na jike dazufa, ina gamawa na ga gari yana juya min, banan kara ba sai dai naji ni a kasa ribin jikina agado rabi a kasa.Kusan minti biyar sanan na tashizaune sa sake karanta takardar ina kuka wiwi harda majina tabbas yaya mata yake bi,domintakardar ta nuna haka, mata ce kawai ya dacetayiwa mijinta irin rubutun nan, wata zuciyar tatambaye ni ko dai ya sake aure ne?Duk da ubankishi na sai nasami kaina da cewa inda ma auranyayi zanfi son haka, da bin matan banza.Na somakaikawo cikin gidan ina tunanin matakin da zandauka.Shawarar wa zan nema?Na shiga dakinana fada kan gado na dauki wayata na shigakiranshi, amma sai wani tunani ya fado min.Barikawai in kira Hajiya Baida'u, marubuciyar littafanda nake karantawa danneman shawara.Dan itabata sanni ba balantana inyi zaton zancen zai iyayaduwa, sanan tana da basira nasan zata sani ahanya.Ringing na biyu ta daga, ta daga mukagaisadama na saba kiranta, na ce Anty inanemanshawara ne.Leta na gani a jakar me gidana wanda ke Alamta cewa yana tarraiya da watamace.Ta danyi shiru na dan lokaci.sanan ba yanwanan letar kina da wata shaidar?Sanan candama halinsa ne?Na ce, a to a da can ba nazarginsa, sai da ga baya na soma zarginsa dominAnty kwata kwata ya kaura ce min kusan watashida zuwa bakwai yanzun,kuma Anty shi mutumne mai zurfin sha'awa, ba zai iya daukar kokwanaki ba ba tare da mace ba bare watanni.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ta ce kuma ba gudan sa kike ba har hakan tafaru?Na ce wlh Anty Allah ya sani ban ta ba juyamasa baya ba, har matsalar nan ta shigo.Ta ce,kuma kina gyara jikinki ba ji yayi kin zama watairi ba?Na soma lissafo mata abubuwan da nakehadawa, ta ce, lallai kina kula da kanki.Na ce,anty yanzu in yazo in fada mashi takardar donyasan na sani?Ta ce, a a tunda kinga zarginsakike yi kenan baki da tabbas, ki boye takardarkuma ko a idonki kada yaga damuwa.Ki bishi ahankali, ki boye sirrin nan tunda uban yayankine.In shaAllahu sai kiga Allah ya dawo maki dashikan hanya, na ce,Anty zanyi yadda kika ce, ammazan ci gaba da bincike.Ta ce, za ki iya amma kisani tsananta bincike shima matsala ne, don zakiiya ganin abinda zai saki hawan jini, na ce anty inna tabbatar da gaskiyar zan tunkareshi ne innuna masa nasani.In ma zai aureta ne gara yaaureta da zaman banzan nan, ta ce haka ne,amma kada ki manta da adu'a, na ce inshaAllahu, ina magana cikin kuka.Ta kwantar mun dahankali da cewa, ki daina kuka, na ce anty menene maganin bakin ciki?Ta ce karatun Alkur'anizuciyarki zata wanke sarai.Na ce, to anty nagode.Muka yi sallama na kwanta nayi kuka samada minty biyar sanan na tashi na boye takardarna ci gaba da aikina ina kuma ci gaba dakuka.Wanan wane bala'ine Abban kausar ke sonjefa ni, ni da 'YA'YA NA?Ya manta cewa duk abinda kayi da Dan wani kaima sai anyi da naka?Dana koma daki sai naji komai nasa kyama yakebani, shi kansa yanzu kyamarsa nake ji, nakarasa kwashe kayan nasa ina yi musu kallon sukansu suna dauke da zunubin zinar da yakeyi.Tunda su Kausar suka shigo naga sun tsuramin ido ita da Al'amin shine ya somamagana.Momy me yasameki a ido?Na ce, bakomai, ciwo yake min.Sai naga sun kalli juna.Natsugunna tsakaninsu menene?Na tambaye sutare da yin dan guntun murmushi da na kirkiroko nace yake.Al'amin ya ce, yaya kausar ce tacebata so Abba yazo in yazo yayi ta saki kuka, kumafa ko an tambayeki sai kice ba komai shi ne naceai yanzu ya daina.Amma muna zuwa sai mukasameki kinyi kuka, ku,ma muka tambayeki saikice ba komai.Kausar ta ce, na canka ko Al'amin?Abban nan ni bana sonshi yanxu.Al'amin ya batafuska, nima bana sonshi, bakin ciki ya turnike ni,bana son kallon da yara suke yiwamahaifinsu.Nace kausar ku daina cewa bakwa sonmahaifinku,bana fada muku in kunyi Sallah kurinka adu'a Allah ya kawo sauki cikin lamarinba?Allah yana amsar adu'ar kananan yara, sukacemunayi sosai Momy kullum.Ko da ya shigo kasa kallonsa nayi, ganinake zaniya cin kwalarsa, don haka na sa kaina a daki narufe tare da sa sabon kuka.Ya kalli su Kausar, inamamanku?Al'amin ne ya ce, tana dakinta, yazoya buga kofar kamar kada in bude amma sainafasa na budeYa tsura min ido lafiya?Na kalleshi, me ka gani?Ya ce, fuskarki na gani a kumbure, na taba bakisanan na shafa fuskata.Kila baccin da nayi dazun,ya ce wanan kumburin baiyi kama da bacci ba,ya fi kamada wanda yayi kuka.Na mai wani irinkallo.Don yanzu bani wani ganin girman shi, nace ai ban san tsawon lokacin da kuka na zaidauka ba kafin ya tsaya.Ya ce to Allah ya kyauta,ya juya tare da fadin to a zo a bani abinci.Sai dana dan bata lokaci sanan naje na shirya komai nadawo abina.Ku ziyarci blog dinmu domin karantaLittatafai masu nishadantarwaAnamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Washe gari ya fita, sai dai duk Aliyu a dame yabar garin ya rasa gane kukan da Sadiya takezabgawa, nashi ganin bai san yayi mata wani abuba tun zuwan shi.Rashin kulata ai ba yanzunefarko ba, to kukan na menene?Dole Akwai waniabu, abin da yasake birkita masa lissafi yanda kowayarta yakira sam bata iya dagawa.Rana tahudu da komawarshi, ya gaji ya kira kayin Usmanya fada masa halin da ya bar Sadiya, da kumarashin daga wayarsa da take yi.Yamma likisinayiwa kausar kalaba na wanke mata kai inacewa sai gobe zan kaita kitso, sai ga Usman.Mukagaisa sannan na ce, shigo falo, kausar kuma nacesuyi wasa a nan tsakar gida.Usman ya kalleni,mijinki ya ce baki daukar wayarshi, kuma ya tafiya barki cikin kuka.namike naje na dauko mashitakardar da na gani cikin kayansa.Shi kanshiUsman kasa dago kai yayi ya dube ni, can ya ce,lallai abin da nake zargi ya tabbata, amma donAllah ki kara hakuri kuma in sha Allahu ko mai zaiwuce. Yanzu bari inje da takardar nan sabodabincike, na ce yaya kayi hakuri kabar takardarnan a hannuna saboda ta zama shaida a duklokacin da na masa zancen ya musa.Usman ya cenima da ma don hakan naso na aje ta guri na,amma ajeta gunki, na amsa sannan mukayisallama.Ya kira Usman dan jin yaya?Usman ya ceta ce mun ba komai tana bukatar hutu ne dadago waya, Aliyu yayi shiru, mamaki yake ji,kuma yana ganin kamar da wani abu sun hadabakine ita da usman.Aliyu ya ce, amma bakayimata fada ba, in ita ta manta cewa mijinta nakeya kamata kai ka tuna mata. Usman ya ce, abokiyanzu kaga aikinike, kasake kirana wanilokacin.Ya katse wayar ba tare da ya jira amsarAliyu ba.Afili ya furta cewa, tabbas akwai waniabu.Tabayanshi Mujidat ta rungume shi.Dear wai meke faruwa ne?Tunda ka dawo na kasa ganekanka.Ya kalleta cikin zargi kin sake daga wayarmatata ko?Tayi rau rau, wlh Honey ban daga ba,ta somayi masa wadan su wassan ni tana radamishi a kunci me yasa ba zai mata irin son datake yi masa ba?Ita fa zata iya mutuwa a kansa,amma shi yafi son matarsa da ita.Ya hankadetatare da fadin dan Allah barni ta yaya ma zakihada kanki da matata?Matar sunna wacce kezaune don ni kadai, ta soma kuka tunda na haduda kai na daina hulda da kowa, nima ina zaunenan ne dan kai daya.Aliyu ya ce, ban tabbatar dahakan ba, tunda dana fita zaki iya fita, ta sakedawowa ta rungume shi, na rantse bana binkowa kai daya nake so da kauna.Kuma bazandaina sonka ba har na mutu.Aliyu ya zauna kankujera tare da rike kai, itakuma ta kwanto akafadar shi.Tunani take yi a zuciyarta yanda zataban bare ma'auratan.Ina zaune ina danne dannen wayata, nima inason bude shafin nan na fcbk don ganin meduniya take ciki?Aisha kawata da Anty Abida duksuna ciki har Aisha tana bani labari wai da akwaimalamai sosai.In shiga nan in shiga nan dayakeina da karanbani sai gani na bude fcbk, banyianfani da sunana ba ko adareshi na.Bayan kwanabiyu sai ga Aisha ta zo mun yawon Arba'n, nanuna mata ta ce, ai na gani kin turo min sako, nace yau she?Ta ce duk wadan da kike da numbarsu za su gani, in kin bude, na zaro ido, har daAbban kausar?Ta ce sosai ma, amma ba lallai yalura ba tunda bakiyi anfani da komai naki ba.Tanuna min yanda zan dinga komai, bayan tafiyartada dare ina kwance, na shiga fcbk nan na shigafrnds, dinsa, mace daya na gani Mujidat.Na shigaprofile dinta hotunan da tasa nata yana dagacikin wadan da sukayi like wani gurin ma haryana cewa kin yi, sanan ga hotunan shi kala kalacikin photos din ta wasu ta rubuta one an only,wasu ta rubuta my Husband.(Tofa)Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Na tashi xaune wai ya aure ta ne? take kaina yasara, duk da ina cewa gara ace auranta yayi fiyeda ya neme ta sai na samu kaina cikin wanitashin hankali mai tsanani.Na soma kiran layin YaUsman ba tare da na damu cewa dare ya dansoma ba,cikin kuka nike cewa ya Usman ina ganinfa auranta yayi bai fada mana ba. Yace,Habadaiwacece? Na karanto masa komai yace, kiyi hakuriki kwanta zan bincika,kada ki kara hawa fcbkdin,kurum ce masa nayi to amma muna yinsallama dashina tura mata frnd request, cikinsa'a ta amshe ni, da yake ita ma na ganta online.Nace ban ga tasa marriage ba amma naga hotonmijinta, ta ce eh za dai suyi auren ne, nace ni yarkano ce ita fa? tace Lagos, amma yanzun tanaIllorin a gidan wanda zata aura.Kuka wiwi nadinga yi yanzun menene abun yi? na tambayikaina, ta tambayeni ina da miji? sai nace matabama tare, tace ayya, yakamata mu daidaita.Itain sunyi aure bazata taba yarda su rabu damijinta ba don tanaji ko uwàr da tahaifeshi batakaita sonshi ba,ai ina gama krt na sauka daga nrtna soma rero kuka tare da yin danasanin wannanbin diddigin.Alwashi na sha duk randa yazo za'ayi mai yuwuwa. Ba zan zauna ina wulankanta bahaka kawai a debo ciwon zamani a kawo minyarana su zama abun tausayi,na sake zama coolko yaushe cikin krt alkurani yana wanke minzuciya, don haka yanzu bana daga wayarsa saidai in yaransa na kusa ya kira na mika maKausar nace ta dauka.Ranar Kausar har tambayana take Mommy meyesa ba ka daga wayar Babanko yana mki fada ne? Nace a'ah munyi maganarcewa yake in Kundawo zai kira ku ne,a hakamuka kwashe wata, ranar kwatsam sai gashi,mamaki da naji banda Mama ko Al'amin bai je yamasa oyoyo ba?nima batare da na Kalle shi banace sannu da zuwa, yace Yauwa ya dubi yaranyace Al'amin baku ganin bane, nukamun gankaAbba sannu da zuwa.Yayi cik ba tare da ya amsaba ransa ya baci sosai da wannan ko in kula diniyalanshi suka mishi,don haka ya dauri aniyarCima Sadiya zarafi yau dinnan, nasan dole zai yiwannan tunanin dan haka na hada ma yara kayana kwana daya nace suje gidan Iya su kwanatunda sati ne gobe, suna fita na kulle gidan nashiga fall na kulle kaina na cire key din na nufidaki,ya cire kaya sai gajeren wando zai shigawanka,nace toh Abba kausar yau fa zamuyita takare a gidan nan ko ni ko kai?ya juya yana minkallon mamaki sannan yace ke ina zaton kin somashan fakalin ko?nace 'eh wai don ma ba Zinanakeyi amma ka bani kunya, ba tsoron Allah bakunyarshi baka tunanin darajar yayana ka ajekaruwa a gidanka Kuna fasikanci,saukar Mari najitau,sannan yace in ji wane makaryancin, na rikekuncina ka mareni Akan wata 'yar iska, toh bazaniya zama da fasiki ba ka dinga azabtar dani a kankaruwa na warware gefen zani na ciro yartakarda na mika mishi, ga aikenta zuwa gareni,sannan na dauko wayata na same shi yana krttakarda duk jikinshi yayai sanyi, nayi maza na fitoda pics dinsu da nayi saving, wannan ma karyaceba hoton ku bane?na soma kuka ka cuce ni kacuci yarana haka kake nufin ayi ma Kausar?yadaka min tsawa kina hauka ne kike ambato sunanyata cikin wannan maganar?nace ba dadi kakema yar wasu?Na sake fashews da sabon kuka kabani takarda ta, bazan iyazama da kai ba!kinahaukane zaki ce na sake ki,toh bazan iya ba meZancewa Iya?nace in itace matsalar ka bazan fadamata komai ba in baka sake ni ma zanje yanzu infada mata! hanklainshi yatashi ya dauki jallabiyaya sa nikam ficewa nayi naje dakina na sure hijabna bude Kofan falon ya rike ni kina hauka ne zakije ma Iya da wannan zancen?nace me zaihana,ya kamoni na kwace nayi waje na budekofar gida kafin na bude ya daukoni cak,dakinaya jefa ni kan Gado yace kina hauka ne?yace nayilaifi kiyi hkr ki nutsu Muyi magana, nace kai ni fana daina Sonka kuma girmanka ya zube a gurina,ganin zanga-zangar tayi yawa sai ya kulle ni tabaya ya daga waya ya kira Usman yace don Allahyana son ganinshi yanzu a gida,ina jinsu a faloyana fada ma Usman shi bai San ina ji ba waiduk na daga hankalinta har wai ina kwacewa nidole sai naje na fada ma iya.Usman yace abokitambaya daya zan maka kayarda kana aikatalaifin nan?yayi shiru ,Usman yace in har ka iyaamsarwa shine zai kawo karshen matsalar, yacetoh ai na fada mata cewa naji na kuma amsalaifina don haka ta tsaya Muyi maganataki,Usaman yace a'uzubillah, Aboki me yarudeka ka fada wannan harka?wlh aboki kurum natsinci kaina a wannan halin, ka San zuciyata batada Kashi ga kuma sharrin shaidan, Usman yayitamasa nasiha sannan yace a jira ni na fito fuskatasuntum nace Nifa Usman na gaji ba zan zaunaba,Usman yace yi hakuri nasan kinyi hakuri kumainshaAllah bazai kara ba,na kalleshi nasan zaichigaba kawai ni gara ya aureta in son auresuke,inkuma matan da yake bi da yawa toh nibazan iya zama ba.Usman ya Kalle shi gaskiya neAliyu yace ita kadai ce muke tare wlh kuma itamatsautsayi ne, Usman yace ko kayi nadama saninzaka koma can ku sake haduwa shi yasa ta kawoshawara cewa taje tayi istibrai in ya so sai Kuyiaure.Aliyu yace ina bazan auretaba ni nakuma yimiki alkawarin cewa mun rabu da ita inshaAllah,a gaban mu yayi waya ya kira maigadinsa yace afitar da Mujidat daga gidan kafin ya dawo, itamaya kirata yace mata ya gode da wasikar da ta samishi a cikin kaya don ta raba shi da matarshidon haka maza ta bar mishi gidanshi,bai jiratakare kanta ba ya kashe dukkan phones dinsa.Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347Ni Sam bai wani Burgeniba,suna cikin gidansunata bani baki har magrib,suna fitowa nayi wankana sha magani nayi sallah ina zaune kandadduma har sai da nayi sallar Isha dama banyigirki ba,na hau gado abuna na chigaba da kuka,na soma barci naji ana shafa ni a wuya abundana jima ina kewa amma sai naji tamkar anashafa min kaya.Na ture hannunsa a kunne yarada mincewa'My choice zan zame miki sweet Alydini har abawa ba zan sake chanzawa ba,natashizaune muna kallon juna cikin ido nace yaya Samyanzu in ka fadi magana bana yarda matsalarmutum ya kama karya kenan har a gane shi,nasauka daga kan Gado naje na jingina da bangoina kallosnshi shima ni yake kallo nace yaya ni fanadarmarka bata shige ni ba don nasan dole saiKun sake haduwa da yarinyar aurenta kawai shiya fi dacewa da kai,ya nufoni amma ina ce angama maganar nan,bazan iya auaran ta ba harta Haifa min yara na gari Domin ba uwa ta garibace,itace tayi ta bibiyata har sai da komai yafaru kinga kuwa in na aure ta ta kuma ganin wanishima xata iya cewa tana sonshi,ya kamahannuna ki yafe min mukoma kamar da, AbbanKausar na hkr amma sai Kamin rantsuwa cewabazaka kara aikata wannan halin ba?Cikin sauri yace'na rantse ba zan sake ba nayialkawarin, nace toh shi kenan na zame hanunanaje na kwanta sannan nace yawuce, ya Tako yazo ya hau gado ya kawo nizuwa jikinshi na tashizaune yaya kayi hakuri bazan sake iya hadashinfida da kai ba har sai kaje kayi gwajin cutarkanjamau!!!!! Zumbur ya mike tsaya tare da rikekanshi Sam baiyi tunanin wani HIV ba tunda yaketarayyada yarinyar, ya fara sintiri a tsabardakin,nace da baka yi tunanin haka ba ko?yasauke ajiyar zuciya 'ban yi wannan tunanin bawlh Sadiya amma bana zaton tana da shi,tundatsawon zamnmu ban taba ganin tayi wani ciwoba,nace ba a nan take na, Ance mace tana yinshekara goma ciwon bai nuna ba,kawai kaje kayigwaji in ma tanashan magani a boye wa zai sani?zufa ta rufeshi sai lumshe ido lallai kamar yanaganin ta tana shan wasu kwayoyi har ya tabatamabayar tace na family planning ne,fita yayi dasauri na tashi na biyo shi ina cewa ina zakaAbban kausa'r yace'koma asibit zanje yanzunan……..Ku ziyarci blog dinmu domin karanta Littatafaimasu nishadantarwa Anamdorayi.mywapblog.comKokuma ku kasance taredamu a facebookhttps://mbasic.facebook.com/HAUSA-Novels-389304544597988/?e_pi=7%2CPAGE_ID10%2C737012347toh fa sai ku biyo ni cikin Kashi na uku don Jin yaxata kaya shin Aliyu yana da ciwo?taku Halima K/Mashi Zaharaddeen shomarWhatsapp 08168575100