GOJE

GOJE 1 and 2

Fito yayi alamun yana kiran yaransa, aikuwa kafin kiftawa da bisimillah sun kewayeshi har karnukan, ba tare da yace komai ba yayi gaba, suka rufa masa baya.

Hannu ta d’aga da fadin.” Kada ku tafi ku barni a wannan dajin ku mayar dani gaban iyayena.”!!

Babu wanda ya saurareta a cikinsu sai sauri suke suna taka ciyayi tare da ratsa itacuwa.

Cikin dauriya ta mike tsaye! tasa hannu ta lalubi tsommokaran da suka daure mata fuska, ta daura a jikinta hanyar da suka bi ta kama tana tafiya tana waiwayen bayanta, bata iya addua ba ballanatana tayi domin ta kare kanta ita a inda tafi kauri rashin kunya girman kai izzah! isa! jiji da kai maganar abinda ya shafi addini bata san komai ba tafi karfi bangaran boko gami dabin dabi’ar ‘ya’yan nasara.

Previous page 1 2 3

Related Articles

Leave a Reply

Back to top button